Sashe 12
Zabin Mahaifiyata Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 7 min read
Yanzu kullum seyaje ya gaishe da iyayensa ga wata irin shak'uwa da ta shiga tsakanin su, sosai yake jinta aransa. Iyayensa sunyi farin cikin ganin yaron su ya dawo gare su lallai sun yarda salma ALKHAIRI ce a gare su.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 25
A gidan su salma washegarin da akayi yini 'yan uwa suka shirya domin suje ganin dakin amarya saboda aranar kowa zai watse. Har zasu tafi mallam amadi ya shigo yake tambayar su ina zasu je? suka fada masa, masifa yahau yi yace ba wacce zataje kalan suje su bata musu gida, haka kowa ya tattara ya kama gabansd.
Wata rana suna zaune a majalisan su na dattawa, wani daga cikinsu yake bada labari "wato wani mutumi ne ya aurawa 'yarsa wani mekudi, wai shi a zaton sa idan 'yar ta auri Alhajin shima za'a bashi dukiya ne, ashe be sani ba Alhajin d'an yankan kai ne, tunda ya auri yarinyar aka kaita gidansa har yau har gobe ba'a sake ganin suba" ansha zuwa gidan da aka kai yarinyar se a tarar da bakowa agidan.
kuma daman beyi bincike ba ya aura mata mutumin, besan kowa yana shi ba, kudi kawai ya zuba mishi. Tunda mallam Amadi yaji wannan labarin hankalinsa ya tashi, ya shiga damuwa sosai, fatansa kawai Allah yasa kar wani abu ya samu salma, duk da yasan mijinta baida wani mugun hali amma yasan kishiyarta muguwar mace ce.
Da sallama ya shigo gidan inna saude tana zaune akan taburma tana ninke kayanta data wanke,ta amsa masa sallamar tare dayi masa sannu da dawowa.
A kusa da ita ya zauna ya kalleta yace nikam saude kinajin labarin halin da salma take ciki kuma? kallon shi inna saude tayi cikin jin haushin tambayar tace " mallam ai kai zan tambaya, tunda 'yarka ce, kuma kaika aurar da ita, nida ko gidanta bansani ba zaka zo kana tambaya na?
shiru yayi cikin nadamar abinda ya aikata, kasa daurewa yayi ya jefo mata wata tambayar "ina ce su hadiza sunje sunga gidan? me zasuje suyi mallam? ko ka manta bakayi mata komai bane? duk da yaron yace baya bukatar akaita da komai amma ai ya kamata ko gara kayi mata. data maka magana kace ko cokali baza ka saya ba. inda kasaya ne to da wanda suka kai se susan gidan.
kuma ai kasan ba gidanta aka fara kaita ba gidansu mijin aka kaita se washegari ta wuce gidanta.kuma a washegarin 'yan uwa aka shirya za'aje kace baza'aje ba ko ka manta?
dan haka nina riga na fidda tunanin salma a raina tunda ta riga ta shiga wannan gidan.
tana gama magana ta tattara kayanta ta shige d'aki ta barshi a wajen cikin tsananin mamaki, dan be tab'a tunanin zata iya kallon idon shi ta fad'a masa wad'annan maganganun ba, lallai me hakuri be iya fushi.
tashi yayi ya bita cikin dakin ya nemi waje ya zauna sannan ya fara magana "saude kiyi hakuri nasan ban kyauta muku ba, amma ki dubi girman Allah ki fada min halin da salma take ciki"
hawayen da take b'oyewa ne suka zubo ta kalleshi tace "mallam kenan se yanzu ne ka damu da halin da salma take ciki? tunda salma ta girma ta mallaki hankalin kanta kake tsangwanar ta, duk da ita kadai muka haifa hakan besa ka kyautata mata ba a matsayinka na mahaifinta, duk da haka bata fasa yi maka biyayya ba.
A karshe ka aura mata mijin da matar sa tafi k'arfinsa duk dan saboda abin duniya. se yanzu da lokaci ya kure zaka zo kace a fada maka halin da take ciki to nima bansan halin datake ba, se kaje ka samu uban mijin ka tambaye shi.
Girgiza kai yayi yace tabbas nasan ni me lefine amma wallahi saude ki yarda nayi nadama dan Allah ki yafe min insha Allahu zan canja daga yanda kika sanni.
Mallam ni ai baki min komai ba saboda haka kama dena neman yafiyata, ta fad'a tana barin d'akin, dan idan taci gaba da zama tana iya yi mishi abinda bai tab'a zato ba.
。。。。。
Humaira tana zaune ta zuba tagumi ta rasa abinda yake yi mata dadi, tanaji tana gani komai ya kwab'e mata, gashi lina cta gari tayi tafiya bare susan yanda zasu b'ullowa al'amarin.
