Sashe 15
Auren Shehu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina tuni ya kai ta makura, ta yi saurin gocewa ta na kokarin arta a na kare Usman ya cafko ta, sai gasu duka a kasa, ta na ihu, yayinda ta ke kokarin kai masa duka da yakoshi, Usman fe fasa hada jikin su ba yayinda ya sa hannun sa daya ya ruke duka hannayen na ta biyu cikin nuna mata karfi.
Duk yanda ta so kwatar kan ta abin ya gagara, tun tana zagi da tsinuwa, ganin da gaske Usman ya ke hakkin na sa ya ke kokarin karba har ya kai ga raba ta da tufar jikin ta, Zainab ta shiga hada sa da Allah, fadi ta ke
"Dan Allah Usman kar ka min haka! Dan Allah Usman.....dan Allah....."
Sam baya hayyacin sa bare ya san abin da Zainab ke fadi har sai da ya karbi hakkin na sa, Zainab ta tabbata matar shi ta sunna. Cike da mamakin kasancewar ta budurwa ya ke duk lalacewar ta da nuna tsairaici, ba kamar tsohuwar matar shi Cangwai ba. Yanzu shi ne namiji na farko da ya fara sanin Zainab a matsayin ta na diya mace! Abin da ya ke nanatawa cikin ran sa kenan yayinda ya ke jin zuciyar sa cikin wani irin yanayi da tun da ya zo duniya be taba jin irin shi ba.
A hankali ya kai kallan sa gare ta a karo na farko tun bayan da ya iya sakin ta, in banda ajiyar zuciya babu abin da ta ke, hawayen ke fita daga lumsasshen idanun. Takan yi wasa da komai amma ban da budurcin ta, ta yi tattalin sa duk da takan ji kunyar kasancewar ta budurwa duk sanda abokan huldar ta su ka sako ta gaba da tsokana, cewar su har yanzu ba ta da yancin kan ta, haka kuma an so kakarin raba ta da shi ba sau daya ba sau biyu ba amma Allah na bata nasarar tsallakewa sai yau, babban takaicin ta shi ne a rasa wanda zai aikata mata hakan sai Usman...
"Dan Allah dan annabi ka raba ni da rai na kamar yanda ka raba ni da martaba na, dan Allah ka kashe ni, idan ba ka kashe ni ba ni zan kashe kai na....."
Khadija Sidi
Auren Shehu 2
9
Ya na mai duban ta ya ce
"Ba zan kashe ki ba Abu, ba kuma za ki kashe kan ki ba har sai kin haifa min yaro ko yarinya, bayan nan sai ki yi duk abin da ki ka so da rayuwar ki"
"Allah ya isa! Da hankali na ba zan haihu da bagidaje kamar ka ba! Da na san rana irin ta yau za ta zo, ranar da kazami irin ka zai min fyade da ban adana kai na ba!"
Cewar Zainab cikin tsananin tsanar Usman. Ba ta gushe ba ta kara da
"Ka cuce ni! Ka lalata min rayuwa! Na tsane ka! Na tsane ka!"
Cikin nuna halin ko in kula Usman ya tashi ya shirya tsaf duk da har cikin zuciyar sa ya ke jin zafin kukan Zainab. Ya na gama shiryawa ya sa mukulli ya bude daki ya fita, har zai fita sai kuma ya tsaya ya na kallan ta ta wutsiyar ido ya ce
"Na gane darajar ki be kai ki zauna cikin ahali na ba, dan haka daga yau wajan zaman ki kenan....."
"Allah ya isa! Mugu azzalumi! Har wani ahali gare ka? Yanda ka min Allah ya ma ka!"
Cewar Zainab a fusace, ji ta ke kamar ta sheke Usman har sai ta ga ya dena numfashi. Ta na juyo sa ya sa kwado daga waje ya kullo daki. Duk yanda ta so ta sami makami a dakin rasawa ta yi, tabarmar ce dai nan tilo ciki. Ta na mai hade kai da gwiwa ta fashe da kuka tamkar ran ta zai fita.
