Sashe 8
Zabin Mahaifiyata Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Har takai bakin k'ofa zata fita ta juyo tace maganar malam musa me gadi ban yarda a canja shi ba. Da hanzari ya amsa mata, duk miskilancin A.A baya yima iyayenshi saboda baya k'aunar b'acin ransu. Aikuwa nan humaira ta dad'a cika dan tasan bata isa tayi masa komai ba tunda wannan tsohuwar ta hana.
Fuuuu... ta mik'e ta shige daki cikin tsanin b'acin rai. da kallo kawai ya bita ba tare da yace mata komai ba.
Kai aradu nagaji wanga typing ya ban wuya, har ya cinye min chaji kowa wamin karo-karo.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 19
Wannan page d'in nakine takwarata Sadiya Abubakar ina yinki irin sosai d'innan ALLAh ya barmu tare k'awataâ¤ðŸ’“â£ðŸ’•💞
Suna isa bakin mota hajiya ta mik'ama salma emvelop d'in da Alh. Abdul-razak ya bata, sannan tace ki dinga yin girkin ki da kanki karki yadda akawo miki wani abu kici,zuwa gobe zan turo miki da yarinya wanda zata rik'a yi miki aiki, Cikin girmamawa salma ta amsa sukayi sallama hajia halimat ta shiga mota driver yaja suka tafi,salma kuma ta juya ta shiga ciki tana shiga ta wuce d'akinta ko kallon A.A dake zaune a falon batayi ba.
Ita kuma humaira tana shiga d'akinta ta fashe da kuka tana tsinema hajia halimat. "Wlh bazai tab'a yuwuwa ba koda zanyi yawo tsirara se yarinyarnan tabar gidannan, wata zuciyar tace kin manta tace idan har ya saketa kema zakibar gidan. tsaki tayi tace aikuwa da alama ajalinta yazo dan kuwa bazan tab'a bari ta zauna min a cikin gidana ba. (kuji fa jama'a kamar ita ta gina gidan da kud'inta😃😃😃)
Waya ta d'auko tayi dialing wani number, can aka d'auka hellow humy kina lafiya? aka fad'a daga d'aya b'angaren, ina fa lafiya lina wancan shegiyar tsohuwan yanzunnan tabar gidannan, wata tsohuwa? lina ta tambaya.
Mahaifiyar Abdul mana, to me tazoyi? lina ta sake tambaya. Waita kawo masa amarya, wani uban ashar lina ta sake sannan tace ki jirani ganinan zuwa wallahi seta raina kanta. To kiyi sauri dan ALLAh humaira tace sannan ta kashe wayarta.
ta nemi bakin gado ta zauna, bata dad'e dazama ba lina ta shigo cikin d'amammun kaya riga da wando, kanta ba ko d'an kwali se wani siririn gyale data yafa a kafad'a.
tana shiga suka rungume juna, ke ina amaryan take? lina ta tambaya, tana d'akinta, to tashi muje muci uwarta, zatasan ta shigo gidan bala'i. Basu sami A.A a falon ba da alama ya bar gidan.
ko neman izini basuyi ba suka cusa kai cikin falon salma, salma tana zaune ta sake wanka ta had'e cikin riga da skert na atamfa, d'inkin ya kamata ya fiddo da shape d'inta, kanta ba d'an kwali se gashinta da tayi parking wanda yasha gyara ya sauk'o mata har gadon bayanta.
Plat ne a hannunta tana cin abinci da alama girki tayi. ba humaira ba hatta da lina se da ta raina kwalliyarta dan humaira irin siraran matannan ne wanda basu da k'iba ko kad'an se dai kyau a fuska, dama dama lina tana k'iba se dai bata da shape ko kad'an, sukub take kamar namiji.
kallo d'aya tayi musu ta d'auke kanta kamar bata san da mutane a wajenba. Kallon juna su humaira sukayi da alama wannan ba kamar wanda aka saba kawo musu bane.
Lina ce tayi k'arfin halin zuwa ta tsaya akan salma tace ke inason yanzu-yanzu ki tattara kayanki kibar gidannan, in har kina son tsira da ranki da kuma lafiyar ki.
Kallonta salma tayi up and dawn sannan tace a matsayinki nawa kike bani umurni? mijina ko iyayena ne kad'ai suke da ikon bani umurni nabi amma ba ke ba.
ke barima kiji ko megidannan duk da zaman shi nakeyi to shima be isa yace nabar gidannan ba.
shi me gidan be fad'a miki cewa nice nake da iko da gidan da abinda yake cikinta ba? ko shi a k'ark'ashin ikona yake kinga kuwa se yanda nayi dashi, humaira ta fad'a tana k'arasowa cikin falon.