Amma tunda gobe zata karbi girki zatasan yanda zatayi ta zubama yarinyar nan maganin taci ta mutu kowa ma ya huta.
Washe gari da safe bayan sunyi wanka sun shirya A.A yace yau baza'a bani breakfast bane? kayi hakuri yau ba girki na bane aunty humaira ce zatayi maka breakfast.
b'ata fuska yayi yace ashe yau kina son natafi office da yunwa kenan?? ita da take bacci yaushe lokacin tashinta yayi bare har ta bani breakfast? ki tashi kawai ki nema min abinda zanci dan lokaci na k'urema ya fada yana kallon agogon dake daure a hannun shi.
mik'ewa tayi ta shiga kitchen ta hada mishi tea ta soya mishi kwai ta dauro akan taray. akan centre table d'in dake tsakiyar falonta ta daura mishi. Bayan ya kammala ta raka shi zuwa bakin k'ofar falon ta mik'a mishi briefcase din, kallonta yayi yace yau kuma anan zaki barni?
yaufa ba girki na bane, dukda bata tashi ba amma ya kamata na kiyaye wani abin saboda gudun shiga hak'k'i dan ko mani akayima haka bazanji dad'i ba. sannan ya ba lallai ne akawo maka abinci ba saboda bani ce da girki ba.
karb'an briefcase d'in kawai yayi ya juya ya tafi, tana mishi a dawo lapia beko kulata ba.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:37PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 26
Yana zuwa office ya kira mahaifiyar sa akan ta aiko masa da abinci da rana,
" ina matan naka suke da zan aiko maka abinci daga nan?" ta tambaya
"Momy yau fa girkin humaira ne"
"Ita 'yar mulkin naka bazata iya aikowa da abincin ba kenan ko?"
to momy yaushe ta tashi ma bare tayi wani girki ita da take tashi 11:00am ko breakfast batayi ba alokacin bare ayi maganan na rana.
"Allah ya kyauta"
tace sannan ta kashe wayarta.
karfe d'aya ta aiko driver ya kawo masa abincin.
Da rana humaira tasa blessing tayi jallop din shinka fa da wake da nama, ta aikawa salma dashi.
Zuciya d'aya salma ta karb'a, har zata faraci sega me aikinta ta shigo.
Tsugunawa tayi a gnfenta tace
"sannu aunty"
Kallonta salma tayi ta amsa, sannan tace lapia dai jamila??ko kina bukatar wani abu ne?
sunkuyar dakai jamila tayi kafin tace "aunty daman akwai maganar da nake son zan fada miki amma dan Allah kar kice a bakina kikajiðŸ™ðŸ™"
"Ina sauraronki" salma ta fad'a.
dan Allah Aunty kar kici abincin nan, yanzu blessing take fada min wai tazo shiga falon taga hajia tana zuba wani abu a cikin abincin.
kuma tace ta tabajintana waya akan zata zuba miki magani abinci kici ki mutu.
"Nagodeï¼jamila" amma dan ALLAh banason naji maganar nan a bakin kowa."
"to aunty" jamila ta amsa
tashi salma tayi ta dauko bakin leda ta juye abincin aciki ta mika mata
"gashi kije ki saka a cikin shara amma ki boye kar wani ya gani"
karba jamila tayi ta saka a cikin hijabinta ta fita.
Ajiyar zuciya salma ta sauke, tanayi ma Allah godia daya kubutar da ita daga fadawa kaidin humaira.
karfe 8:00pm abdul ya shigo gidan, be tarar dasu a falon ba kamar yanda suka saba zama.
part din salma ya fara shiga, a kwance ya sameta tana chatting, tun randa ya bata wayar tayi dawlooding whatsapp da facebook.
ba wasu mutane bane a contact dinta daga numbern surukanta sena kannen shi sannan nashi.
wani group ta shiga a whatsap .
"UMMU AFFAN NOVELS"
wanda hafsat kanwar shi tayi adding dinta a ciki.
gaskiya ana turo littafai masu dadi da ma'ana.
yanzu ma wani littafi take karanta KAINUWA (dashen Allah) na ayusha littafin yayi mata dadi sosai.
sallama yayi ya shigo falon, ajiye wayar tayi ta mike ka karbi jakar hannu shi, tana mishi barka da dawowa.
waje ya nema ya zauna,yana cewa
"washï¼gaskia na gaji da yawa, hada min ruwan wanka nayi, Ko gajiyan zai ragu.
kusa dashi ta zauna kamar zata shige jikinsa tace "wannan ai aikin aunty humaira ne yau"
jawota yayi jikinsa yana shakar daddad'an kamshinta, se da ya gaji dan kansa sannan ya saketa ya dauki briefcase dinsa ya fita ya nufi part din humaira.
kuyi hakuri da wannan wallahi se da nayi ya goge.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:36PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 25
A gidan su salma washegarin da akayi yini 'yan uwa suka shirya domin suje ganin dakin amarya saboda aranar kowa zai watse. Har zasu tafi mallam amadi ya shigo yake tambayar su ina zasu je? suka fada masa, masifa yahau yi yace ba wacce zataje kalan suje su bata musu gida, haka kowa ya tattara ya kama gabansd.