Usman kuwa da fitar shi kogin da ya bi ta yankin gidan gonar ya nufa, da ke dama an killace wajan ne musammam saboda Shehu, Dake ruwan kogin ba tsayayye ba ne, mai tafiya ne, ciki yayi wankan shi har da na tsarki sannan ya koma cikin Rugar Shehu. Tun shigar sa Rahila ke zuba ido ko za ta ga Zainab dan kuwa matukar Usman ya mayar da ita ba tare da Tanko ya damke ta ba ba karamar asara za su yi ba. Sauran jama'ar gidan kuwa farin cikin ganin Usman shi kadai ya dawo su ka yi, a tunanin ya sallami Zainab sun huta.
Bukkar sa ya shiga ya hade kayan Zainab tsaf cikin akwaiti, sanan ya kira Iyalle ya ce da ita idan ta na da sabbin kayan saki na siyarwa ta ba shi zai siya. Cike da mamakin wacce za a siya Iyalle ta dauko kayan saki har biyu ta bashi, Nan ta ba shi labarin zagin da Zainab ta yi ma ta. Ya na mai bata hakuri tare da mata alkawarin hakan ba zai kara faruwa ba dan kuwa yayiwa tufkar hanci, can gidan gonar sa Zainab za ta zauna ita kadai. Iyalle ta amsa da
"toh hakan ma yayi"
Duk da har cikin ran ta ba haka ta so ba. Shi ya dauki akwatin Zainab da kan sa ba tare da ya bari an daukar masa ba, ya koma gidan gona. In da ya bar ta nan ya tadda ita zaune ba ta motsa ba, ganin shi da akwaiti ta ga kuma kayan saki hannun shi, ta zuba masa jajayen manyan idanun ta ba tare da ta tanka masa ba. Shi ma din tun da su ka hada idanu ya ya dauke kai tare da aje akwatin gefe guda, ya daura kayan bisa sannan ya fice.
Jim kadan ya dawo, ya na duban ta ya ce
"Tashi ki yi wanka"
Zainab ta masa banza. Hakan ya shi kara fadin
"Wankan tsarki na ke nufi, lokacin sallah na gabatowa....."
Zainab ta ki kula sa sai ido kawai. Da ya ga haka sai yayi ficewar sa. Nan cikin gidan gonar ya ta kai kawo, ya rasa abin da ke masa dadi dan ko fada ya kasa komawa tunanin Zainab da halin da ta ke ciki ne ya addabi rayuwar sa, fata ya ke Allah ya sa be ji mata rauni ba dan be taba kallan Zainab a matsayin budurwa ba, ba dan komai ba sai dan dabiun ta da kuma yanda ta kaya tsakanin sa da tsohuwar matar shi Cangwai.
Da ya kasa hakuri sai ya komawa Iyalle, kunya da nauyin ta da ya ke ji ya aje gefe ya tambaye ta ya su kewa macen da ta kai budurcin ta dakin miji. Jin haka Iyalle ta san ta faru ta kare an yiwa mai dami daya sata, Kado dai zama ma yanzu ta fara kenan. Nan ta sheda masa cewar lalle ya kamata ta kama ruwa da ruwan dumi koda kuwa ba za ta yi wanka da shi ba, haka kuma za a bata abinci mai kyau da nama tare da kunu ta sha da zafin shi wannan tukwici ne na musammam.
Itace ya sa a aika masa gidan gona, ya na mai adduar Allah ya sa su wanye lafiya da Abu. Sai da ya tabbatar ya barwa Iyalle dukkanin abin da za a bukata domin a yiwa Zainab girkin tukwici sannan ya sake komawa gidan. Da kan sa ya hada murhu ya dora ruwan zafin, ya sami bokiti da kuma wani garwa mai fadi ya aje kewaye wanda be da maraba da na gidan Shehu, dan shi ma din babu masai. Sai da ya jira ruwan yayi zafi, ya zuba cikin bokitin da garwan ya sirka yanda Zainab za ta ji dadin sannan ya koma bukkar ya tadda ta zaune in da ya bar ta. Ganin ya nufota be sa ta motsawa ba, sai da ta ga ya sunkume ta ta rufe shi da zagi da tsinuwa ta na mai kai masa duka. Sam be kula ba haka ya kai ta har kewaye, da kayan jikin ta da komai ya aje ta cikin garwan ruwan na mai fantsalo masa gaba daya ya jika gaban rigar sa.
