Sashe 5
A Wani Company Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri ta ta so ta ɗako mofa ta na nufo gun sai da ta goge tass kafin ya bawa Ayrah umarnin ta shiga p.a komawa ta yi wajan zamanta wani irin kuka ta fashe dashi mai tsima rai shikenan yarinya nan ta ɓata mata duk wani shiri da ta ke da shi akan Mdee ina wollah da sa ke mudum tana raye sai ta sa ka yarinyar kuka da idanunta bazata taɓa barin yarinyar ba aje zuwa "yarinya sai shegen kyau kamar yar aljannu" ta faɗa tana jan tsuka
Nuna mata wajan haɗa coffee ya yi da sauri ta karasa dan haɗa masa sai da tabi komai a hankali tana karantawa kafin ta gama a hankali ta ƙaraso gabansa ta aje masa "Thanks" taji ya ambata "sir ina so naje waje idan babu damuwa" "me zakiyi a wajen" babu komai" bai kara mata magana ba sai da ya shanye coffee ɗinsa tass dan ba ƙaramin daɗi ya mai ba telephone pole ɗin ya danna "ina son ganinki" shine abun da yace yana aje wayar kanta a ƙasa ta shigo cikin office ɗin ko kallonta baiba ya ce "ki kaita office ɗin ƙanan ma'aikata, idan kinje ki haɗani da ɗaya daga cikin su" "okay sir" tafaɗa ta na dubansa "ta so mu tafi ta cewa Ayrah" tashi tayi ta bi bayanta lumshe idanunsa ya yi a hankali ya na sakin ajiyar zuciya suna fita suka nufi wata hanya wadda zata sadasu da left ta bene hawa sukayi ya kaisu ƙasa shiga cikin wani office tayi binta Ayrah tayi suna shiga suhailat ta sakarwa Ayrah murmushi, karasawa p.a ɗin tayi wajanta ganin babu kowa sai ita kaɗai a office ɗin "dama Mdee ne ya ce na kawota nan sanann kuma na haɗaku a waya" "okay" suhailat ta ce tana murmushi kiransa p.a ta yi ya na dagawa ta miƙewa suhailat sai da suka yi magana sosai kafin ta kashe wayar ta na murmushi, kama hannu Ayrah ta yi ta na zaunar da ita akan ɗaya daga cikin kujerin "Zaki iya tafiya" ta bawa p.a umarni murmushi tayi wanda iya ka cinsa laɓɓanta tana fita daga office ɗin. "Ya sunanki?" suhailat ta tambaye ta "Fatima Mahir" "amma ana kirana Ayarh" "Wow nice name" "nikuma sunana suhailat ki daukeni tamkar ƙawarki kinji" murmushi tayi tana ɗaga kanta
Hira suke sosai gwanin sha'awa duk da Ayrah bata da yawan magana amma yau sai da suka yi hira sosai lokacin sallah ne yayi suka fita dan zuwa masallaci fitowarsa kenan daga office ɗinsa ya nufi masallaci dai-dai sun nufo hanyar kanta aƙasa take tafiya jinta bugi abu yasa da sauri ta ɗako tana kallonsa wani irin kallo ya watsa mana ke baki da hankali ya faɗa a zafafe hawaye ne ya fara zuba daga fuskarta ɗaga hannu yayi a zafafa zai mareta jin an ruƙe masa hannu ta baya yasa yayi saurin juyowa yana kallon wanda ya masa haka wani irin kallo ya watsa masa yana cije laɓensa sun kuyar da kansa ƙasa yayi kus-kure ɗaya zaka yi rayuwar ka shine kus kuran marin fusakarta da ace ka aikata haka tabbas da sai dai ka zauna babu hannu har karshen rayuwarka yar fa da hannusa ƙasa yayi ya na cigaba da tafiya da sauri Suhailat ta kama Ayrah suka cigaba da tafiya suna isar da Sallah suka kama hanya dawowa ciki suna isa cikin office ɗin nasu Ayrah tafashe da wani irin kuka mai cin rai menene abun kuka Ayrah ki yi haƙuri kuma ai kinga Mdee ya zo "ke mai Sa'a ce Ayrah"
Kirane ya shigo cikin photo ɗin dake wajan da sauri ta ƙarasa ta na ɗaga wayar "ki turomin ita" ya faɗa a hankali "okay sir" "tashi kije Mdee na kiranki Ayrah" "okay" ta ce ta miƙa tana barin office ɗin da salama ta shiga ciki ɗogowa yayi yana kallon idanunta wanda suka yi ja daga gani kasan tayi kuka zama tayi tana sunkuyar da kanta "Ayarh" taji ya ambati sunanta akaran farko ɗagowa tayi tana kallonsa ba tare da tayi magana ba "menene abun da ya haɗaki da shi?" turo baki tayi dan-danan kuma hawaye ya fara zarya "Ya salam" ya furta ya na dafe kansa "Please ki bar kuka bana son ji" cikn shagwaɓɓa ta ce to ba shine kawai dan mun taho da aunty Suhailat, ban sani ba na bigesa shine ya ke tamin faɗa kuma wollah babu abunda na masa" tsayawa yayi yana kallonta abun ba karamin burgesa yayi ba ganin yadda ta ke magana.
