Sashe 12
Bakin Shafi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sosai iska ke kadawa cikin lambon yayi da bishiyoyi sukai koraye shar da su gyara zama tayi ta ɗora kafa ɗaya kan ɗaya ta ci gaba da danna wayarta cikin kwanciyar hankali kai kace bata da wata damuwa jin karar taku tayi da sauri ta juyowa tayi da sauri ta tashi zata bar gurin kafa ya saka mata tayi tangal tangal zata wadi ya taro ta hankade shi tayi idanuwanta suka kada sukai ja tace
'' mene darin gamina da kai ina ruwanka da ni..,
tamkar da dutsai take fisge hannun ta tayi daga rikon da yayi mata tace
'' abu kaɗan kacewa mutum dan iska kai yanzu ai tarbiyya ce ta saka ka riƙe ni..,
cire baƙin glasses dinsa yayi yace
'' of course me zanji in na riƙe hannun ki dubuna sun rike kashe din da nazo nayi miki ki buɗe kunnuwanki ki jini kar na ƙara ganin nayi baki, kin zo kina wuce su idan kuwa kika ƙi wallahi na lahira sai ya fiki jin dadi ce miki akai abokai na irin halin mazan da suke tare da ke ne ko zaki samu kasuwa Allah ya temaka zuciyar su ba irin wacce kika sani bace..,
Ya altab tun ina ƙarama kake jifana da mugayen kalamai to wallahi Allah dan sauran mutuncin da nake ganin ka dashi zan cire me ruwanka da rayuwa wallahi wata ran sai kai takaicin wannan kalmar da ka faɗa lokacin dama ta kure maka
dariya yayi yace
'' yarinya ke dai zaki dana sani ki bi a hankali wallahi na aure ki na gasa miki aya a hannu ki dawo kan hanya...,
dariya tayi ta cire farin glasses da tasaka tace
'' au Allah dan girman Allah kai baka ji kunyar wannan kalaman naka na kayi amai ka lashe kenan abin da zan faɗa maka shi ne kaje ka fara gyara gida kafin kazo ka gyara ni..,
shafa sajensa yayi yace
'' ai kece gidan ke zan fara gyarawa kaf cikin ahalin me tangaran wa kika ji yana aikata makamancin abin da kike aikatawa...,
dariya tayi ta wuce shi tace
'' ja bincika kaji na wata ma yafi nawa munu sai dai kuma akwai na sarari akwai na boye wani da kuɗin sa ya saka ya auri na boye sai lokacin da bai zata ba asiri zai tonu..,
da sauri ya kalleta har ta kulewa ganin sa me kenan take nufi turkashi akwai fa lauje cikin nadi dole ya nemo koma mene juyawa yayi ya bar gurin shashin hajiyar sa ya shiga tana zaune sai girgiza kafa take luban Aisha na gefenta Assalama yayi suka amsa gaishe su sukai ya amsa yana gaishe da Hajiya
cikin fara'a ta amsa tace
'' barka dai ya gida...,
Alhamdulilah
yauwa daman ina so na faɗa maka kaja kunnan matar ka akan ya'yana jiya tayi musu diban albarka to wallahi bazan amince ba
da sauri ya ɗago abin ya bashi mamaki kwana ɗaya har an fara kawo mai kara kai halin Hajiya da yaran nan sai Allah yace
''insha Allahu zan faɗa mata wallahi ban san haka abin ya faru ba...,
owo dai na faɗa maka idan zaka dauki mataki ka dauka dan wallahi bazan lamunta ba kai kaɗai ne babban dana ace ƙananan ka basu da iko da gidan ka ai tama lami din na kirawo ta nace taja kunnen yarya idan ban da na dage yar ta ta zata aure ka wallahi ba zan lamunci yarda take juya uban rufaida ba su juya min kai haka kurum
shiru yayi yana bin zanan kasan carpet din dakin da ido yace
