← Book details Aisha Saddiqah Part 4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 25

Sashe 18

Aisha Saddiqah Part 4 Complete Hausa Novel · about 10 min read

Can sai gata ta fito, Ummanta tace “dau fura da yamri a fridge da kindirmo duk ki tafi dashi, wanda yafi so sai ki dama masa”. Tace “toh Umma”. Umma duk sai ta ga wani kyau diyarta yau ta tatso, tace “uhm lallai… Aisha dai an girma, masha Allah”.
Tayi sallama ta shigo, fuskar dai a gimtse, da dan nisa tsakanin falon Baban nata da cikin gida. Prince ya amsa mata, ta shigo, ya daga ido yana kallon ta.
Tashi yayi don ya taya ta da kayan hannunta amman sai ya kasa. Wani kamshi takeyi da ya rasa wane iri ne tun shigowarta, ta qara cika, ga wata abaya nan ta saka ta kwanta jikin ta, gabadaya surarta ta fito waje…. shi yarinyar nan take so ta jiqawa aiki a gaban iyayen ta.
Tana shigowa tayi sallama taji ya amsa tunda ta fito tsakar gida take jin wani irin kamshi yanzu da ta shigo kamar tana aljanna….
Prince ya amsa mata ta dan daga kai ta kalle shi, “hasbunallah…” tace a ranta, my husband, yayi kyau. abinki da fari, yasa bakaken kaya, duk ya bar qasumba se ya sake zama yaro dan shekaru 35.
Ta karaso, kamshi cool ya cika ko ina… ta ajiye furar da tray din a table din kusa dashi, sannan ta zauna, duk yana binta da ido. Ta zauna kan carpet tace “Hamma ina yini?” Yace “lafiya lau” da kyar… tace “ya su Oummana da Nenne da Maman Kiki?” Yace “they are all fine, how are you?” Tace “Am fine, Alhamdulillah yace “hmm….” don gabadaya kokawa yake da kansa. Domin data duka yanzu don ajje tray dinnan a gabansa kamar ya kamo ta. Tayi kyau, ga lallen nan ashe har kafa aka yi shi. Wadannan siraran abin hannun gold din data saka sai ya kara masu kyau. Ga wani kamshi da take da ya rasa menene. Kai shi kamar ma har canza kala Siddiqah tayi.
Ya kafe ta da ido, yana yi wa kansa fada, shi fa ba yaro bane, meye haka yake abu kamar sabon balaga? Zuciyar sa ta ce to meye maraba? Tunda dai tuzurun saurayi ne yayi sa’ar samun sweet 16?
Sai duk sukayi shiru, tace a hankali “Hamma a dama furar? Ko yamri za a saka?” Yace “furar dai” tace “to” ta tashi ta dauko sai taga bata dauko bowl ba, sai ta mike zuwa dining din palon, ta duka haka tana neman bowl din tangaran na dama fura, gabadaya shi kuma ya kafe ta da ido, dukawar nan da Aisha tayi kuwa yaga Ali, Ali ya gan sa. Se yaji kamar yasa ihu… Yace waye ya koya ma Aisha seduction haka… Omooo this girl wan kill me…!”.
Ta dauko ta qaraso tana zama sai taji tashin motar Baban ta, tace “ah Abba fita yayi? Ina zuwa” sai ta leka waje ta gan shi tace “Abba ina zuwa?” Yace Baba Barau ne ya kira ni” tace “toh a gaishe su, sai ka dawo” (ta dawo like a child), ta zauna tasa fura a gaba tana ta dama masa, duk sun kasa magana.
Ta gama zata juye a bowl, yace shi a qwarya zai sha, da fulatanci ya fada, sai tace “toh”.
Ta miko masa, sai ya nuna table din gefen sa yace a can zata sa, ta taso zata ajje ya cire hular sa yasa gefe. Ai tana ajje wa yana kama qugun ta, abinki da abaya silky nan ya jiyo jigida fal qugun, ga wata ‘curve besin’ ya fara bi da hannu bayan ya zaunar da ita cinyar sa, Prince yace murya na shaqewa.
“Siddiqqqqqaaaaaa, nazo bada haquri ne, kiyi haquri kinji, it will never happen again in sha Allah.
Sauri kikai… na gaggawa, da ba sai an kai haka bama zaki ga action da zan dauka”. Tayi shiru, tace “ya wuce Hamma”. Yace “ai ba wanda zai taba ki Aisha inyi shiru, I am not like that. Iyaye sun wuce gaban wasa. So ko ba ke ba, ko wani naga an tabawa iyayen sa, I will make a stop to it, balle ke matata.
So again, I am sorry. Tace “wallahi Hamma ya wuce”. Sam Aisha bata da riko. He hugged her, yace “Aisha i missed u so much”.
