Sashe 4
A Wani Company Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya fito zuwa bakin semonfull ɗin dake gidan zama yayi a ɗaya daga cikin kujerin yana shan isaka wayan shi dake aje agun ce ta fara ring da sauri ya daga yana duba mai kiransa Dad shine sunan da ya bayyana akan secreem ɗin wayar ɗagawa yayi da Salama ɗaya bangaran kuma ajiyar zuciya dad ya sauke "Suhail" ya ambata a hankali "na'am dad" "na yi kewarka sosai" "nima haka ina kewarka" "ina fata dai kana lafiya ko"? "lafiya qlau sai dai aiki da yamin yawa" "Allah sarki son Allah ya taimaka Allah ya bada sa'a" "Ameen dad" ya faɗa yana jingina ajikin kujera. sai da suka ɗauki tsawan lokaci suna waya kafin suyi salama, tashi yayi ya nufi ciki dan kwanciya saboda gobe yanada meeting da wasu baƙinsa da suka zo daga Uk.
Washegari tun wuri ta tashi tashirya dan tafiya Mama ce ta miƙa mata wani foodfulas murmushi tayi tana karɓa *Mama menene wannan kuma?" "abinci ne amma ban yarda ki buɗe ba sai kinje cen tin da kinga baki karya ba" "tom Mamana na tafi sai na dawo" ta faɗa tana fita daga gidan "Allah ya tsare hanya Allah ya karemin ke aduk inda kika shiga Fatima na" Ta na fita ta tadda alh hadi zaune cikin motar shiga tayi tana gaidasa amsawa yayi cikin sakin fuska kafin yaja motar su tafi su na isa ya ce taje office ɗin Mdee dan kai masa abun da yake bukata to tace tana nufar left a tsorace ta danna ganin ta buɗe yasa tayi murmushi ta mai Kyau wanda ya kara futo da ainayin kyanta shiga tayi, tana isa tafito ta nufi ƙofar nocking tayi ciki-ciki p.a ta bata umarnin shiga haɗa ido suka yi ta galla mata harara ita dai bata ce komai ba tayi gaba abunta dan ita duk irin wannan abun ba sabawa ta yi da suba zaune ta samashi ya ɗorw kansa akan kujera idanunsa alumshe Kamar mai jin bacci "good Morning sir" "morning" ya masa mata kuma har lokacin idanunsa a rufe suke zama tayi akan kujera tana ɗora filas dinta akan table ɗin "menene wannan?" shine abun da taji ya faɗa "abinci ne Mamana ta dafamin" "okay baki breakfast ba kenan"" eh" ta bashi masa a taƙaice "buɗe muci ko bazaki saminba" zaro idanu tayi tana kallonsa bata san sanda tace "ai abincin na talakawa ne ba irin naku bane" murmushi da bai shirya yinsa bane ya subuce masa tabbas ya yarda yarinya ce karama idan banda abunta dama abunci masu kuɗi da ban na talakawa daban
"Ki buɗe to naga ni zanga idan irin namu ne" a hankali ta saka zara-zaran yatsunta tana dubawa zubawa ya tsun hannu nata idanu yayi yana kallo washh Allah ya faɗa a hankali ita dai komai nata na dabane ita kuma jin yace wash Allah sai ta zata ko wani abunne ya faru sannu tace masa buɗewa wa tayi tana tura masa fisal ɗin wow lafiyayiyar jallof ɗin taliya ce wadda tasha kayan miya da cori sefun ya ɗauka ya kai abinci bakinsa wani irin daɗin abincine ya ke fuzgarsa yanaci yana lumshe idanu ita dai kallonsa kawai take sai da yaci ya ƙoshi kafin ya tura mata rogawar mazakici ya faɗa yana kafe ta da idanu a'a na ƙoshi kacinye kawai ko kina ƙyanƙyamina ne a'a ta faɗa da sauri tana jan filas din gabanta tsayawa yayi yaga yanda take tauna a hankali tabbas komai na yarinyar abun burgewa ne.
