Sashe 11
Bakin Shafi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'' bana buƙata barshi yanzu na soke shi a rayuwata kwata kwata babu shi ki ɗauka kamar ma ba mu taɓa sanin juna ba hakika sabeer ya cutar dani tsakani na dashi Allah ya isa ban yafe ba..,
kai ka kai amma gaskiya be kamata ki ɗauki wannan mataki ba iyayen sa ne suka ce ba zai aure ki ba , ba shi ba wallahi yau da na saka miki voice dinsa da sai kin tausaya mai wallahi
tausayi, tausayi fa kika ce lallai humy kin ga mu bar maganar sai an jima
kar ki kashe wayar ki yi min alkalanci mana shi da bakin sa ya faɗa miki haka su basu san wane dan nasu ba basu san irin temakon da kikai musu ba kece sanadiyar sa shi ya dena shaye shaye wallahi nasreen da ace za su wannan irin temako kikai mai
Please dan girman Allah mu bar maganar nan sai an jima
okay amma yau zaki fito ko
a'a ba zan fito ba..,
Dariya humy tayi tace
'' okay sai mun haɗu..,
kashe wayar tayi ta ajiye ta janyo take away dinta ta ci gaba da cin abincin
*CAMEROON YAOUNDÉ CITY CENTRE*
A gajiye ta dawo daga gun aiki ajiye jakar hannun ta tayi parlour yayi tsit ba kowa ɗaga murya tayi tace
'' juhud holi to ngarɗaa suudu, gujjo ari wujji geɗe am, a anndaa ..,
da sauri juhud ta fito tace
'' a wartii e jam...?,
zama tayi tana cewa Alhamdulilah ba tare da papa din ku nake ba yau ni kaɗai na dawo mana idan na tafi aiki haka kuke komawa daki yanzu da ace ɓarawo ne da shikkenan sai ya zari abin da yake so yayi gaba..,
zama tayu tana cewa
'' wallahi mama yasmeen ce bata son zaman parlour nan ga masu gadi ba me shigowa kawai dai sai dai mu kiyaye gaba...,
ajiyar zuciya ta sauke tace
'' ina Yasmeen din take..?,
tana bacci bara na haɗa miki ruwan wanka ga nyaamdu maa dow dining
okay Allah yayi albarka
Amin mama ya maganar tafiya tawa America papa ya yarda
dan jim mama tayi ta cije lips dinta nan da nan yanayin ta ya sauya tace
'' ba inda zaki ko shi ya yarda ni ban amince ba me kike nema da anan ƙasar tamu ba zaki samu ba har sai kin tafi can wata uwa duniya karatu..,
kwallace ta taru a idon juhud tace
'' mama..,
da sauri ta tari numfashinta tace
'' na gama magana zaki iya tafiya..,
hawa sama tayi tana kuka zama mama tayi ta zuba tagumi itama da ta hana juhud karatu zuwa wata ƙasar ranta be so ba ita lokacin ta am barta result din da ta dawo da shi ne shine babbar matsalar da ta gamu dashi a rayuwar'ta sannan ko wanne bawa da irin tashi kaddarar wata kila juhud ta samu kaddara me kyau amma tunda tana tsoro ko bacci baza ta iya ba dama abubuwan sun caɓe mata ballanata yanzu da wayewar da da ta yanzu ba ɗaya ba sannan mutane kiris suke jira shikkenna mutum ya shiga uku zare ta gumi tayi ta hau sama lokacin har juhud ta gama haɗa mata ruwan wanka a bathtub cire kayanta tayi ta saka towel tace
'' ki ɗauka ki zuba min a Landry basket ko kuma kawai samin a washing machine..,
Kai ta gyada mata da sauri ta juyo tace
'' are you okay..?,
karo na biyu ta ƙara gyaɗa mata kai mama tace
'' dawo zo muyi magana...,
dawowa tayi ta zauna a bakin gado itama ta zauna tace
'' kina fushi dani dan na hanaki zuwa wata ƙasa karatu..,
kai ta girgiza da sauri mama tace
'' yi magana mana kurma kika zama..?,