Siddiqah tayi wani lup ta kwanta a jikin shi tana jin kamshi da shauqi, yace “you didn’t miss me ko? Ai naga har wata kiba kikayi, irin ko a jikin ki, ni ko har rama nayi. I don’t know how much I fell for u, sai a week dinnan”, Siddiqah ta daga kai ta kalle shi, yace “yes, I fell soooo hard! Amman ke ina jin har yanzu ni ‘father figure’ ne ko?”
Tayi murmushi tace “ashe mita ce da kai Hamma? Tun yaushe akayi maganar nan?”
Yace “toh kallo na fa kikayi cikin idona kika ce mun kin gama auren….”.
Sai kawai ta rufe ido. Yace “no matter how I am feeling ba abinda zai sa na taba furta haka….” Ta ce “ai fushi nayi”, yace “toh ki daina magana in kikai fushi kin ji Ayshah, sabida kar ki fadi abinda daga baya zaki zo kina nadama.
Nan gaba (try and rationalise) kin ji?” Ta ce “toh Hamm…. kan ta karasa sai jin bakin shi tayi cikin nata tare da wata ajiyar zuciya data kwace masa. He kissed her good, se ji yayi ludayin fura dake hannun ta ya fadi kasa, qarar yasa ya kyaleta, don yasan dai a gida suke. Aisha ta sulale daga cinyar sa, ta dau ludayin tayi hanyar dining zata ajiye, har tayi rabin tafiya taji mutum a bayan ta, kan ta juyo ya rungumota ta baya, ya hada ta da bangon dining din a hankali, he is completely a manne da bayanta, he can thoroughly feel her on his body, hannun sa kan flat tummy dinta tace “Hamma…” yace “shhhh…” tace “Umma..” yace “I know…”. Ya sake matse ta yana kissin kasan wuyan ta…a ta a tare suka saki numfashi mai wahala. Al’amarin na Hamma Abdulrasheed (Prince) yafi karfin birona ya rubuta shi, can dai naji yace “Ya ilahi…”. Gaba daya wata kasala Hamma ya saukar mata, basu taba tsintar kansu a irin wannan yanayin ba sai yau… tana cikin wannan halin taji Hamma ya…… bata san sanda tace “Babyyyyy!” Ai babyn nan da Siddiqah tace sai ya kuma kwance masa notika.
Ya juyo da ita ta kalle shi ya kalle ta… ba wanda yake hayyacin sa a cikinsu, he started kissing her lips again. French kiss. Duk dan karatun da ya fara koya mata ya zubar yau, gabadaya ya zuba sababbi. Dan Baby brain din nata ya juye shi tassssss…..a kwarya.
Ba abinda Prince yake so irin yau ya angwance, gabadaya sha’awar da ya dakile sun zubo, ten folds yau!
Siddiqah ita ta fara dawowa tunanin ta, na kada fa Abbanta ya dawo tayi maza ta kwace bakin ta… Hamma yayi lamooo a wuyan ta, ya tsaya a haka yana maida numfashi yana manne da ita.
Bai san sanda ajiyar zuciya ta kwace masa ba sosai…. ita kuwa kunya kamar ta nitse. Sai da duk suka nutsu ma kunyar ta sauko mata.
“Siddiqah u will not kill me…” ya dago yana kallon ta. Da kyar taji me yace, gabadaya muryar sa ta dashe, ita dai ta rufe fuska da hannun ta… Hamma ya qare mata kallo, ya sake gashin ta daya rike dama dankwalin ya dade da zamewa a kasa, ya duka ya dauko mata dankwalin yace “ouchhhh….” tace “Hamma yaya?” Ta tsugunna itama yace “it’s u….” se gani tayi Hamma…. tayi maza ta dauke kai, ta bar jikinsa ta yafa gyalenta, ta koma ta zauna kan kujera kamar ba ita ta gama cewa “babbyyyyy” ba dazu.
Prince ya tsaya ta gyara sannan ya qaraso inda take har wani dingishi taga yana yi, ita dai ta daina kallon sa… he sat close to her, yace “babyyyy!” tayi smiling tace “in miko ma furar?” Yace “ai kin bani fura har da nono” tace “innalillahi….” duk ta daburce. Zata mike Hamma ya janyo ta yana dariya. A ransa yana son kunyar nan tata, amman ya san se ya mayar da ita mara kunyar kwarai. The Prince yayi wani ‘evil smile’. Yace “this baby has no idea what she is in for…..
Tace “menene kake dariyar mugunta?” Yace “baby, tausayinki nake ji, you have no idea what is in store for u…. hmmm….”.
Gabadaya a lokacin fuskar sa ta canza, ya dawo “Yoruba Demon” dinsa yana mata wani arnen kallo, ita ji tai ma kamar period ta fara a lokacin, sai ga horn din Baban ta ya dawo.