P.a ce tashigo cikin Office din suna haɗa ido da Ayarh ta harareta "sir lokacin gabatar da meeting ɗinka yayi" tafaɗa tana miƙe masa takarda tashi yayi ya nufi cikin wani ɗaki dake Office ɗin after 5m ya fito cikin wasu cuz ɗin farare ƙal baƙaramin kyau yayi ba ya haɗe gashinsa waje ɗaya kama hanya yayi zai fita "taso muje ki rakani ko" tashi tayi tabi bayansa har suka fito wani irin baƙin ciki da takaici shine ya rufe p.a wai shin me wannan yarinya take nufi daga zuwanta jiya Company gaba daya ta sauyawa Mdee tunani "Tabb wllh da sake ta faɗa tana huci ita ce wace zata rakasa meeting amma yaja wata kucakar yarinya ina wollah bazai yuwu ba dole ne tun wuri ta san abunda ya kamata tayi
Suna fita ya miƙa mata katardu dake hannusa left suka shiga ta kaisu ƙasa shiga mota yayi.Tsayawa tayi tana kallonsa dan ita bata san me zata yiba "shima shiga motar sai na koya miki ne" taji Muryarsa cikin dodon kunnanta da sauri ta zagaya ta shiga drive ne ya jasu zuwa wani ɓangare na Company tabbas wannan Company mai girmane tafaɗa a zuciyarta
Fitowa yayi suka nufi ciki suna isa ya nuna mata wata kujera nesa da su "Kije canki zauna" nufar wajan da ya nuna mata yayi shikuma yai gaba abinsa tun tana saran zai tawo su tafi har ta fidda rai gaba daya ta galabaita bacci takeji amma tarasa ta yadda zatayi baccin. kwantar da kanta tayi akan kujera cikin yan mutuna da basu wuce biyar ba bacci ya É—auketa.
suna tashi daga meeting ɗin yayo hanyar wajan da take tun ɗazu hankalinsa na kan yarinya ya san tabbas ba ƙaramin gajiya tayi ba.
Yana zuwa ya sameta tana bacci tsayawa yayi yana kallon fusakarta sai yagama Kamar idan ta rufe fuskarta tafi kyau , rasa yadda zai tasheta yayi a hankali ya fara buga kujera da take kwance buɗe idanunta tayi tana kallonsa "tashi muje ko" miƙewa tayi cikin sauri bata yi tunanin ma tayi bacci ba
*Ayi haƙuri wollah ban samu damar typing da yawa ba bana jin daɗi kuma ga wayana ba chaji naso na muku page mai tsayi sosai*[8/13, 4:06 PM] Masoyiya 🤗🔥: https://chat.whatsapp.com/BW8T7i1jpeZ5QpVVl4hxuZ
# SQUAD 2024
A WANI COMPANY
BY
HAUWAU OMAR
CUTIE MEEYRAT
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATIONS
Fallow my account.
Arewabook@hauwauomar
Page 6.
Miƙewa tayi da sauri tana gyara zaman hijjab ɗinta. kama hanya yayi ya tafi bin shi tayi abaya zuwa wajan pearking lot ɗin shiga yayi cikin motar itama tashiga suka nufi cikin Company har sun kai yace ya juya su fita gaba ɗaya daga company haka kuwa akayi sai da sukayi tafiya mai nisa kafin ya ɗago kai ya kalleta "inane anguwarku?" ya faɗa a hankali "lokogoma dai-dai gidan lima" shiru yayi dan shi baima san inane hakan ba drive ya duba "kasan in da ta faɗa?" "eh na sani sir" "maza ka kaimu cen ɗin" sun yi tafiya mai nisa kafin su isa kasan cewar unguwar na da nisa da Company suna isa ta fito zata nufi gida "babu Salama kenan" ya faɗa a takaice murmushi tayi mai kyau "nagode sosai sir" shima murmushi ya maida mata drive ne ya ja motar suka yi gaba tana shiga ciki ta samu Mamanta a bakin murhu da gudu ta karasa ta na rungumeta ta baya murmushi Mama tayi tana juyota "yar gidan Mamanta har andawo" "eh Mama yau bama da Dad su habib muka dawo ba" "dawa kika dawo" "Mdee guri namu ne na raka sa wajan meeting shine da aka tashi ya kawoni gida" "okay mun gode sosai Allah ya saka masa da alkhairi amma dai ki dunga kula" "Insha Allah Mama"
Da da-dare suna zaune a ɗakin Ayrah ta ke bawa Mama labarin Company, "Wollah Mama baki ga Company ba babba nifa wallahi jiya da muka shiga sai naga kamar ba a Nigeria ba, kuma ma wai kinsa me?" girgiza mata kai Mama tayi alamar a'a "idan zaka hau sama tawani abu fa ka ke shiga sai yayi sama da kai" ta faɗi hakan tana dariya mai sauti ita dai Mama sai kallonta ta ke a duniya ta na ƙaunar farin cikin yar'tata matiƙa.