Murmushi salma tayi tace idan su kina iko dasu to nikam baki isa kiyi iko dani ba wallahi dan nafi k'arfinki.
Nunata humaira tayi da yatsa tace wallahi ke baki isa kizo har gidana kice zaki yimin rashin kunya ba, kodan kinga tun farko na k'yaleki banyi maganin ki ba, to ki kiyaye harshen ki tun kafin ki had'u da mummunan sakamako.
Mik'ewa salma tayi tace don't point your pinger at me or else... "me zaki iyayi? humaira ta katseta tana huci"
Duk randa kika sake nuna min yatsa wallahi sena karyashi, kuma da kike cewa ina miki rashin kunya ai kece baki rik'e girman ki ba. kuma baki isa kiyimin komaiba se abinda ALLAh ya k'addaro min. sannan ta nuna musu kofa, ku fice min daga falo yanzu ko kuma na nuna miki abinda zan'iyayi yanzu.
Tsaki humaira tayi tace wallahi salma se naga bayanki ki rubuta ki ajiye dan ni kad'ai akayi Abdul kuma dani kad'ai zeyi tarayya babu wata 'ya macen da ta isa ta zauna a matsayin matar sa bayan ni, sannan ta ruk'o hannun lina wanda ta kasa magana suka bar falon dan taga alamar salma bata da mutunci.
suna fita salma taje tasama kofarta key ta dawo ta zauna taci gaba dacin abincinta,tana mamakin kanta yanda ta iya sa'insa da humaira ba tare da taji tsoronta ba abinda bata tab'ayi ba. lallai idan kaga mutum baya magana to ba'a tab'o shi bane ta fad'a a fili.
Daki suka koma lina ta kalli humaira tace lallai humy wallahi sekin tashi tsaye,dan naga yarinyar nan ba kamar wad'ancan bane dan bata da tsoro da alama ta taki wani abu.
Ajiyar zuciya humaira tayi, tace lina banci ta zama ba, yanzu zamu tafi wajen boka me gani har hanji, idan nayi sake yarinyar nan zata rusamin budget, kin dai san dalilin da yasa na auri Abdul bawai dan tsananin k'aunar sa bane kawai dan dukiyar sa ce.Wannan ne dalilin da yasa nake zubar da ciki idan na samu, k'arshe zuwa nayi aka fitar da mahaifar saboda bana buk'atar haihuwa balle idan ya mutu d'an ya gajeshi.
shiyasa nake son nasashi ya rubuta sunana a dukkan kadarorinsa kafin na aikashi zuwa lahira.
ihu lina tasa irin nasu na 'yan bariki tace shiyasa kike burgeni k'awata, dan bakya wasa da hanyar samun kud'i. yanzu ki tashi mu tafi wajen bokannan dan kinsan masu iya magana sunce da zafl-zafi akan bugi k'arfe,kuma ba'a bori da sanyin jiki.
tashi humaira tayi ta d'auko gyalenta ta yafa ba wanda zai ganta yayi zaton matan aure ce. Wata benz arsh colour naga sun shiga, da k'arfi ta danna horn cikin hanzari me gadi yazo ya bud'e mata get da mugun gudu ta fita dan kad'an ya rage ta take masa k'afa, girgiza kai yayi yana yi masu fatan shiriya.
Jin fitan motane yasa salma ta fito ta kawowa me gadi sauran abincin data dafa, har k'asa mallam musa ya durk'usa yana yi mata godiya, dan tunda ya fara aiki a gidan ba'a tab'a bashi abinci ba se dai a kawo masa daga gida.
readers ina son na dena posting har sena gama typing nayi muku gaba d'aya amma menene ra'ayin ku???? ina jiran amsoshin ku.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 20
Wannan page d'in nakine ne my daughter(hapsert bnt hassan Ameen) kinfi kowa son novel d'innan😃😃😃 ina yinki irin sosai d'innanâ¤
Wani k'ungurmin jeji naga humaira sun shiga, ba gida ko daya a wajen, tun a bakin jejin suka ajiye motarsu, da k'afa suke takawa ga uban nisa. A can na hango wani bukka wanda shi kad'aine a wajen, suna k'arasawa sukaji an daka musu tsawa, saida suka firgita, karku yadda ku k'araso ku tsaya daga wajen da kuke, saboda sarkin aljanu da mutanensa suna zaune a wajen, meke tafe daku???