"Shikenan ki tashi kije ƙasa office ɗinsu Suhailat ɗin saboda zan yi magana da wasu anan kuma kin ga maza ne bai kamata ki zauna ba gyaɗa masa kai tayi ta miƙe tana tafiya"
ta na fita ta ga Daddy su Habib murmushi ta yi "Daddy yaushe ka dawo?" murmushi shima ya mai da mata yanzu nan dawowa ta kenan daughter" "sannu da zuwa" "yawa daughter ina zaki yanzu" "zani ƙasa ne office ɗin su aunty Suhailat" "Masha Allah Allah ya taimaka" "ameen dad" "maza ki je kin ji" nufar hanya tayi shikuma ya shiga da Salam ya karasa shiga cikin office ɗin zaune ya taddasa ya na latsa lapton ɗin dake gabansa zama yayi akan kujera gaisawa su kayi da Suhail "dama ba komai ne yasa na ce idan ka dawo kazo ba sai chanjin wajan aiki da ka samu zuwa Austiralia" murmushi alh hadi yayi irin nasu na manya "amma ko wani abun ne ya faru"? "A'a babu abunda ya faru mun yi duba da yanda kake gudanar da aikinka tabbas kai ɗin mai amana ne, wannan dalilin yasa muka yanke hukunci haka" yalwatace murmushi ne ya subuce masa "ina matukar godiya da wannan shaidar da Kuka min da kuma ƙarin girma sai dai wani hanzari ba gudu ba shin idan na bar ƙasarnan wanene wanda zai dinga ɗako Ayrah?"
"Karka damu da wannan Insha Allah za'a san yadda za'a yi" godiya ya masa kafin ya miƙa zuwa waje dan lokaci tashi yayi har ya akai bakin ƙofar ya dakarmtar da shi "idan ka tashi tafiya karka damu da jiran Ayrah zan kai ta gida" godiya ya masa sosai sannan ya fita a office ɗin
Fitowa yayi zuwa ƙasa dai-dai office ɗin da Ayrah ta ke ya tsaya ya na nocking ta sowa tayi dan buɗe ƙofar ganin Mdee tsaye a jikin ƙofar ne ya bata mamaki murmushi ya sakar mata "muje ko" shine abunda ya ambata kallon Suhailat ta yi taga ta sakar mata murmushi fita tayi ta bisa abaya.
Dai-dai grand towers mall suka tsaya "muje ciki" gyaɗa masa kai tayi alamar a'a dan gaba ɗaya tsoro ya kamata "kina jin tsoron ne" ya faɗa dai-dai kunnanta ƙara gyaɗa masa kai tayi "a'a ni kawai kuje ku dawo inan" shima kwai-kwayar maganr tata yayi "a'a ni dai sai mun tafi tare" wata irin dariya ta tin tsire da ita dan ita abun ma dariya ya bata ganin yayi magana kamar wani yaro shima dariya ya ke yana kallonta. "Maza ki buɗe muje" buɗe murfin motar tayi tafita suna shiga kai tsaye ya nufi wajan wasu dogayan riguna yan uban su jida ya dunga yi kamar babu gobe wata Black ya hango cen nesa da shi sai walwali ta ke mai adon golden karasawa yayi ya ɗakota ya saka cikin basket ɗin ita dai Ayrah ta zama yar kallo dan babu abun da ta ke sai kallosa yana gama kwasar abayar ya nufi wajan Englishwest ya shiga jidar su suma yanda kasan zai haɗa lefa Ba karamin kaya Suhail ya jidaba har dangi su bra da pant sai da ya ɗibe su kafin ya nufi bangaran chocolate da beskit suma ya jida bayan ya biya kuɗi wanda a ƙala sun kai sama da 2m security gurin su ka ɗauka ledojin su ka samasa a mota a hankali ya ke takowa inda take dan ita dai ta zama mutum-mutumin tun lokacin da taga iyayen kuɗin da ya kashe hura mata isakar bakinsa yayi ya na kallonta murmushi kawai tayi ta nufi waje, shima binta ya yi a baya zuwa wajan motar, suna tafiya ta na kallonsa jin muryasa ta yi yana cewa "Shikuma kallon na menene" sadda kanta ƙasa ta yi don har ga Allah ba'tai zaton ma yana ganinta ba
[8/13, 4:06 PM] Masoyiya 🤗🔥: https://chat.whatsapp.com/BW8T7i1jpeZ5QpVVl4hxuZ
A WANI COMPANY
BY
HAUWAU OMAR
CUTIE MEEYRAT
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATIONS
Fallow my account
Arewabooks@hauwauomar05
Page,07.