"Ba dan ina gudun kar na kai ki kogi wani ya gane min ke ba wallahi da can zan kai ki na ga karshen taurin kunne!"
Cewar Usaman ya na mai kara mayar da Zainab cikin garwar wacce har lokacin yunkurin tashi ta ke, hannyen sa biyu ya sa a kafadar ta yayinda ya ke dada zaunar da ita cikin ruwan.
"Allah ya isa! Mugu azzalumi! Ba zan yi wankar ba jikin ka ko nawa!"
"Jiki na! Ke makalla ki na ce haka Allah ya tsara shi ya sa ma duk lalacewar ki ba ki ba da budurcin ki ga wani ba...."
Tas ta dauke shi da mari, maimakon ta tunzura shi sai ma ya sakar mata murmushi, yayinda ya saki kafadar ta ya ce
"Ko Iya ta bata taba kai hannu fuskata ba Abu, Amma na mi ki uziri domin yau kin bani abin da ban taba tsammani zan samu daga gare ki ba duk da ta karfi na karba amma hakan ma na gode Allah ya yi albarka...."
"Allah ya isa!"
Zainab ta katse shi cikin kuka da ihu. Hakan ya sa Usman ficewa ya na mata dariyar mugunta. Bayan fitar Usman Zainab ta dan sami nutsuwa har ta fara jin dadin ruwan. Da burin kwatarwa kan ta yanci ta hakura ta cire kayan ta yi wanka ta na kuka, sosai ta wanke jikin ta ta na mai fatan wanke daudar hada jikin ta da na Usman.
Zanin da ya aje mata ta daga waje ta janyo ta daura bayan ta gama dauraye jikin ta ta yi wankan tsarki. Ko da ta fito ba ta gan shi ba sai ta yi maza ta shige ciki. Kayan ta mai dauda ta saka ta na mai watsi da kayan sakin da Usman ya aje mata. Wajan karfe uku aka aiko yara da kwararen abinci. Zainab na kalla ga bakin yunwa ta na ji amma bakin ciki ya sa ta kasa bude kwararen bare ma ta san abinda de ciki. Haka ta wuni ita kadai, tun tana firgita duk sanda shanu su ka yi kuka, har ta saba da jin koken su.
Duk yanda ta so kwatar kan ta abin ya gagara, tun tana zagi da tsinuwa, ganin da gaske Usman ya ke hakkin na sa ya ke kokarin karba har ya kai ga raba ta da tufar jikin ta, Zainab ta shiga hada sa da Allah, fadi ta ke
"Dan Allah Usman kar ka min haka! Dan Allah Usman.....dan Allah....."
Sam baya hayyacin sa bare ya san abin da Zainab ke fadi har sai da ya karbi hakkin na sa, Zainab ta tabbata matar shi ta sunna. Cike da mamakin kasancewar ta budurwa ya ke duk lalacewar ta da nuna tsairaici, ba kamar tsohuwar matar shi Cangwai ba. Yanzu shi ne namiji na farko da ya fara sanin Zainab a matsayin ta na diya mace! Abin da ya ke nanatawa cikin ran sa kenan yayinda ya ke jin zuciyar sa cikin wani irin yanayi da tun da ya zo duniya be taba jin irin shi ba.
A hankali ya kai kallan sa gare ta a karo na farko tun bayan da ya iya sakin ta, in banda ajiyar zuciya babu abin da ta ke, hawayen ke fita daga lumsasshen idanun. Takan yi wasa da komai amma ban da budurcin ta, ta yi tattalin sa duk da takan ji kunyar kasancewar ta budurwa duk sanda abokan huldar ta su ka sako ta gaba da tsokana, cewar su har yanzu ba ta da yancin kan ta, haka kuma an so kakarin raba ta da shi ba sau daya ba sau biyu ba amma Allah na bata nasarar tsallakewa sai yau, babban takaicin ta shi ne a rasa wanda zai aikata mata hakan sai Usman...
"Dan Allah dan annabi ka raba ni da rai na kamar yanda ka raba ni da martaba na, dan Allah ka kashe ni, idan ba ka kashe ni ba ni zan kashe kai na....."