Cikin rawan murya humaira ta fara magana, dama akan maganar kishiyar da aka min ne. Me kike so ayi mata?? bokan ya tambayeta wanda basa ganin shi sai dai suji muryar sa. Ina so a bani maganin da zai zamo ajalinta. Bushewa yayi da dariya wanda saida jejin ya amsa, yace ke humaira lallai yanzu na tabbatar baki da iyami, tabbas irinku muke buk'ata. Amma zan fad'a miki gaskiya wannan yarinyar idan bakiyi da gaske ba ita ce silar tonuwar asirinki.
Aljanun mu baza su iya zuwa kusa da ita ba, saboda jikinta akwai tsari, kuma tana yawan addu'a bata zama babu alwala, aikinki akwai tsada.
Cikin sauri tace boka kasan kud'i ba matsalata ba ce,ko nawa ne zan biya. Zaki bada dubu d'ari biyar,aciki za'a siyama sarkin aljanu bak'ar saniya da bak'ar tinkiya, da bakin bunsuru da bakin zakara, za'a yanka mishi saboda jinin yake buk'ata.
Da hanzari humaira ta ciro kud'in ta ajiye a wajen. tana ajiyewa aka wurgo musu k'ullin magani. Ki d'auki wannan maganin kisa mata a abinci, ki tabbatar taci, dan iya abinda zamu iya yi miki kenan, danko kusa da ita bazamu iya zuwa ba, wannan ne temakon da zamu iya baki.
sunkuyawa humaira tayi ta d'auka, sannan suka fara tafiya da baya da baya, har saida suka dena hango bukkar tukunna suka juya, dan haka dokar bokan take.
K'arasawa sukayi wajen motar su suka shiga suka tafi. A hanya humaira ta kalli lina tace, nifa bansan ta yaya zan saka mata maganin nan a cikin abinci ba, dan nasan ko na bata abu baci zatayi ba.
Amma humy har yanzu kwakwalwar ki bata ja wallahi. ina ce mijin a hannun ki yake? kuma kinsan se abinda kika tsara masa yake yi, gyad'a kai humaira tayi.
to yanzuma haka zakiyi, kawo kunnen ki kiji,gani nayi lina ta fad'a mata wani magana sukayi dariya suka tafa, ko me tace mata oho.
Bayan sun koma gida suka shige bedroom suka rufo k'ofar, direct kan bed suka nufa tun kafin su k'arasa naga sun fara shafa junansu.
Fuuuu... ta mik'e ta shige daki cikin tsanin b'acin rai. da kallo kawai ya bita ba tare da yace mata komai ba.
Kai aradu nagaji wanga typing ya ban wuya, har ya cinye min chaji kowa wamin karo-karo.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 19
Wannan page d'in nakine takwarata Sadiya Abubakar ina yinki irin sosai d'innan ALLAh ya barmu tare k'awataâ¤ðŸ’“â£ðŸ’•💞
Suna isa bakin mota hajiya ta mik'ama salma emvelop d'in da Alh. Abdul-razak ya bata, sannan tace ki dinga yin girkin ki da kanki karki yadda akawo miki wani abu kici,zuwa gobe zan turo miki da yarinya wanda zata rik'a yi miki aiki, Cikin girmamawa salma ta amsa sukayi sallama hajia halimat ta shiga mota driver yaja suka tafi,salma kuma ta juya ta shiga ciki tana shiga ta wuce d'akinta ko kallon A.A dake zaune a falon batayi ba.
Ita kuma humaira tana shiga d'akinta ta fashe da kuka tana tsinema hajia halimat. "Wlh bazai tab'a yuwuwa ba koda zanyi yawo tsirara se yarinyarnan tabar gidannan, wata zuciyar tace kin manta tace idan har ya saketa kema zakibar gidan. tsaki tayi tace aikuwa da alama ajalinta yazo dan kuwa bazan tab'a bari ta zauna min a cikin gidana ba. (kuji fa jama'a kamar ita ta gina gidan da kud'inta😃😃😃)
Waya ta d'auko tayi dialing wani number, can aka d'auka hellow humy kina lafiya? aka fad'a daga d'aya b'angaren, ina fa lafiya lina wancan shegiyar tsohuwan yanzunnan tabar gidannan, wata tsohuwa? lina ta tambaya.