kai ta girgiza ta buda baki kenan za tayi magana sai kuka ya kubbuce mata kwantar da kanta tayi a kafadar ta tana kuka bubbuga bayanta mama ta ci gaba dayi tana cewa juhud bawai na hanaki zuwa wata kasar karatu ba haka kurum ina da nawa dalilin a dama tarbiyya tana lalacewa ballantana yanzu akwai hatsarurruka da mutum ke haɗu a idan ya tafi karatu abroad ana din ma ana haduwa dashi amma nacan din yafi risk saboda ba uwa ba uba ba wani dangi abin da mutum yaga dama shi zai yi wani zai tafi lafiya dan ƙaramin abu ya canza mai ƙaddararsa,
dan jim tayi muryar ta tayi rauni kamar ta tuno wani abu da ya shude shekara da shekaru ta ci gaba da cewa ke yarinya ce ba zaki gane me nake nufi ba sai nan gaba wasu zugar ƙawaye su yi aiki akansa har ya wada wata hanya ta daban duk tarbiyyar ka wallahi a lokaci ƙalilan aboki yana iya canza maka ita a kullum kina min tambayar nan me ya saka naƙi barin ku , ku dinga kula abokai yau zan amsa miki juhud,
aboki yana da mutukar tasiri, iyaye sai su shekara ashirin suna tarbiyya amma rana daya zai rushe wannan tarbiyyar yayin da shedan ke tun zura shi ya akata abin da sai lokacin da mala'ikan mutuwa ya tsaya akan sa sannan zai manta da abin bayan mutuwarsa iyayen da ya bari idan za ayi kwatance ba za a yi da kyawawan halin mutumin ba sai ayi da abin da ya taɓa aikatawa ba ya mace da kike ganin ta yar taka tsantsan ce duk abin da namiji yayi adone ,
bawai shima ba kyau ba amma na macen yafi illa saboda shi ba me fahimta sai dai dole ayar Ubangi tayi aiki akansa saboda Ubangiji ne ya hanemu da yin zina sannan yace idan kayi da yar wani dole ayi da yarka ko da yar uwarka wanda dai dole sai kafi jin zafi sannan ita bin jini take idan kika duba wannan zamani juhud ba'a mai da zina da kallon fina finan banza ba wani abu ita rayuwar nan me sauki ce idan har mutum ya ɗauke ta da sauki sannan akwai wanda baya aikatawa amma ,
saboda yana tare da mutanen banza sai halin su ya nashe shi a dinga yi mai kallon yana aikatawa kuma wallahi Allah ba me fitar dashi sai Ubangiji shi yasaka duk wani waje da ake aikata badala juhud kar kuje hali na so yake yau da gobe tun abin baya burge ku har shedan ya ƙawata muku shi a ranku,
Wannan abubuwan ne idan na auna na duba sai naga zuciyata ba ta nutsu aka kije wata ƙasar karatu ba
shiru juhud tayi tace
'' insha Allahu bazan ƙara ce miki zan tafi ba...,
shafa kanta mama tayi tace
'' yauwa Allah yayi miki albarka..,
amin tace ta fita daga dakin shiga wanka tayi bayan ta gama ta fito cikin sauri take shiryawa cikin wata abaya yar Turkiyya milk colour haska farar fatar ta tayi ta ɗauki wayar ta kai ta girgiza sannan ta fito tana cewa yasmeen tashi wannan wanne irin bacci ne haka
ya tsuna fuska yasmeen tayi ta tashi tana sakar miƙa zuri ƙafafuwan ta tayi ƙasa ta ɗan dade a zauna kafin ta fito mama tana kan dining table tana bude warmer tace
'' yar baka sai yanzu kika damar tashi..?,
zun buro baki tayi idanuwanta tab da kwalla tace
'' ba papa ya hana ku fadar yar bakar nan ba..,
to ban da bakin ki karya akai muku taya za a gane jiya fa da nihila ta kawo min kayan da nayi order a wajen ta ce min tayi wannan amma ba maman muce ta haife ta ba nace wallahi itace amma kowa ce wa ake anya kuwa mama ce ta haifita
kuka ta saka tace
'' to sai ki nemo min wata uwar wallahi Allah bazan yarda ba..,
dariya juhud tayi tace
'' to zan nemo miki kinsa adda dodowa ita ce maman ki..,