Khadija Sidi
Auren Shehu 2
9
Ya na mai duban ta ya ce
"Ba zan kashe ki ba Abu, ba kuma za ki kashe kan ki ba har sai kin haifa min yaro ko yarinya, bayan nan sai ki yi duk abin da ki ka so da rayuwar ki"
"Allah ya isa! Da hankali na ba zan haihu da bagidaje kamar ka ba! Da na san rana irin ta yau za ta zo, ranar da kazami irin ka zai min fyade da ban adana kai na ba!"
Cewar Zainab cikin tsananin tsanar Usman. Ba ta gushe ba ta kara da
"Ka cuce ni! Ka lalata min rayuwa! Na tsane ka! Na tsane ka!"
Cikin nuna halin ko in kula Usman ya tashi ya shirya tsaf duk da har cikin zuciyar sa ya ke jin zafin kukan Zainab. Ya na gama shiryawa ya sa mukulli ya bude daki ya fita, har zai fita sai kuma ya tsaya ya na kallan ta ta wutsiyar ido ya ce
"Na gane darajar ki be kai ki zauna cikin ahali na ba, dan haka daga yau wajan zaman ki kenan....."
"Allah ya isa! Mugu azzalumi! Har wani ahali gare ka? Yanda ka min Allah ya ma ka!"
Cewar Zainab a fusace, ji ta ke kamar ta sheke Usman har sai ta ga ya dena numfashi. Ta na juyo sa ya sa kwado daga waje ya kullo daki. Duk yanda ta so ta sami makami a dakin rasawa ta yi, tabarmar ce dai nan tilo ciki. Ta na mai hade kai da gwiwa ta fashe da kuka tamkar ran ta zai fita.
Usman kuwa da fitar shi kogin da ya bi ta yankin gidan gonar ya nufa, da ke dama an killace wajan ne musammam saboda Shehu, Dake ruwan kogin ba tsayayye ba ne, mai tafiya ne, ciki yayi wankan shi har da na tsarki sannan ya koma cikin Rugar Shehu. Tun shigar sa Rahila ke zuba ido ko za ta ga Zainab dan kuwa matukar Usman ya mayar da ita ba tare da Tanko ya damke ta ba ba karamar asara za su yi ba. Sauran jama'ar gidan kuwa farin cikin ganin Usman shi kadai ya dawo su ka yi, a tunanin ya sallami Zainab sun huta.
Bukkar sa ya shiga ya hade kayan Zainab tsaf cikin akwaiti, sanan ya kira Iyalle ya ce da ita idan ta na da sabbin kayan saki na siyarwa ta ba shi zai siya. Cike da mamakin wacce za a siya Iyalle ta dauko kayan saki har biyu ta bashi, Nan ta ba shi labarin zagin da Zainab ta yi ma ta. Ya na mai bata hakuri tare da mata alkawarin hakan ba zai kara faruwa ba dan kuwa yayiwa tufkar hanci, can gidan gonar sa Zainab za ta zauna ita kadai. Iyalle ta amsa da
"toh hakan ma yayi"
Duk da har cikin ran ta ba haka ta so ba. Shi ya dauki akwatin Zainab da kan sa ba tare da ya bari an daukar masa ba, ya koma gidan gona. In da ya bar ta nan ya tadda ita zaune ba ta motsa ba, ganin shi da akwaiti ta ga kuma kayan saki hannun shi, ta zuba masa jajayen manyan idanun ta ba tare da ta tanka masa ba. Shi ma din tun da su ka hada idanu ya ya dauke kai tare da aje akwatin gefe guda, ya daura kayan bisa sannan ya fice.
Jim kadan ya dawo, ya na duban ta ya ce
"Tashi ki yi wanka"
Zainab ta masa banza. Hakan ya shi kara fadin
"Wankan tsarki na ke nufi, lokacin sallah na gabatowa....."
Zainab ta ki kula sa sai ido kawai. Da ya ga haka sai yayi ficewar sa. Nan cikin gidan gonar ya ta kai kawo, ya rasa abin da ke masa dadi dan ko fada ya kasa komawa tunanin Zainab da halin da ta ke ciki ne ya addabi rayuwar sa, fata ya ke Allah ya sa be ji mata rauni ba dan be taba kallan Zainab a matsayin budurwa ba, ba dan komai ba sai dan dabiun ta da kuma yanda ta kaya tsakanin sa da tsohuwar matar shi Cangwai.