Kwance yake ya rufe idanunsa kamar mai bacci gaba ɗaya ya rasa mai yake masa daɗi juyi kawai yake akan bed ɗin nasa ganin ciwon na kara masa tsanani ya sa ya yi saurin tashi daga kwanciyar bude freeg yayi ya ɗako ruwa mai sanyi tare da tablet ya kora dan-danan kuma ya fara zufa kamar wanda yake acikin zafi tashi yayi ya hau kan bed ɗin cikin muntina da basu shige biyar ba bacci ɓarawo ya ɗaukesa niko nace asuba ta gari Mdee Suhail.
Washegari dawuri ya tashi ya shirya dan fita aiki sai da suka yi waya da dad É—insa kafin ya fita
Sanye ta ke cikin wata doguwar riga mai kyau Mama ce ta daure mata gashinta da rebom ɗan ƙaramin hijjab ta saka wanda bai fi iya rabin ta ba Masha Allah tayi matiƙar kyau kyawun da duk wani namiji ya ganta dole ne ya ruɗe sunbatar Mama tayi agoshi kafinta fice daga gidan tana fita taga habib a tsaye babu dad murmushi tayi suka gaisa "amma ya habib ina dad ya ke koshi ba zai je bane"yau" ta tambayesa "a'a Daddy zai tawo daga baya, yaje wani aiki ne legos so idan ya dawo yau zaizo shine ya ce na zo na kaiki" "Allah sarki Daddy" ta faɗa ta na murmushi buɗe motar tayi ta shiga shima shiga yayi ya ja suka tafi.
A hankali ta ke tafiya gaba ɗaya ta daburce sai wani irin tafiya ta ke ta marasa gaskiya, dai-dai bakin kofar ta zuba wani abu mai ƙauri kafin ta koma wajan zamanta tana sakin murmushi mugunta. Cikin tafiyarta da ta saba ta tawo dan shiga cikin office ɗin ko kallon p.a ba taiba. Da sauri ya miƙe ya nufo ƙofar yana buɗewa dai-dai zata taka abun yayi saurin dakatar da ita wani irin kallo ya watsawa p.a mai cike da tsantsar tsana da ƙyama sunkuyar da kanta tayi ƙasa "five minutes na baki ki goge abunda kika zuba agun nan sha-sha-sha kawai" ita dai Ayrah tsayawa tayi tana kallonsa dan bata san akan me yakewa p.a faɗa ba
Washegari tun wuri ta tashi tashirya dan tafiya Mama ce ta miƙa mata wani foodfulas murmushi tayi tana karɓa *Mama menene wannan kuma?" "abinci ne amma ban yarda ki buɗe ba sai kinje cen tin da kinga baki karya ba" "tom Mamana na tafi sai na dawo" ta faɗa tana fita daga gidan "Allah ya tsare hanya Allah ya karemin ke aduk inda kika shiga Fatima na" Ta na fita ta tadda alh hadi zaune cikin motar shiga tayi tana gaidasa amsawa yayi cikin sakin fuska kafin yaja motar su tafi su na isa ya ce taje office ɗin Mdee dan kai masa abun da yake bukata to tace tana nufar left a tsorace ta danna ganin ta buɗe yasa tayi murmushi ta mai Kyau wanda ya kara futo da ainayin kyanta shiga tayi, tana isa tafito ta nufi ƙofar nocking tayi ciki-ciki p.a ta bata umarnin shiga haɗa ido suka yi ta galla mata harara ita dai bata ce komai ba tayi gaba abunta dan ita duk irin wannan abun ba sabawa ta yi da suba zaune ta samashi ya ɗorw kansa akan kujera idanunsa alumshe Kamar mai jin bacci "good Morning sir" "morning" ya masa mata kuma har lokacin idanunsa a rufe suke zama tayi akan kujera tana ɗora filas dinta akan table ɗin "menene wannan?" shine abun da taji ya faɗa "abinci ne Mamana ta dafamin" "okay baki breakfast ba kenan"" eh" ta bashi masa a taƙaice "buɗe muci ko bazaki saminba" zaro idanu tayi tana kallonsa bata san sanda tace "ai abincin na talakawa ne ba irin naku bane" murmushi da bai shirya yinsa bane ya subuce masa tabbas ya yarda yarinya ce karama idan banda abunta dama abunci masu kuɗi da ban na talakawa daban
"Ki buɗe to naga ni zanga idan irin namu ne" a hankali ta saka zara-zaran yatsunta tana dubawa zubawa ya tsun hannu nata idanu yayi yana kallo washh Allah ya faɗa a hankali ita dai komai nata na dabane ita kuma jin yace wash Allah sai ta zata ko wani abunne ya faru sannu tace masa buɗewa wa tayi tana tura masa fisal ɗin wow lafiyayiyar jallof ɗin taliya ce wadda tasha kayan miya da cori sefun ya ɗauka ya kai abinci bakinsa wani irin daɗin abincine ya ke fuzgarsa yanaci yana lumshe idanu ita dai kallonsa kawai take sai da yaci ya ƙoshi kafin ya tura mata rogawar mazakici ya faɗa yana kafe ta da idanu a'a na ƙoshi kacinye kawai ko kina ƙyanƙyamina ne a'a ta faɗa da sauri tana jan filas din gabanta tsayawa yayi yaga yanda take tauna a hankali tabbas komai na yarinyar abun burgewa ne.