Wata rana suna zaune a majalisan su na dattawa, wani daga cikinsu yake bada labari "wato wani mutumi ne ya aurawa 'yarsa wani mekudi, wai shi a zaton sa idan 'yar ta auri Alhajin shima za'a bashi dukiya ne, ashe be sani ba Alhajin d'an yankan kai ne, tunda ya auri yarinyar aka kaita gidansa har yau har gobe ba'a sake ganin suba" ansha zuwa gidan da aka kai yarinyar se a tarar da bakowa agidan.
kuma daman beyi bincike ba ya aura mata mutumin, besan kowa yana shi ba, kudi kawai ya zuba mishi. Tunda mallam Amadi yaji wannan labarin hankalinsa ya tashi, ya shiga damuwa sosai, fatansa kawai Allah yasa kar wani abu ya samu salma, duk da yasan mijinta baida wani mugun hali amma yasan kishiyarta muguwar mace ce.
Da sallama ya shigo gidan inna saude tana zaune akan taburma tana ninke kayanta data wanke,ta amsa masa sallamar tare dayi masa sannu da dawowa.
A kusa da ita ya zauna ya kalleta yace nikam saude kinajin labarin halin da salma take ciki kuma? kallon shi inna saude tayi cikin jin haushin tambayar tace " mallam ai kai zan tambaya, tunda 'yarka ce, kuma kaika aurar da ita, nida ko gidanta bansani ba zaka zo kana tambaya na?
shiru yayi cikin nadamar abinda ya aikata, kasa daurewa yayi ya jefo mata wata tambayar "ina ce su hadiza sunje sunga gidan? me zasuje suyi mallam? ko ka manta bakayi mata komai bane? duk da yaron yace baya bukatar akaita da komai amma ai ya kamata ko gara kayi mata. data maka magana kace ko cokali baza ka saya ba. inda kasaya ne to da wanda suka kai se susan gidan.
kuma ai kasan ba gidanta aka fara kaita ba gidansu mijin aka kaita se washegari ta wuce gidanta.kuma a washegarin 'yan uwa aka shirya za'aje kace baza'aje ba ko ka manta?
dan haka nina riga na fidda tunanin salma a raina tunda ta riga ta shiga wannan gidan.
tana gama magana ta tattara kayanta ta shige d'aki ta barshi a wajen cikin tsananin mamaki, dan be tab'a tunanin zata iya kallon idon shi ta fad'a masa wad'annan maganganun ba, lallai me hakuri be iya fushi.
tashi yayi ya bita cikin dakin ya nemi waje ya zauna sannan ya fara magana "saude kiyi hakuri nasan ban kyauta muku ba, amma ki dubi girman Allah ki fada min halin da salma take ciki"
hawayen da take b'oyewa ne suka zubo ta kalleshi tace "mallam kenan se yanzu ne ka damu da halin da salma take ciki? tunda salma ta girma ta mallaki hankalin kanta kake tsangwanar ta, duk da ita kadai muka haifa hakan besa ka kyautata mata ba a matsayinka na mahaifinta, duk da haka bata fasa yi maka biyayya ba.
A karshe ka aura mata mijin da matar sa tafi k'arfinsa duk dan saboda abin duniya. se yanzu da lokaci ya kure zaka zo kace a fada maka halin da take ciki to nima bansan halin datake ba, se kaje ka samu uban mijin ka tambaye shi.
Girgiza kai yayi yace tabbas nasan ni me lefine amma wallahi saude ki yarda nayi nadama dan Allah ki yafe min insha Allahu zan canja daga yanda kika sanni.
Mallam ni ai baki min komai ba saboda haka kama dena neman yafiyata, ta fad'a tana barin d'akin, dan idan taci gaba da zama tana iya yi mishi abinda bai tab'a zato ba.
。。。。。
Humaira tana zaune ta zuba tagumi ta rasa abinda yake yi mata dadi, tanaji tana gani komai ya kwab'e mata, gashi lina cta gari tayi tafiya bare susan yanda zasu b'ullowa al'amarin.
Amma tunda gobe zata karbi girki zatasan yanda zatayi ta zubama yarinyar nan maganin taci ta mutu kowa ma ya huta.