Mahaifiyar Abdul mana, to me tazoyi? lina ta sake tambaya. Waita kawo masa amarya, wani uban ashar lina ta sake sannan tace ki jirani ganinan zuwa wallahi seta raina kanta. To kiyi sauri dan ALLAh humaira tace sannan ta kashe wayarta.
ta nemi bakin gado ta zauna, bata dad'e dazama ba lina ta shigo cikin d'amammun kaya riga da wando, kanta ba ko d'an kwali se wani siririn gyale data yafa a kafad'a.
tana shiga suka rungume juna, ke ina amaryan take? lina ta tambaya, tana d'akinta, to tashi muje muci uwarta, zatasan ta shigo gidan bala'i. Basu sami A.A a falon ba da alama ya bar gidan.
ko neman izini basuyi ba suka cusa kai cikin falon salma, salma tana zaune ta sake wanka ta had'e cikin riga da skert na atamfa, d'inkin ya kamata ya fiddo da shape d'inta, kanta ba d'an kwali se gashinta da tayi parking wanda yasha gyara ya sauk'o mata har gadon bayanta.
Plat ne a hannunta tana cin abinci da alama girki tayi. ba humaira ba hatta da lina se da ta raina kwalliyarta dan humaira irin siraran matannan ne wanda basu da k'iba ko kad'an se dai kyau a fuska, dama dama lina tana k'iba se dai bata da shape ko kad'an, sukub take kamar namiji.
kallo d'aya tayi musu ta d'auke kanta kamar bata san da mutane a wajenba. Kallon juna su humaira sukayi da alama wannan ba kamar wanda aka saba kawo musu bane.
Lina ce tayi k'arfin halin zuwa ta tsaya akan salma tace ke inason yanzu-yanzu ki tattara kayanki kibar gidannan, in har kina son tsira da ranki da kuma lafiyar ki.
Kallonta salma tayi up and dawn sannan tace a matsayinki nawa kike bani umurni? mijina ko iyayena ne kad'ai suke da ikon bani umurni nabi amma ba ke ba.
ke barima kiji ko megidannan duk da zaman shi nakeyi to shima be isa yace nabar gidannan ba.
shi me gidan be fad'a miki cewa nice nake da iko da gidan da abinda yake cikinta ba? ko shi a k'ark'ashin ikona yake kinga kuwa se yanda nayi dashi, humaira ta fad'a tana k'arasowa cikin falon.
Murmushi salma tayi tace idan su kina iko dasu to nikam baki isa kiyi iko dani ba wallahi dan nafi k'arfinki.
Nunata humaira tayi da yatsa tace wallahi ke baki isa kizo har gidana kice zaki yimin rashin kunya ba, kodan kinga tun farko na k'yaleki banyi maganin ki ba, to ki kiyaye harshen ki tun kafin ki had'u da mummunan sakamako.
Mik'ewa salma tayi tace don't point your pinger at me or else... "me zaki iyayi? humaira ta katseta tana huci"
Duk randa kika sake nuna min yatsa wallahi sena karyashi, kuma da kike cewa ina miki rashin kunya ai kece baki rik'e girman ki ba. kuma baki isa kiyimin komaiba se abinda ALLAh ya k'addaro min. sannan ta nuna musu kofa, ku fice min daga falo yanzu ko kuma na nuna miki abinda zan'iyayi yanzu.
Tsaki humaira tayi tace wallahi salma se naga bayanki ki rubuta ki ajiye dan ni kad'ai akayi Abdul kuma dani kad'ai zeyi tarayya babu wata 'ya macen da ta isa ta zauna a matsayin matar sa bayan ni, sannan ta ruk'o hannun lina wanda ta kasa magana suka bar falon dan taga alamar salma bata da mutunci.
suna fita salma taje tasama kofarta key ta dawo ta zauna taci gaba dacin abincinta,tana mamakin kanta yanda ta iya sa'insa da humaira ba tare da taji tsoronta ba abinda bata tab'ayi ba. lallai idan kaga mutum baya magana to ba'a tab'o shi bane ta fad'a a fili.
Daki suka koma lina ta kalli humaira tace lallai humy wallahi sekin tashi tsaye,dan naga yarinyar nan ba kamar wad'ancan bane dan bata da tsoro da alama ta taki wani abu.