P.a ce tashigo cikin Office din suna haɗa ido da Ayarh ta harareta "sir lokacin gabatar da meeting ɗinka yayi" tafaɗa tana miƙe masa takarda tashi yayi ya nufi cikin wani ɗaki dake Office ɗin after 5m ya fito cikin wasu cuz ɗin farare ƙal baƙaramin kyau yayi ba ya haɗe gashinsa waje ɗaya kama hanya yayi zai fita "taso muje ki rakani ko" tashi tayi tabi bayansa har suka fito wani irin baƙin ciki da takaici shine ya rufe p.a wai shin me wannan yarinya take nufi daga zuwanta jiya Company gaba daya ta sauyawa Mdee tunani "Tabb wllh da sake ta faɗa tana huci ita ce wace zata rakasa meeting amma yaja wata kucakar yarinya ina wollah bazai yuwu ba dole ne tun wuri ta san abunda ya kamata tayi
Suna fita ya miƙa mata katardu dake hannusa left suka shiga ta kaisu ƙasa shiga mota yayi.Tsayawa tayi tana kallonsa dan ita bata san me zata yiba "shima shiga motar sai na koya miki ne" taji Muryarsa cikin dodon kunnanta da sauri ta zagaya ta shiga drive ne ya jasu zuwa wani ɓangare na Company tabbas wannan Company mai girmane tafaɗa a zuciyarta
Fitowa yayi suka nufi ciki suna isa ya nuna mata wata kujera nesa da su "Kije canki zauna" nufar wajan da ya nuna mata yayi shikuma yai gaba abinsa tun tana saran zai tawo su tafi har ta fidda rai gaba daya ta galabaita bacci takeji amma tarasa ta yadda zatayi baccin. kwantar da kanta tayi akan kujera cikin yan mutuna da basu wuce biyar ba bacci ya É—auketa.
suna tashi daga meeting ɗin yayo hanyar wajan da take tun ɗazu hankalinsa na kan yarinya ya san tabbas ba ƙaramin gajiya tayi ba.
Yana zuwa ya sameta tana bacci tsayawa yayi yana kallon fusakarta sai yagama Kamar idan ta rufe fuskarta tafi kyau , rasa yadda zai tasheta yayi a hankali ya fara buga kujera da take kwance buɗe idanunta tayi tana kallonsa "tashi muje ko" miƙewa tayi cikin sauri bata yi tunanin ma tayi bacci ba
*Ayi haƙuri wollah ban samu damar typing da yawa ba bana jin daɗi kuma ga wayana ba chaji naso na muku page mai tsayi sosai*[8/13, 4:06 PM] Masoyiya 🤗🔥: https://chat.whatsapp.com/BW8T7i1jpeZ5QpVVl4hxuZ
# SQUAD 2024
A WANI COMPANY
BY
HAUWAU OMAR
CUTIE MEEYRAT
MIKIYA WRITER'S ASSOCIATIONS
Fallow my account.
Arewabook@hauwauomar
Page 6.