ihu ta saka har da buga ƙafafuwa kallon ta mama tayi tana cewa bana son shashanci zo kije kiyi alwala kiyi salla kin same sake tun da malamin ku yayi tafiya ki ka samu gurin zama kullum bacci gaki nan kullum ƙara ƙiba kike wallahi ki rage hutu ko kya samu kiyi ƙasa
kai mama yanzu kema haka zaki ce
wallahi yasmeen kiba kike kara yi kullum zan dinga tashin ki kina bin papa training ko a zamu kiyi ƙasa idan kuma baki ba na kai ki gun likita
dariya juhud ta saka tace
'' mama wai a ina ta gado wannan uwar kibar tata..kaf family din mu ba me wata kiba sosai..,
dariya mama tayu daman dan su ƙara kun bura abin ya saka suka fadi haka tace
'' maza jeki kiyi salla ki dawo..,
zaki kunna min kallo
harararta tayi tace
''kar Allah ya saka kiyi sai har papa ya dawo kya yi bayani tun da ni kin raina ni daman juhud ba a magana kin maida ta kamar kanwar ki.,
tafiya tayi tana kun kuni mama mai da hankalin'ta kan abinci
juhud kuma na danna waya da sauri tace '' yauwa mama kalli wannan ita nake faɗa miki yar ƙasar Nigeria yace tana burgeni sunan ta NASREEN..,
amsa mama tayi kara zooming din picture din tayi gaban ta na waduwa ta miƙa wa juhud wayar tace
'' ungo bana son wannan shashancin..,
amsar wayar ta tayi tana dariya walwalar mama ce ta tsaya kasa cin abincin dake gabanta tayi ta tashi tace
'' juhud kwashe kayan nan na koshi...,
Mama bakyaci abin da fa kika fi so nayi miki
idanuwanta ne suka ƙada sukai ja tace
'' nace miki bana so na koshi idan papa ya dawo kice mai nace kar a tashe ni kaina na ciwo..,
cikin sauri ta hau staircase hawaye na bin kunci ta rasa inda za ta saka kanta tayi duniyar tayi mata zafi kamar sa ta gani a fuskar yarinyar nan da sauri ta tura kofar bedroom dinta ta murza mata key kwanciya tayi hawaye na bin kuncinta..
________nigeria
Dan ladi na sidi quarters***
kai ka kai amma gaskiya be kamata ki ɗauki wannan mataki ba iyayen sa ne suka ce ba zai aure ki ba , ba shi ba wallahi yau da na saka miki voice dinsa da sai kin tausaya mai wallahi
tausayi, tausayi fa kika ce lallai humy kin ga mu bar maganar sai an jima
kar ki kashe wayar ki yi min alkalanci mana shi da bakin sa ya faɗa miki haka su basu san wane dan nasu ba basu san irin temakon da kikai musu ba kece sanadiyar sa shi ya dena shaye shaye wallahi nasreen da ace za su wannan irin temako kikai mai
Please dan girman Allah mu bar maganar nan sai an jima
okay amma yau zaki fito ko
a'a ba zan fito ba..,
Dariya humy tayi tace
'' okay sai mun haɗu..,
kashe wayar tayi ta ajiye ta janyo take away dinta ta ci gaba da cin abincin
*CAMEROON YAOUNDÉ CITY CENTRE*
A gajiye ta dawo daga gun aiki ajiye jakar hannun ta tayi parlour yayi tsit ba kowa ɗaga murya tayi tace
'' juhud holi to ngarɗaa suudu, gujjo ari wujji geɗe am, a anndaa ..,
da sauri juhud ta fito tace
'' a wartii e jam...?,
zama tayi tana cewa Alhamdulilah ba tare da papa din ku nake ba yau ni kaɗai na dawo mana idan na tafi aiki haka kuke komawa daki yanzu da ace ɓarawo ne da shikkenan sai ya zari abin da yake so yayi gaba..,
zama tayu tana cewa
'' wallahi mama yasmeen ce bata son zaman parlour nan ga masu gadi ba me shigowa kawai dai sai dai mu kiyaye gaba...,
ajiyar zuciya ta sauke tace
'' ina Yasmeen din take..?,
tana bacci bara na haɗa miki ruwan wanka ga nyaamdu maa dow dining
okay Allah yayi albarka
Amin mama ya maganar tafiya tawa America papa ya yarda