'' Allah ya wuce zuciyar ki..,
amin yauwa ba ruwanka da shiga sabgar wannan shegiyar yarinyar kasan fa duk inda shege yake dan sunna ya rabe shi zai ga ba dai-dai ba nidai na faɗa maka yanzu nace wa yaran nan indai suka ganta to su matsa daga hanyar ina zamab zamana ba za su sani yawan karbo magani ba garin biye biye mutum ya kauce hanya be sani ba
tashi yayi yana cewa to hajiya sai anjima
to Allah ya tsare ya kare ka yaushe kuma zaka koma gun aikin naka
dan jim yayi yace '' sai nan da ƙarshen watan nan ...,
okay Allah ya kai mu
amin ya Allah ya fada yana futa kai tsaye yana fita be biya ko ina ba ya hau motar sa ya wuce gida parking ya daidaita ya fito kai tsaye hanyar da zata sada shi da shashin rufaida ya nufa sallama yayi da sauri ta amsa batare da ta ɗago ba idanuwanta nakan wayar ta abin mamaki parlour yayi kaca kaca kai kace anyi wata ba a gyara ba kallo ya shiga bin ko ina ga rubar lemo da ruwa yadda kasan kana kasuwar sai da robobi ka kuntun cake da donut ga ledojin biscuit cikin bacin rai yace
'' rufaida kinsan ni fa bana son kazanta wannan wanne irin abu ne tun safe da kikai shara baki ƙara yi ba...,
ɗagowa tayi tace
'' ni wallahi tsiyata da kai kenan ka dinga fadan da ba dalili ina ni ina sharar katon parlour nan ai sai kuguna ya karye Wallahi bazan iya ba a dazun ma turare kawai na saka sai yanzu nake charting da aunty take ce min nayi maka magana ka samomin yar aiki..,
da sauri ya kalleta yace
'' yar aiki kuma a ina ance miki ina da burin ajiye yar aiki to wallahi tun wuri tunanin nan ya bar zuciyar ki idan har zaki kanzanta wallahi ba xakiji daɗin zama dani ba rufaida tun wuri ki ɗauki tsintsiya ki gyara dakin nan tun kafin ranki ya ɓaci..,
da sauri ta ajiye wayar ta tace
'' haba altab ka tausaya min ina ni ina share wannan dakin kalli fa kagani ni wallahi a gidan mu ban saba ko tea ban iya dafawa ba idan kuma kaga zaka iya jigilar siya mana take away bisimillah..,
tun da yake be taɓa jin rainin hankali irin wannan ba anya kuwa rufaida lafiyar ta qalau lallai zai gyara mata zama soja ba wasa ba dole ta nutsu idan kuwa ta ƙi zata sha wuya..yace
'' ki kawo min abinci bedroom dina..,
tashi tsaye tayi tana zuba uwar miƙa tun kayan dazu ne da safe da tasaka suke a jikin ta wato kawai kyale dan adam idan ba zama da shi kayi ba baza ka iya fahimtar wane shi ba duk uban barar da turaren da rufaida ke yi yau babu ko kamshi a dakin da take ko jikinta ma banda wari ba abin da take baya jin ko wankan tsarki tayi domin wannan wari da walakin
hausa suka ce goro amiya 😂😂 ba ruwan oum yasmeen kowa ya debo da zafi bakin sa
Sauran page biyu free ya ƙare domin yin payment zaku biya ta wannan account din
8141785374
Amina alhasan Muhammad opay
ku turo da shedar biya ta wannan account din
09061890481
ƁAƘIN SHAFI
Oumyasmeen
Daga wannan page wannan page din freee ya kare ku daure ku siya ku karanta halalin ku duk wanda ya karanta min littafina ba tare da ya biya ni ba yaje shi da Allah..
masu fitar min da book ku kuma kuje dan kan ku sai ka gama wahala rana tsaya mutum ɗaya ya fitar maka da book..