Miƙewa tayi da sauri tana gyara zaman hijjab ɗinta. kama hanya yayi ya tafi bin shi tayi abaya zuwa wajan pearking lot ɗin shiga yayi cikin motar itama tashiga suka nufi cikin Company har sun kai yace ya juya su fita gaba ɗaya daga company haka kuwa akayi sai da sukayi tafiya mai nisa kafin ya ɗago kai ya kalleta "inane anguwarku?" ya faɗa a hankali "lokogoma dai-dai gidan lima" shiru yayi dan shi baima san inane hakan ba drive ya duba "kasan in da ta faɗa?" "eh na sani sir" "maza ka kaimu cen ɗin" sun yi tafiya mai nisa kafin su isa kasan cewar unguwar na da nisa da Company suna isa ta fito zata nufi gida "babu Salama kenan" ya faɗa a takaice murmushi tayi mai kyau "nagode sosai sir" shima murmushi ya maida mata drive ne ya ja motar suka yi gaba tana shiga ciki ta samu Mamanta a bakin murhu da gudu ta karasa ta na rungumeta ta baya murmushi Mama tayi tana juyota "yar gidan Mamanta har andawo" "eh Mama yau bama da Dad su habib muka dawo ba" "dawa kika dawo" "Mdee guri namu ne na raka sa wajan meeting shine da aka tashi ya kawoni gida" "okay mun gode sosai Allah ya saka masa da alkhairi amma dai ki dunga kula" "Insha Allah Mama"
Da da-dare suna zaune a ɗakin Ayrah ta ke bawa Mama labarin Company, "Wollah Mama baki ga Company ba babba nifa wallahi jiya da muka shiga sai naga kamar ba a Nigeria ba, kuma ma wai kinsa me?" girgiza mata kai Mama tayi alamar a'a "idan zaka hau sama tawani abu fa ka ke shiga sai yayi sama da kai" ta faɗi hakan tana dariya mai sauti ita dai Mama sai kallonta ta ke a duniya ta na ƙaunar farin cikin yar'tata matiƙa.
Kwance yake ya rufe idanunsa kamar mai bacci gaba ɗaya ya rasa mai yake masa daɗi juyi kawai yake akan bed ɗin nasa ganin ciwon na kara masa tsanani ya sa ya yi saurin tashi daga kwanciyar bude freeg yayi ya ɗako ruwa mai sanyi tare da tablet ya kora dan-danan kuma ya fara zufa kamar wanda yake acikin zafi tashi yayi ya hau kan bed ɗin cikin muntina da basu shige biyar ba bacci ɓarawo ya ɗaukesa niko nace asuba ta gari Mdee Suhail.
Washegari dawuri ya tashi ya shirya dan fita aiki sai da suka yi waya da dad É—insa kafin ya fita
Sanye ta ke cikin wata doguwar riga mai kyau Mama ce ta daure mata gashinta da rebom ɗan ƙaramin hijjab ta saka wanda bai fi iya rabin ta ba Masha Allah tayi matiƙar kyau kyawun da duk wani namiji ya ganta dole ne ya ruɗe sunbatar Mama tayi agoshi kafinta fice daga gidan tana fita taga habib a tsaye babu dad murmushi tayi suka gaisa "amma ya habib ina dad ya ke koshi ba zai je bane"yau" ta tambayesa "a'a Daddy zai tawo daga baya, yaje wani aiki ne legos so idan ya dawo yau zaizo shine ya ce na zo na kaiki" "Allah sarki Daddy" ta faɗa ta na murmushi buɗe motar tayi ta shiga shima shiga yayi ya ja suka tafi.
A hankali ta ke tafiya gaba ɗaya ta daburce sai wani irin tafiya ta ke ta marasa gaskiya, dai-dai bakin kofar ta zuba wani abu mai ƙauri kafin ta koma wajan zamanta tana sakin murmushi mugunta. Cikin tafiyarta da ta saba ta tawo dan shiga cikin office ɗin ko kallon p.a ba taiba. Da sauri ya miƙe ya nufo ƙofar yana buɗewa dai-dai zata taka abun yayi saurin dakatar da ita wani irin kallo ya watsawa p.a mai cike da tsantsar tsana da ƙyama sunkuyar da kanta tayi ƙasa "five minutes na baki ki goge abunda kika zuba agun nan sha-sha-sha kawai" ita dai Ayrah tsayawa tayi tana kallonsa dan bata san akan me yakewa p.a faɗa ba