Ajiyar zuciya humaira tayi, tace lina banci ta zama ba, yanzu zamu tafi wajen boka me gani har hanji, idan nayi sake yarinyar nan zata rusamin budget, kin dai san dalilin da yasa na auri Abdul bawai dan tsananin k'aunar sa bane kawai dan dukiyar sa ce.Wannan ne dalilin da yasa nake zubar da ciki idan na samu, k'arshe zuwa nayi aka fitar da mahaifar saboda bana buk'atar haihuwa balle idan ya mutu d'an ya gajeshi.
shiyasa nake son nasashi ya rubuta sunana a dukkan kadarorinsa kafin na aikashi zuwa lahira.
ihu lina tasa irin nasu na 'yan bariki tace shiyasa kike burgeni k'awata, dan bakya wasa da hanyar samun kud'i. yanzu ki tashi mu tafi wajen bokannan dan kinsan masu iya magana sunce da zafl-zafi akan bugi k'arfe,kuma ba'a bori da sanyin jiki.
tashi humaira tayi ta d'auko gyalenta ta yafa ba wanda zai ganta yayi zaton matan aure ce. Wata benz arsh colour naga sun shiga, da k'arfi ta danna horn cikin hanzari me gadi yazo ya bud'e mata get da mugun gudu ta fita dan kad'an ya rage ta take masa k'afa, girgiza kai yayi yana yi masu fatan shiriya.
Jin fitan motane yasa salma ta fito ta kawowa me gadi sauran abincin data dafa, har k'asa mallam musa ya durk'usa yana yi mata godiya, dan tunda ya fara aiki a gidan ba'a tab'a bashi abinci ba se dai a kawo masa daga gida.
readers ina son na dena posting har sena gama typing nayi muku gaba d'aya amma menene ra'ayin ku???? ina jiran amsoshin ku.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 20
Wannan page d'in nakine ne my daughter(hapsert bnt hassan Ameen) kinfi kowa son novel d'innan😃😃😃 ina yinki irin sosai d'innanâ¤
Wani k'ungurmin jeji naga humaira sun shiga, ba gida ko daya a wajen, tun a bakin jejin suka ajiye motarsu, da k'afa suke takawa ga uban nisa. A can na hango wani bukka wanda shi kad'aine a wajen, suna k'arasawa sukaji an daka musu tsawa, saida suka firgita, karku yadda ku k'araso ku tsaya daga wajen da kuke, saboda sarkin aljanu da mutanensa suna zaune a wajen, meke tafe daku???
Cikin rawan murya humaira ta fara magana, dama akan maganar kishiyar da aka min ne. Me kike so ayi mata?? bokan ya tambayeta wanda basa ganin shi sai dai suji muryar sa. Ina so a bani maganin da zai zamo ajalinta. Bushewa yayi da dariya wanda saida jejin ya amsa, yace ke humaira lallai yanzu na tabbatar baki da iyami, tabbas irinku muke buk'ata. Amma zan fad'a miki gaskiya wannan yarinyar idan bakiyi da gaske ba ita ce silar tonuwar asirinki.
Aljanun mu baza su iya zuwa kusa da ita ba, saboda jikinta akwai tsari, kuma tana yawan addu'a bata zama babu alwala, aikinki akwai tsada.
Cikin sauri tace boka kasan kud'i ba matsalata ba ce,ko nawa ne zan biya. Zaki bada dubu d'ari biyar,aciki za'a siyama sarkin aljanu bak'ar saniya da bak'ar tinkiya, da bakin bunsuru da bakin zakara, za'a yanka mishi saboda jinin yake buk'ata.
Da hanzari humaira ta ciro kud'in ta ajiye a wajen. tana ajiyewa aka wurgo musu k'ullin magani. Ki d'auki wannan maganin kisa mata a abinci, ki tabbatar taci, dan iya abinda zamu iya yi miki kenan, danko kusa da ita bazamu iya zuwa ba, wannan ne temakon da zamu iya baki.
sunkuyawa humaira tayi ta d'auka, sannan suka fara tafiya da baya da baya, har saida suka dena hango bukkar tukunna suka juya, dan haka dokar bokan take.
K'arasawa sukayi wajen motar su suka shiga suka tafi. A hanya humaira ta kalli lina tace, nifa bansan ta yaya zan saka mata maganin nan a cikin abinci ba, dan nasan ko na bata abu baci zatayi ba.
Amma humy har yanzu kwakwalwar ki bata ja wallahi. ina ce mijin a hannun ki yake? kuma kinsan se abinda kika tsara masa yake yi, gyad'a kai humaira tayi.
to yanzuma haka zakiyi, kawo kunnen ki kiji,gani nayi lina ta fad'a mata wani magana sukayi dariya suka tafa, ko me tace mata oho.
Bayan sun koma gida suka shige bedroom suka rufo k'ofar, direct kan bed suka nufa tun kafin su k'arasa naga sun fara shafa junansu.