Suna isa ƙofar gidan na su da kansa ya buɗe murfin motar ya fito, drive ya sa ya ɗeba kayan zuwa soran gidan. "Amma sir naga ana shiga da kayan gidan mu aje maka zanyi ne?" murmushi ya yi ya na dubanta. "A'a ba jemin zaki yi ba mallakin kine, zaro idanu tayi waje tana kallonsa "To ni ina zan kai wainan kayan?" murmushi ya yi kawai ya shiga cikin motar su kayi gaba, tsayawa tayi ta na kallon motar har su ka ɓace mata cikin sanyi jiki ta shiga gidan tana kiran Mama Mama fitowa tayi da sauri dan gani menene ya faru Ayarh ke mata irin wannan kiran. "Lafiya Ayrah kike kira... Kasa karasa maganar tayi ganin uban ledojin a cikin soran, "Ina muka samu wainan ledojin kuma?" "Mama ki kama mu shiga ciki idan mun zauna zan miki bayani" babu musu Mama ta kama ledojin suka dinga shiga da su cikin gidan. zama ta yi akan kujera ta na sauke ajiyar zuciya, zu ba mata ido Mama tayi tana kallonta "Kefa na ke jira kimin bayani" bata labarin duk abun da ya faru ta yi, shiru Mama ta yi ta na mamakin wannan lamari kafin ta ɗago kai ta kalleta "Kina gani kuma ya miki hakan bada wata manufa ba?"
tasowa ta yi ta ƙaraso in da Mama ta ke ta kwanta akan cinyarta. "Mama ki tamin addu'a inaji ajikina babu wata matsala" "Allah ya sa" "ameen" ta ce ta na rufe idanunta saboda wani irin bacci da ya ke fuzgarta
Nuna mata wajan haɗa coffee ya yi da sauri ta karasa dan haɗa masa sai da tabi komai a hankali tana karantawa kafin ta gama a hankali ta ƙaraso gabansa ta aje masa "Thanks" taji ya ambata "sir ina so naje waje idan babu damuwa" "me zakiyi a wajen" babu komai" bai kara mata magana ba sai da ya shanye coffee ɗinsa tass dan ba ƙaramin daɗi ya mai ba telephone pole ɗin ya danna "ina son ganinki" shine abun da yace yana aje wayar kanta a ƙasa ta shigo cikin office ɗin ko kallonta baiba ya ce "ki kaita office ɗin ƙanan ma'aikata, idan kinje ki haɗani da ɗaya daga cikin su" "okay sir" tafaɗa ta na dubansa "ta so mu tafi ta cewa Ayrah" tashi tayi ta bi bayanta lumshe idanunsa ya yi a hankali ya na sakin ajiyar zuciya suna fita suka nufi wata hanya wadda zata sadasu da left ta bene hawa sukayi ya kaisu ƙasa shiga cikin wani office tayi binta Ayrah tayi suna shiga suhailat ta sakarwa Ayrah murmushi, karasawa p.a ɗin tayi wajanta ganin babu kowa sai ita kaɗai a office ɗin "dama Mdee ne ya ce na kawota nan sanann kuma na haɗaku a waya" "okay" suhailat ta ce tana murmushi kiransa p.a ta yi ya na dagawa ta miƙewa suhailat sai da suka yi magana sosai kafin ta kashe wayar ta na murmushi, kama hannu Ayrah ta yi ta na zaunar da ita akan ɗaya daga cikin kujerin "Zaki iya tafiya" ta bawa p.a umarni murmushi tayi wanda iya ka cinsa laɓɓanta tana fita daga office ɗin. "Ya sunanki?" suhailat ta tambaye ta "Fatima Mahir" "amma ana kirana Ayarh" "Wow nice name" "nikuma sunana suhailat ki daukeni tamkar ƙawarki kinji" murmushi tayi tana ɗaga kanta