dan jim mama tayi ta cije lips dinta nan da nan yanayin ta ya sauya tace
'' ba inda zaki ko shi ya yarda ni ban amince ba me kike nema da anan ƙasar tamu ba zaki samu ba har sai kin tafi can wata uwa duniya karatu..,
kwallace ta taru a idon juhud tace
'' mama..,
da sauri ta tari numfashinta tace
'' na gama magana zaki iya tafiya..,
hawa sama tayi tana kuka zama mama tayi ta zuba tagumi itama da ta hana juhud karatu zuwa wata ƙasar ranta be so ba ita lokacin ta am barta result din da ta dawo da shi ne shine babbar matsalar da ta gamu dashi a rayuwar'ta sannan ko wanne bawa da irin tashi kaddarar wata kila juhud ta samu kaddara me kyau amma tunda tana tsoro ko bacci baza ta iya ba dama abubuwan sun caɓe mata ballanata yanzu da wayewar da da ta yanzu ba ɗaya ba sannan mutane kiris suke jira shikkenna mutum ya shiga uku zare ta gumi tayi ta hau sama lokacin har juhud ta gama haɗa mata ruwan wanka a bathtub cire kayanta tayi ta saka towel tace
'' ki ɗauka ki zuba min a Landry basket ko kuma kawai samin a washing machine..,
Kai ta gyada mata da sauri ta juyo tace
'' are you okay..?,
karo na biyu ta ƙara gyaɗa mata kai mama tace
'' dawo zo muyi magana...,
dawowa tayi ta zauna a bakin gado itama ta zauna tace
'' kina fushi dani dan na hanaki zuwa wata ƙasa karatu..,
kai ta girgiza da sauri mama tace
'' yi magana mana kurma kika zama..?,
kai ta girgiza ta buda baki kenan za tayi magana sai kuka ya kubbuce mata kwantar da kanta tayi a kafadar ta tana kuka bubbuga bayanta mama ta ci gaba dayi tana cewa juhud bawai na hanaki zuwa wata kasar karatu ba haka kurum ina da nawa dalilin a dama tarbiyya tana lalacewa ballantana yanzu akwai hatsarurruka da mutum ke haɗu a idan ya tafi karatu abroad ana din ma ana haduwa dashi amma nacan din yafi risk saboda ba uwa ba uba ba wani dangi abin da mutum yaga dama shi zai yi wani zai tafi lafiya dan ƙaramin abu ya canza mai ƙaddararsa,
dan jim tayi muryar ta tayi rauni kamar ta tuno wani abu da ya shude shekara da shekaru ta ci gaba da cewa ke yarinya ce ba zaki gane me nake nufi ba sai nan gaba wasu zugar ƙawaye su yi aiki akansa har ya wada wata hanya ta daban duk tarbiyyar ka wallahi a lokaci ƙalilan aboki yana iya canza maka ita a kullum kina min tambayar nan me ya saka naƙi barin ku , ku dinga kula abokai yau zan amsa miki juhud,
aboki yana da mutukar tasiri, iyaye sai su shekara ashirin suna tarbiyya amma rana daya zai rushe wannan tarbiyyar yayin da shedan ke tun zura shi ya akata abin da sai lokacin da mala'ikan mutuwa ya tsaya akan sa sannan zai manta da abin bayan mutuwarsa iyayen da ya bari idan za ayi kwatance ba za a yi da kyawawan halin mutumin ba sai ayi da abin da ya taɓa aikatawa ba ya mace da kike ganin ta yar taka tsantsan ce duk abin da namiji yayi adone ,
bawai shima ba kyau ba amma na macen yafi illa saboda shi ba me fahimta sai dai dole ayar Ubangi tayi aiki akansa saboda Ubangiji ne ya hanemu da yin zina sannan yace idan kayi da yar wani dole ayi da yarka ko da yar uwarka wanda dai dole sai kafi jin zafi sannan ita bin jini take idan kika duba wannan zamani juhud ba'a mai da zina da kallon fina finan banza ba wani abu ita rayuwar nan me sauki ce idan har mutum ya ɗauke ta da sauki sannan akwai wanda baya aikatawa amma ,