domin biyan kudi zaku biya ta wannan account ɗin 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay ku turo da shedar biya ta wannan hanyar 09061890481
₦500
yan niger zaku iya turo da katin moov ko sahel fcfa 300 ku ɗauke shi gaba da baya ku turo ta wannan number 09061890481
Cameroon Ghana chadi zaku turo da katin VTU ta wannan number 09061890481
Complete document 1000
yan aljanna ku nuna min one love
EPISODE 9-10
Bedroom dinsa ya shiga ransa a ɓace yana shiga ya cire takalminsa ta ajiye zama yayi akan armchair rasa ma me zai yi shi mutum ne da baya son ƙazatan ta amma yarinuar nan ya lura ba ƙaramar ƙazama bace kwana ɗaya har tafara nuna halinta to wallahi ba zai dauki wannan kazantar ba kamar an waɗo ta haka ta shigo tana sosa kai zanin zata a ɓantare tace
'' beb Wallahi tun safe nake cin snack na gaji ko za kai mana take away...?,
kansa ya ɗago da yake sara mai yayi mata wani irin kallo sannan ya ɗauke ƙansa abin da ya lura idan ya ci gaba da zama a gidan nan rufaida bata gyara halinta ba wallahi a kwai matsala tashi yayi ya shiga bathroom,
Cire kayansa yayi ya jefe cikin Landry basket sakarwa kansa shower yayi domin ji yayi kansa har turiri yake saboda tsabar ɓacin rai,
cikin daki kuwa ko da ya tafi ya barta ko a jikin ta sai ma taɓe baki da tayi ta fice daga dakin tana cewa bara na samawa kaina mafita yunwa ba kanwar uwarka bace zama ka sauko kan hanya wayar tace tayi ringing da sauri ta ɗaga ta fashe da kuka tace
'' aunty ni wallahi bazan iya ba dawowa gida zanyi yanzu naya dawowa ya rufe ni da faɗa ba irin kulawar nan da nuna tarairaya kinga dazu ma da ya fita sallar asuba wallahi be dawowa ba sai wajejen ɗaya Sannan abokanansa suka zo ya kara wanka ya fice bayan ba haka ake ba da suka tafi yawa wani kwaɗo ya kara wanka ya fice shi ko mura baya gudu yanzu ma gashi nan wankan yake ... wai kuma bazai samo min yar aiki ba idan zanyi inyi da kaina wallahi rana ɗaya dan baki ga yadda na firgice ba kuma ji kamar ba zan yi raina amma..,
da sauri aunty ta katsaita tace
'' ke tsaya bana son shashanci wannan ai zakanin kine da mijin ki bana son jin wannan zance wai yaushe rufaida zaki hankali kwata kwata bakya iya rufawa kanki asiri zancen kuma aikin wannan tabkeken gidan wallahi ba zata saɓu ba tun da nake dake kin taɓa yi min shara ne ai yasan gidan da yaje ya dauki ki dan haka anan ma ko tsintsiya ban yarda ki dauka ba kinga share hawayen ki autata..,
share hawaye tayi tace
'' to na share...,
'' mene darin gamina da kai ina ruwanka da ni..,
tamkar da dutsai take fisge hannun ta tayi daga rikon da yayi mata tace
'' abu kaɗan kacewa mutum dan iska kai yanzu ai tarbiyya ce ta saka ka riƙe ni..,
cire baƙin glasses dinsa yayi yace
'' of course me zanji in na riƙe hannun ki dubuna sun rike kashe din da nazo nayi miki ki buɗe kunnuwanki ki jini kar na ƙara ganin nayi baki, kin zo kina wuce su idan kuwa kika ƙi wallahi na lahira sai ya fiki jin dadi ce miki akai abokai na irin halin mazan da suke tare da ke ne ko zaki samu kasuwa Allah ya temaka zuciyar su ba irin wacce kika sani bace..,
Ya altab tun ina ƙarama kake jifana da mugayen kalamai to wallahi Allah dan sauran mutuncin da nake ganin ka dashi zan cire me ruwanka da rayuwa wallahi wata ran sai kai takaicin wannan kalmar da ka faɗa lokacin dama ta kure maka
dariya yayi yace
'' yarinya ke dai zaki dana sani ki bi a hankali wallahi na aure ki na gasa miki aya a hannu ki dawo kan hanya...,
dariya tayi ta cire farin glasses da tasaka tace
'' au Allah dan girman Allah kai baka ji kunyar wannan kalaman naka na kayi amai ka lashe kenan abin da zan faɗa maka shi ne kaje ka fara gyara gida kafin kazo ka gyara ni..,
shafa sajensa yayi yace
'' ai kece gidan ke zan fara gyarawa kaf cikin ahalin me tangaran wa kika ji yana aikata makamancin abin da kike aikatawa...,
dariya tayi ta wuce shi tace
'' ja bincika kaji na wata ma yafi nawa munu sai dai kuma akwai na sarari akwai na boye wani da kuɗin sa ya saka ya auri na boye sai lokacin da bai zata ba asiri zai tonu..,