Washe gari da safe bayan sunyi wanka sun shirya A.A yace yau baza'a bani breakfast bane? kayi hakuri yau ba girki na bane aunty humaira ce zatayi maka breakfast.
b'ata fuska yayi yace ashe yau kina son natafi office da yunwa kenan?? ita da take bacci yaushe lokacin tashinta yayi bare har ta bani breakfast? ki tashi kawai ki nema min abinda zanci dan lokaci na k'urema ya fada yana kallon agogon dake daure a hannun shi.
mik'ewa tayi ta shiga kitchen ta hada mishi tea ta soya mishi kwai ta dauro akan taray. akan centre table d'in dake tsakiyar falonta ta daura mishi. Bayan ya kammala ta raka shi zuwa bakin k'ofar falon ta mik'a mishi briefcase din, kallonta yayi yace yau kuma anan zaki barni?
yaufa ba girki na bane, dukda bata tashi ba amma ya kamata na kiyaye wani abin saboda gudun shiga hak'k'i dan ko mani akayima haka bazanji dad'i ba. sannan ya ba lallai ne akawo maka abinci ba saboda bani ce da girki ba.
karb'an briefcase d'in kawai yayi ya juya ya tafi, tana mishi a dawo lapia beko kulata ba.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:37PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
ZAB'IN MAHAIFINA
🌳🌳🌳🌳🌳
Written by SADIYA ALHASSAN (Ummu Affan)
ðŸŒHAJOW ðŸ“ðŸŒ
ðŸŒðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§ðŸ‘©â€ðŸ‘§â€ðŸ‘§HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS âœðŸ¾âœðŸ¾âœðŸ¾ðŸŒ
Dedicated to PRINCESS ESHAT AYSM
AYSHA BICHIKI
Page 26
Yana zuwa office ya kira mahaifiyar sa akan ta aiko masa da abinci da rana,
" ina matan naka suke da zan aiko maka abinci daga nan?" ta tambaya
"Momy yau fa girkin humaira ne"
"Ita 'yar mulkin naka bazata iya aikowa da abincin ba kenan ko?"
to momy yaushe ta tashi ma bare tayi wani girki ita da take tashi 11:00am ko breakfast batayi ba alokacin bare ayi maganan na rana.
"Allah ya kyauta"
tace sannan ta kashe wayarta.
karfe d'aya ta aiko driver ya kawo masa abincin.
Da rana humaira tasa blessing tayi jallop din shinka fa da wake da nama, ta aikawa salma dashi.
Zuciya d'aya salma ta karb'a, har zata faraci sega me aikinta ta shigo.
Tsugunawa tayi a gnfenta tace
"sannu aunty"
Kallonta salma tayi ta amsa, sannan tace lapia dai jamila??ko kina bukatar wani abu ne?
sunkuyar dakai jamila tayi kafin tace "aunty daman akwai maganar da nake son zan fada miki amma dan Allah kar kice a bakina kikajiðŸ™ðŸ™"
"Ina sauraronki" salma ta fad'a.
dan Allah Aunty kar kici abincin nan, yanzu blessing take fada min wai tazo shiga falon taga hajia tana zuba wani abu a cikin abincin.
kuma tace ta tabajintana waya akan zata zuba miki magani abinci kici ki mutu.
"Nagodeï¼jamila" amma dan ALLAh banason naji maganar nan a bakin kowa."
"to aunty" jamila ta amsa
tashi salma tayi ta dauko bakin leda ta juye abincin aciki ta mika mata
"gashi kije ki saka a cikin shara amma ki boye kar wani ya gani"
karba jamila tayi ta saka a cikin hijabinta ta fita.
Ajiyar zuciya salma ta sauke, tanayi ma Allah godia daya kubutar da ita daga fadawa kaidin humaira.
karfe 8:00pm abdul ya shigo gidan, be tarar dasu a falon ba kamar yanda suka saba zama.
part din salma ya fara shiga, a kwance ya sameta tana chatting, tun randa ya bata wayar tayi dawlooding whatsapp da facebook.
ba wasu mutane bane a contact dinta daga numbern surukanta sena kannen shi sannan nashi.
wani group ta shiga a whatsap .
"UMMU AFFAN NOVELS"
wanda hafsat kanwar shi tayi adding dinta a ciki.
gaskiya ana turo littafai masu dadi da ma'ana.
yanzu ma wani littafi take karanta KAINUWA (dashen Allah) na ayusha littafin yayi mata dadi sosai.
sallama yayi ya shigo falon, ajiye wayar tayi ta mike ka karbi jakar hannu shi, tana mishi barka da dawowa.
waje ya nema ya zauna,yana cewa
"washï¼gaskia na gaji da yawa, hada min ruwan wanka nayi, Ko gajiyan zai ragu.
kusa dashi ta zauna kamar zata shige jikinsa tace "wannan ai aikin aunty humaira ne yau"
jawota yayi jikinsa yana shakar daddad'an kamshinta, se da ya gaji dan kansa sannan ya saketa ya dauki briefcase dinsa ya fita ya nufi part din humaira.
kuyi hakuri da wannan wallahi se da nayi ya goge.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