saboda yana tare da mutanen banza sai halin su ya nashe shi a dinga yi mai kallon yana aikatawa kuma wallahi Allah ba me fitar dashi sai Ubangiji shi yasaka duk wani waje da ake aikata badala juhud kar kuje hali na so yake yau da gobe tun abin baya burge ku har shedan ya ƙawata muku shi a ranku,
Wannan abubuwan ne idan na auna na duba sai naga zuciyata ba ta nutsu aka kije wata ƙasar karatu ba
shiru juhud tayi tace
'' insha Allahu bazan ƙara ce miki zan tafi ba...,
shafa kanta mama tayi tace
'' yauwa Allah yayi miki albarka..,
amin tace ta fita daga dakin shiga wanka tayi bayan ta gama ta fito cikin sauri take shiryawa cikin wata abaya yar Turkiyya milk colour haska farar fatar ta tayi ta ɗauki wayar ta kai ta girgiza sannan ta fito tana cewa yasmeen tashi wannan wanne irin bacci ne haka
ya tsuna fuska yasmeen tayi ta tashi tana sakar miƙa zuri ƙafafuwan ta tayi ƙasa ta ɗan dade a zauna kafin ta fito mama tana kan dining table tana bude warmer tace
'' yar baka sai yanzu kika damar tashi..?,
zun buro baki tayi idanuwanta tab da kwalla tace
'' ba papa ya hana ku fadar yar bakar nan ba..,
to ban da bakin ki karya akai muku taya za a gane jiya fa da nihila ta kawo min kayan da nayi order a wajen ta ce min tayi wannan amma ba maman muce ta haife ta ba nace wallahi itace amma kowa ce wa ake anya kuwa mama ce ta haifita
kuka ta saka tace
'' to sai ki nemo min wata uwar wallahi Allah bazan yarda ba..,
dariya juhud tayi tace
'' to zan nemo miki kinsa adda dodowa ita ce maman ki..,
ihu ta saka har da buga ƙafafuwa kallon ta mama tayi tana cewa bana son shashanci zo kije kiyi alwala kiyi salla kin same sake tun da malamin ku yayi tafiya ki ka samu gurin zama kullum bacci gaki nan kullum ƙara ƙiba kike wallahi ki rage hutu ko kya samu kiyi ƙasa
kai mama yanzu kema haka zaki ce
wallahi yasmeen kiba kike kara yi kullum zan dinga tashin ki kina bin papa training ko a zamu kiyi ƙasa idan kuma baki ba na kai ki gun likita
dariya juhud ta saka tace
'' mama wai a ina ta gado wannan uwar kibar tata..kaf family din mu ba me wata kiba sosai..,
dariya mama tayu daman dan su ƙara kun bura abin ya saka suka fadi haka tace
'' maza jeki kiyi salla ki dawo..,
zaki kunna min kallo
harararta tayi tace
''kar Allah ya saka kiyi sai har papa ya dawo kya yi bayani tun da ni kin raina ni daman juhud ba a magana kin maida ta kamar kanwar ki.,
tafiya tayi tana kun kuni mama mai da hankalin'ta kan abinci
juhud kuma na danna waya da sauri tace '' yauwa mama kalli wannan ita nake faɗa miki yar ƙasar Nigeria yace tana burgeni sunan ta NASREEN..,
amsa mama tayi kara zooming din picture din tayi gaban ta na waduwa ta miƙa wa juhud wayar tace
'' ungo bana son wannan shashancin..,
amsar wayar ta tayi tana dariya walwalar mama ce ta tsaya kasa cin abincin dake gabanta tayi ta tashi tace
'' juhud kwashe kayan nan na koshi...,
Mama bakyaci abin da fa kika fi so nayi miki
idanuwanta ne suka ƙada sukai ja tace
'' nace miki bana so na koshi idan papa ya dawo kice mai nace kar a tashe ni kaina na ciwo..,
cikin sauri ta hau staircase hawaye na bin kunci ta rasa inda za ta saka kanta tayi duniyar tayi mata zafi kamar sa ta gani a fuskar yarinyar nan da sauri ta tura kofar bedroom dinta ta murza mata key kwanciya tayi hawaye na bin kuncinta..
________nigeria
Dan ladi na sidi quarters***