da sauri ya kalleta har ta kulewa ganin sa me kenan take nufi turkashi akwai fa lauje cikin nadi dole ya nemo koma mene juyawa yayi ya bar gurin shashin hajiyar sa ya shiga tana zaune sai girgiza kafa take luban Aisha na gefenta Assalama yayi suka amsa gaishe su sukai ya amsa yana gaishe da Hajiya
cikin fara'a ta amsa tace
'' barka dai ya gida...,
Alhamdulilah
yauwa daman ina so na faɗa maka kaja kunnan matar ka akan ya'yana jiya tayi musu diban albarka to wallahi bazan amince ba
da sauri ya ɗago abin ya bashi mamaki kwana ɗaya har an fara kawo mai kara kai halin Hajiya da yaran nan sai Allah yace
''insha Allahu zan faɗa mata wallahi ban san haka abin ya faru ba...,
owo dai na faɗa maka idan zaka dauki mataki ka dauka dan wallahi bazan lamunta ba kai kaɗai ne babban dana ace ƙananan ka basu da iko da gidan ka ai tama lami din na kirawo ta nace taja kunnen yarya idan ban da na dage yar ta ta zata aure ka wallahi ba zan lamunci yarda take juya uban rufaida ba su juya min kai haka kurum
shiru yayi yana bin zanan kasan carpet din dakin da ido yace
'' Allah ya wuce zuciyar ki..,
amin yauwa ba ruwanka da shiga sabgar wannan shegiyar yarinyar kasan fa duk inda shege yake dan sunna ya rabe shi zai ga ba dai-dai ba nidai na faɗa maka yanzu nace wa yaran nan indai suka ganta to su matsa daga hanyar ina zamab zamana ba za su sani yawan karbo magani ba garin biye biye mutum ya kauce hanya be sani ba
tashi yayi yana cewa to hajiya sai anjima
to Allah ya tsare ya kare ka yaushe kuma zaka koma gun aikin naka
dan jim yayi yace '' sai nan da ƙarshen watan nan ...,
okay Allah ya kai mu
amin ya Allah ya fada yana futa kai tsaye yana fita be biya ko ina ba ya hau motar sa ya wuce gida parking ya daidaita ya fito kai tsaye hanyar da zata sada shi da shashin rufaida ya nufa sallama yayi da sauri ta amsa batare da ta ɗago ba idanuwanta nakan wayar ta abin mamaki parlour yayi kaca kaca kai kace anyi wata ba a gyara ba kallo ya shiga bin ko ina ga rubar lemo da ruwa yadda kasan kana kasuwar sai da robobi ka kuntun cake da donut ga ledojin biscuit cikin bacin rai yace
'' rufaida kinsan ni fa bana son kazanta wannan wanne irin abu ne tun safe da kikai shara baki ƙara yi ba...,
ɗagowa tayi tace
'' ni wallahi tsiyata da kai kenan ka dinga fadan da ba dalili ina ni ina sharar katon parlour nan ai sai kuguna ya karye Wallahi bazan iya ba a dazun ma turare kawai na saka sai yanzu nake charting da aunty take ce min nayi maka magana ka samomin yar aiki..,
da sauri ya kalleta yace
'' yar aiki kuma a ina ance miki ina da burin ajiye yar aiki to wallahi tun wuri tunanin nan ya bar zuciyar ki idan har zaki kanzanta wallahi ba xakiji daɗin zama dani ba rufaida tun wuri ki ɗauki tsintsiya ki gyara dakin nan tun kafin ranki ya ɓaci..,
da sauri ta ajiye wayar ta tace
'' haba altab ka tausaya min ina ni ina share wannan dakin kalli fa kagani ni wallahi a gidan mu ban saba ko tea ban iya dafawa ba idan kuma kaga zaka iya jigilar siya mana take away bisimillah..,
tun da yake be taɓa jin rainin hankali irin wannan ba anya kuwa rufaida lafiyar ta qalau lallai zai gyara mata zama soja ba wasa ba dole ta nutsu idan kuwa ta ƙi zata sha wuya..yace
'' ki kawo min abinci bedroom dina..,
tashi tsaye tayi tana zuba uwar miƙa tun kayan dazu ne da safe da tasaka suke a jikin ta wato kawai kyale dan adam idan ba zama da shi kayi ba baza ka iya fahimtar wane shi ba duk uban barar da turaren da rufaida ke yi yau babu ko kamshi a dakin da take ko jikinta ma banda wari ba abin da take baya jin ko wankan tsarki tayi domin wannan wari da walakin
hausa suka ce goro amiya 😂😂 ba ruwan oum yasmeen kowa ya debo da zafi bakin sa
Sauran page biyu free ya ƙare domin yin payment zaku biya ta wannan account din
8141785374
Amina alhasan Muhammad opay
ku turo da shedar biya ta wannan account din
09061890481
ƁAƘIN SHAFI
Oumyasmeen
Daga wannan page wannan page din freee ya kare ku daure ku siya ku karanta halalin ku duk wanda ya karanta min littafina ba tare da ya biya ni ba yaje shi da Allah..