Hira suke sosai gwanin sha'awa duk da Ayrah bata da yawan magana amma yau sai da suka yi hira sosai lokacin sallah ne yayi suka fita dan zuwa masallaci fitowarsa kenan daga office ɗinsa ya nufi masallaci dai-dai sun nufo hanyar kanta aƙasa take tafiya jinta bugi abu yasa da sauri ta ɗako tana kallonsa wani irin kallo ya watsa mana ke baki da hankali ya faɗa a zafafe hawaye ne ya fara zuba daga fuskarta ɗaga hannu yayi a zafafa zai mareta jin an ruƙe masa hannu ta baya yasa yayi saurin juyowa yana kallon wanda ya masa haka wani irin kallo ya watsa masa yana cije laɓensa sun kuyar da kansa ƙasa yayi kus-kure ɗaya zaka yi rayuwar ka shine kus kuran marin fusakarta da ace ka aikata haka tabbas da sai dai ka zauna babu hannu har karshen rayuwarka yar fa da hannusa ƙasa yayi ya na cigaba da tafiya da sauri Suhailat ta kama Ayrah suka cigaba da tafiya suna isar da Sallah suka kama hanya dawowa ciki suna isa cikin office ɗin nasu Ayrah tafashe da wani irin kuka mai cin rai menene abun kuka Ayrah ki yi haƙuri kuma ai kinga Mdee ya zo "ke mai Sa'a ce Ayrah"
Kirane ya shigo cikin photo ɗin dake wajan da sauri ta ƙarasa ta na ɗaga wayar "ki turomin ita" ya faɗa a hankali "okay sir" "tashi kije Mdee na kiranki Ayrah" "okay" ta ce ta miƙa tana barin office ɗin da salama ta shiga ciki ɗogowa yayi yana kallon idanunta wanda suka yi ja daga gani kasan tayi kuka zama tayi tana sunkuyar da kanta "Ayarh" taji ya ambati sunanta akaran farko ɗagowa tayi tana kallonsa ba tare da tayi magana ba "menene abun da ya haɗaki da shi?" turo baki tayi dan-danan kuma hawaye ya fara zarya "Ya salam" ya furta ya na dafe kansa "Please ki bar kuka bana son ji" cikn shagwaɓɓa ta ce to ba shine kawai dan mun taho da aunty Suhailat, ban sani ba na bigesa shine ya ke tamin faɗa kuma wollah babu abunda na masa" tsayawa yayi yana kallonta abun ba karamin burgesa yayi ba ganin yadda ta ke magana.
"Shikenan ki tashi kije ƙasa office ɗinsu Suhailat ɗin saboda zan yi magana da wasu anan kuma kin ga maza ne bai kamata ki zauna ba gyaɗa masa kai tayi ta miƙe tana tafiya"
ta na fita ta ga Daddy su Habib murmushi ta yi "Daddy yaushe ka dawo?" murmushi shima ya mai da mata yanzu nan dawowa ta kenan daughter" "sannu da zuwa" "yawa daughter ina zaki yanzu" "zani ƙasa ne office ɗin su aunty Suhailat" "Masha Allah Allah ya taimaka" "ameen dad" "maza ki je kin ji" nufar hanya tayi shikuma ya shiga da Salam ya karasa shiga cikin office ɗin zaune ya taddasa ya na latsa lapton ɗin dake gabansa zama yayi akan kujera gaisawa su kayi da Suhail "dama ba komai ne yasa na ce idan ka dawo kazo ba sai chanjin wajan aiki da ka samu zuwa Austiralia" murmushi alh hadi yayi irin nasu na manya "amma ko wani abun ne ya faru"? "A'a babu abunda ya faru mun yi duba da yanda kake gudanar da aikinka tabbas kai ɗin mai amana ne, wannan dalilin yasa muka yanke hukunci haka" yalwatace murmushi ne ya subuce masa "ina matukar godiya da wannan shaidar da Kuka min da kuma ƙarin girma sai dai wani hanzari ba gudu ba shin idan na bar ƙasarnan wanene wanda zai dinga ɗako Ayrah?"