Aisha ta zabura ta dauki gyalenta, ta mikawa Hamma hularsa, duk ta rude na rashin gaskiya, shi dai yana kallonta yana murmushi tace “don Allah Hamma ka sha furar nan” ya karba yana sha yana kallonta, sai raba ido take kamar munafuka” tace “Abba ya ce zaka Argentina, ba Qatar kace ba? Ya kalle ta, ya ajje furar bayan ya gama sha, ya goge baki. Yace “kizo mu tafi tare gobe… I need you Babyyyy, kin dai ji irin yadda… it wants u so baaaaddddd…”.
Ya ja baaad din, she felt it har ranta, a ranta tace “yanzu Hamma Abdul ne ke abubuwan nan Innalillahi”. Bata sani ba ashe a fili ta fada, yace “baki ga komi ba, Hamma ya samu abinda yake so… life begins at forty!”
Siddiqah tayi murmushi. Yace mu tafi din?” Tace “Hamma wallahi inaso nayi jamb din, kuma jiya ma bayan kun tafi Ummana tana ta murna zan kara one week kan mu tafi, gashi kace ka kara hutu. Allah kadai yasan sai yaushe zamu dawo.
Kayi hakuri ina gamawa ko Sunday ne na yarda mu tafi”. Prince ya numfasa, ya ce “it’s okay baby…. bakomi.
Amman I have to go on Thursday nayi mantuwa a Argentina, its vital kuma. Sai in hada abinda zan dauka Friday na wuce Qatar don in dan huta kafin Monday din, in yaso Monday din sai ki taho”.
Ke dai kiyi min addu’a kar in mutu before Monday”. Siddiqah ta bata rai tace “haba Hamma!” Yace “baby you wouln’t understand” ya riko hannunta ya kai bakin sa yayi kissin. Daga nan Hamma ya tashi yace “bari in tafi” tace “toh” suka fito a jere, Siddiqah ta ga dai ya tsaya ya sake kimtsawa.
Suka fito tana gaba yana binta a baya har dardumar su Ummanta, ba kowa. Ta leqa dakin Umma tace “Umma ga Hamma zai tafi” Umman ta fito sukayi sallama, Haj. Zainab tace “Baban naku ya shiga wanka”.
Yayi masu sai da safe. Ta raka shi har kofar gida tana tafiya lankai-lankai, tana kuma dama masa lissafi. Tace “da safe zaku wuce da Nenne?”. Yace “ai ni sai nazo na sallami amarya ta, so afternoon flight zan bi ko evening”. Tace okay. toh se da safe Hamma”. Yace “ban hannun ki, ta bashi, yasa hannu a aljihunsa ya dauko waya ya saka mata ciki, yace “I will call u tonight, don’t sleep”, tace “okay”, yasa hannu ya dan mata side hug da kiss, ya kalle ta yace “I love you so much Siddiqah. Sai na kira”, tace “okay”.
Har ya fita ya kusa shiga mota tace “love u too..” a hankali. Shi kuma Hamma da shegen ji, yace “Ayshah what did u say?” tayi cikin gidansu a guje. Zuciyar ta yau sai “lahaula wala quwatta illa billah….” don farin ciki ne ziryan a ciki.
Idan Prince ya tuno abubuwan da suka faru yau sai murmushi ya dawo, ba kowa a Falon Oummana shima bai neme su ba ya yi cikin dakinsa ya fada gadon sa ya kwanta
‘Re-play’ kawai yake na inda tace ‘babyyyyy!” And kissing him back, he don’t know why intensity din yau is different, ko don tana gidansu ne ya san he can’t have her… makes him want her more…
Ya ji zai daga ma kansa hankali yayi toilet ya saki cold shower akansa… yace yanzu with what he is feeling, ta ya za’ai satin nan?
Bayan ya fito yayi sallah kenan sai ga wayar Kiki. Suka gaisa, tana bashi hakuri kamar zata yi kuka. Antinta Firdausi told her all what happened, yace mata ai ya wuce yanzu ma ya dawo daga wurin Aysha din. Kiki tace tana ta kiranta off, yace zai tura mata sabuwar lambarta, Kiki tace “so you went to do ZANCE!”. Tayi ta yi masa shakiyanci son ranta.
Da suka gama hirar su da Kiki, ya kira mutuniyar a waya, sau biyu bata dauka ba sai a na ukun.
Siddiqah tace “Hamma!” shikuma yace “babyn Hamma… ba nace kar kiyi bacci ba?”
Tace “bansan nayi ba. Gajiya ce”. Hamma yace “me akayi har kika gaji… don’t be a lazy wife ooo, wallahi to gym zan saka ki kina isowa Qatar”. Siddiqah tayi dariya tace “hidimar biki fa… ka manta biki muka gama?” Yace “oh! Na dauka Hamma ne ya miki nauyi”. Siddiqah ta zaro ido tace “good night!” Kit! Ta kashe.
Chapter 18 · 0% Book details