masu fitar min da book ku kuma kuje dan kan ku sai ka gama wahala rana tsaya mutum ɗaya ya fitar maka da book..
domin biyan kudi zaku biya ta wannan account ɗin 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay ku turo da shedar biya ta wannan hanyar 09061890481
₦500
yan niger zaku iya turo da katin moov ko sahel fcfa 300 ku ɗauke shi gaba da baya ku turo ta wannan number 09061890481
Cameroon Ghana chadi zaku turo da katin VTU ta wannan number 09061890481
Complete document 1000
yan aljanna ku nuna min one love
EPISODE 9-10
Bedroom dinsa ya shiga ransa a ɓace yana shiga ya cire takalminsa ta ajiye zama yayi akan armchair rasa ma me zai yi shi mutum ne da baya son ƙazatan ta amma yarinuar nan ya lura ba ƙaramar ƙazama bace kwana ɗaya har tafara nuna halinta to wallahi ba zai dauki wannan kazantar ba kamar an waɗo ta haka ta shigo tana sosa kai zanin zata a ɓantare tace
'' beb Wallahi tun safe nake cin snack na gaji ko za kai mana take away...?,
kansa ya ɗago da yake sara mai yayi mata wani irin kallo sannan ya ɗauke ƙansa abin da ya lura idan ya ci gaba da zama a gidan nan rufaida bata gyara halinta ba wallahi a kwai matsala tashi yayi ya shiga bathroom,
Cire kayansa yayi ya jefe cikin Landry basket sakarwa kansa shower yayi domin ji yayi kansa har turiri yake saboda tsabar ɓacin rai,
cikin daki kuwa ko da ya tafi ya barta ko a jikin ta sai ma taɓe baki da tayi ta fice daga dakin tana cewa bara na samawa kaina mafita yunwa ba kanwar uwarka bace zama ka sauko kan hanya wayar tace tayi ringing da sauri ta ɗaga ta fashe da kuka tace
'' aunty ni wallahi bazan iya ba dawowa gida zanyi yanzu naya dawowa ya rufe ni da faɗa ba irin kulawar nan da nuna tarairaya kinga dazu ma da ya fita sallar asuba wallahi be dawowa ba sai wajejen ɗaya Sannan abokanansa suka zo ya kara wanka ya fice bayan ba haka ake ba da suka tafi yawa wani kwaɗo ya kara wanka ya fice shi ko mura baya gudu yanzu ma gashi nan wankan yake ... wai kuma bazai samo min yar aiki ba idan zanyi inyi da kaina wallahi rana ɗaya dan baki ga yadda na firgice ba kuma ji kamar ba zan yi raina amma..,
da sauri aunty ta katsaita tace
'' ke tsaya bana son shashanci wannan ai zakanin kine da mijin ki bana son jin wannan zance wai yaushe rufaida zaki hankali kwata kwata bakya iya rufawa kanki asiri zancen kuma aikin wannan tabkeken gidan wallahi ba zata saɓu ba tun da nake dake kin taɓa yi min shara ne ai yasan gidan da yaje ya dauki ki dan haka anan ma ko tsintsiya ban yarda ki dauka ba kinga share hawayen ki autata..,
share hawaye tayi tace
'' to na share...,