"Karka damu da wannan Insha Allah za'a san yadda za'a yi" godiya ya masa kafin ya miƙa zuwa waje dan lokaci tashi yayi har ya akai bakin ƙofar ya dakarmtar da shi "idan ka tashi tafiya karka damu da jiran Ayrah zan kai ta gida" godiya ya masa sosai sannan ya fita a office ɗin
Fitowa yayi zuwa ƙasa dai-dai office ɗin da Ayrah ta ke ya tsaya ya na nocking ta sowa tayi dan buɗe ƙofar ganin Mdee tsaye a jikin ƙofar ne ya bata mamaki murmushi ya sakar mata "muje ko" shine abunda ya ambata kallon Suhailat ta yi taga ta sakar mata murmushi fita tayi ta bisa abaya.
Dai-dai grand towers mall suka tsaya "muje ciki" gyaɗa masa kai tayi alamar a'a dan gaba ɗaya tsoro ya kamata "kina jin tsoron ne" ya faɗa dai-dai kunnanta ƙara gyaɗa masa kai tayi "a'a ni kawai kuje ku dawo inan" shima kwai-kwayar maganr tata yayi "a'a ni dai sai mun tafi tare" wata irin dariya ta tin tsire da ita dan ita abun ma dariya ya bata ganin yayi magana kamar wani yaro shima dariya ya ke yana kallonta. "Maza ki buɗe muje" buɗe murfin motar tayi tafita suna shiga kai tsaye ya nufi wajan wasu dogayan riguna yan uban su jida ya dunga yi kamar babu gobe wata Black ya hango cen nesa da shi sai walwali ta ke mai adon golden karasawa yayi ya ɗakota ya saka cikin basket ɗin ita dai Ayrah ta zama yar kallo dan babu abun da ta ke sai kallosa yana gama kwasar abayar ya nufi wajan Englishwest ya shiga jidar su suma yanda kasan zai haɗa lefa Ba karamin kaya Suhail ya jidaba har dangi su bra da pant sai da ya ɗibe su kafin ya nufi bangaran chocolate da beskit suma ya jida bayan ya biya kuɗi wanda a ƙala sun kai sama da 2m security gurin su ka ɗauka ledojin su ka samasa a mota a hankali ya ke takowa inda take dan ita dai ta zama mutum-mutumin tun lokacin da taga iyayen kuɗin da ya kashe hura mata isakar bakinsa yayi ya na kallonta murmushi kawai tayi ta nufi waje, shima binta ya yi a baya zuwa wajan motar, suna tafiya ta na kallonsa jin muryasa ta yi yana cewa "Shikuma kallon na menene" sadda kanta ƙasa ta yi don har ga Allah ba'tai zaton ma yana ganinta ba
[8/13, 4:06 PM] Masoyiya 🤗🔥: https://chat.whatsapp.com/BW8T7i1jpeZ5QpVVl4hxuZ
A WANI COMPANY
BY
HAUWAU OMAR
CUTIE MEEYRAT
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATIONS
Fallow my account
Arewabooks@hauwauomar05
Page,07.
Suna isa ƙofar gidan na su da kansa ya buɗe murfin motar ya fito, drive ya sa ya ɗeba kayan zuwa soran gidan. "Amma sir naga ana shiga da kayan gidan mu aje maka zanyi ne?" murmushi ya yi ya na dubanta. "A'a ba jemin zaki yi ba mallakin kine, zaro idanu tayi waje tana kallonsa "To ni ina zan kai wainan kayan?" murmushi ya yi kawai ya shiga cikin motar su kayi gaba, tsayawa tayi ta na kallon motar har su ka ɓace mata cikin sanyi jiki ta shiga gidan tana kiran Mama Mama fitowa tayi da sauri dan gani menene ya faru Ayarh ke mata irin wannan kiran. "Lafiya Ayrah kike kira... Kasa karasa maganar tayi ganin uban ledojin a cikin soran, "Ina muka samu wainan ledojin kuma?" "Mama ki kama mu shiga ciki idan mun zauna zan miki bayani" babu musu Mama ta kama ledojin suka dinga shiga da su cikin gidan. zama ta yi akan kujera ta na sauke ajiyar zuciya, zu ba mata ido Mama tayi tana kallonta "Kefa na ke jira kimin bayani" bata labarin duk abun da ya faru ta yi, shiru Mama ta yi ta na mamakin wannan lamari kafin ta ɗago kai ta kalleta "Kina gani kuma ya miki hakan bada wata manufa ba?"
tasowa ta yi ta ƙaraso in da Mama ta ke ta kwanta akan cinyarta. "Mama ki tamin addu'a inaji ajikina babu wata matsala" "Allah ya sa" "ameen" ta ce ta na rufe idanunta saboda wani irin bacci da ya ke fuzgarta