Da ya kasa hakuri sai ya komawa Iyalle, kunya da nauyin ta da ya ke ji ya aje gefe ya tambaye ta ya su kewa macen da ta kai budurcin ta dakin miji. Jin haka Iyalle ta san ta faru ta kare an yiwa mai dami daya sata, Kado dai zama ma yanzu ta fara kenan. Nan ta sheda masa cewar lalle ya kamata ta kama ruwa da ruwan dumi koda kuwa ba za ta yi wanka da shi ba, haka kuma za a bata abinci mai kyau da nama tare da kunu ta sha da zafin shi wannan tukwici ne na musammam.
Itace ya sa a aika masa gidan gona, ya na mai adduar Allah ya sa su wanye lafiya da Abu. Sai da ya tabbatar ya barwa Iyalle dukkanin abin da za a bukata domin a yiwa Zainab girkin tukwici sannan ya sake komawa gidan. Da kan sa ya hada murhu ya dora ruwan zafin, ya sami bokiti da kuma wani garwa mai fadi ya aje kewaye wanda be da maraba da na gidan Shehu, dan shi ma din babu masai. Sai da ya jira ruwan yayi zafi, ya zuba cikin bokitin da garwan ya sirka yanda Zainab za ta ji dadin sannan ya koma bukkar ya tadda ta zaune in da ya bar ta. Ganin ya nufota be sa ta motsawa ba, sai da ta ga ya sunkume ta ta rufe shi da zagi da tsinuwa ta na mai kai masa duka. Sam be kula ba haka ya kai ta har kewaye, da kayan jikin ta da komai ya aje ta cikin garwan ruwan na mai fantsalo masa gaba daya ya jika gaban rigar sa.
"Ba dan ina gudun kar na kai ki kogi wani ya gane min ke ba wallahi da can zan kai ki na ga karshen taurin kunne!"
Cewar Usaman ya na mai kara mayar da Zainab cikin garwar wacce har lokacin yunkurin tashi ta ke, hannyen sa biyu ya sa a kafadar ta yayinda ya ke dada zaunar da ita cikin ruwan.
"Allah ya isa! Mugu azzalumi! Ba zan yi wankar ba jikin ka ko nawa!"
"Jiki na! Ke makalla ki na ce haka Allah ya tsara shi ya sa ma duk lalacewar ki ba ki ba da budurcin ki ga wani ba...."
Tas ta dauke shi da mari, maimakon ta tunzura shi sai ma ya sakar mata murmushi, yayinda ya saki kafadar ta ya ce
"Ko Iya ta bata taba kai hannu fuskata ba Abu, Amma na mi ki uziri domin yau kin bani abin da ban taba tsammani zan samu daga gare ki ba duk da ta karfi na karba amma hakan ma na gode Allah ya yi albarka...."
"Allah ya isa!"
Zainab ta katse shi cikin kuka da ihu. Hakan ya sa Usman ficewa ya na mata dariyar mugunta. Bayan fitar Usman Zainab ta dan sami nutsuwa har ta fara jin dadin ruwan. Da burin kwatarwa kan ta yanci ta hakura ta cire kayan ta yi wanka ta na kuka, sosai ta wanke jikin ta ta na mai fatan wanke daudar hada jikin ta da na Usman.
Zanin da ya aje mata ta daga waje ta janyo ta daura bayan ta gama dauraye jikin ta ta yi wankan tsarki. Ko da ta fito ba ta gan shi ba sai ta yi maza ta shige ciki. Kayan ta mai dauda ta saka ta na mai watsi da kayan sakin da Usman ya aje mata. Wajan karfe uku aka aiko yara da kwararen abinci. Zainab na kalla ga bakin yunwa ta na ji amma bakin ciki ya sa ta kasa bude kwararen bare ma ta san abinda de ciki. Haka ta wuni ita kadai, tun tana firgita duk sanda shanu su ka yi kuka, har ta saba da jin koken su.