Sashe 2
Zabin Mahaifiyata Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Bayan rasuwar iyayen su shiyaci gaba da kula da kasuwancin da mahaifin su yakeyi, yana sayar da kayan yara a kasuwan central.
Mallam Amadi mutum ne me son abin duniya, ko kadan baida godiyan ALLAh.
Matarsa daya inna saude tun auren saurayi da budurwa be sake wani auren ba. macece me kawaici da hakuri.
ko kadan bata da tashin hankali shiyasa suke zaune lafiya da mallam Amadi dan bata ketare umurnin sa.suna zaune ne a unguwar liman.'yarsu daya ce ummu salmawanda baza ta wuce 18years ba. yarinya ce me hankali dan duk halin inna saude ba abinda ta bari. Tayi karatunta har zuwa matakin secondary, taso taci gaba amma mallam Amadi yace ba'a gidansa ba se dai ta fitar da mijin aure.
Hakane ma yasa ta shiga makarantar hadda dake kan tudu. salma yarinya ce me farin jini kowa sonta yakeyi se dai ita ko kadan bata kula su. Gashi duk wanda zezo wajenta zaka samu me kudine.Hakane yasa mallam Amadi yake jin haushinta, acewar sa tana masa bakin ciki ne.
A hakane watarana ta dawo daga makarantar hadda Alh.Abdul-Razak me dala ya ganta. Tunda ya ganta yaji ta kwanta masa arai, hakane yasa yayi bincike akanta kuma ya yaba da tarbiyanta. Wannan ne dalilin dayasa yazo wajen Mallam Amadi domin ya nemawa tilon dansa namiji aurenta.
Daman me neman kukane aka jefe shi da kashin awaki,nan take mallam Amadi ya amince ba tare daya tuntubi salma da mahaifiyar ta ba. Acewar sa koda tana da wanda take so to se dai yayi hakuri.
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 7 and 8
Readers naji korafin ku akan a kara yawan page kuyi hakuri yaronah ne baida lafiya,amma insha ALLAhu idan ya samu sauki za'a kara yawan pages din. ina godiya a bisa comment din da kuke yi ALLAh yabar kauna.
BACK TO STORY
Salma tana cikin kukanne inna ta shigo ta same ta, samun waje tayi ta zauna sa'annan ta dubeta tace salma kiyi hakuri ki dena kukan haka dan ba'abin da kukan ze miki se dai ya jawo miki wani ciwon.
Nasan ki yarinya ce me biyayya, a wannan karon ma ina son kibi umurnin mahaifin ki. Insha Allah zai zamo alkhairi a gareki.
cikin sheshshekar kuka salma tace inna ni damuwata bansan wanda za'a aura min ba, bansan halinshi ba, kuma ma inna nawa nake da za'ace angaji da ganina ba miji?
Dan murmushi inna tayi wanda daga gani bai kai ciki ba,iya fatan bakin ta ya tsaya. Salma addu'a zakici gaba dayi,dan kinsan halin mahaifin ki indai ya fadi magana tofa ba wanda ya isa yasa shi canjawa. to inna wa za'a aura min? salma ta tambaya tana me share hawayen ta.
ALH. ABDUL-AZEEZ ME DALA. Cikin mamaki salma take kallon inna, wai inna kina nufin A-Azeez me dala da nasani?
shidin dai nake nupi inna ta tabbatar mata. cikin gigicewa salma ta fashe da kuka tace inna yanzu a rasa wanda za'a aura min se A.A? Mutumin da kowa yasan halin matarsa,ko iyayen shi fa bata bari yaje wajen su balle 'yan uwansa.
Duk wacce ya aura fa seta raba su ko kuma ta haukatar da ita. gaskiya inna nikam bazan iya auran A.A ba.
se kije ki fada ma mahaifin naki cewa kefa baza ki iya auran wanda ya za6a miki ba.
Kafin salma tace wani abu suka jiyo muryan yaro a tsakar gida yana sallama,inna ce ta amsa. Yaron yace wai ana sallama da salma,kace tana zuwa.
Inna ta dubi salma tace ki tashi ki fita tun kafin mahaifin ki ya fito yazo ya same ki.
Cikin sanyin jiki salma ta tashi ta dauki hijabin ta ta fita.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 9 and 10
Readers nagode da addu'o'in da kuke min ALLAh ya saka da alkhairi. AMEEN
A jingine yake a jikin wata mota ruwan toka kirar marcedez benz c-class 2018.
Matashin saurayine wanda bazai wuce 35yrs ba, fari dogo kyakykyawa ne ajin farko daka kalle shi zakaga yana maka yanayi da jarumin film dinnan na indi'a wato sharukh-khan.
yana da faffadan fuska da kwantaccen saje, idanuwansa madaidaita ne, yana da dogon hanci da madaidaicin baki wanda ke zagaye da siririn gashin baki, wanda ya dada kawata fuskar shi.
yana da faffadan kirji wanda yake cike da gashi, baida kiba sosai. Mekaratu zanso ka ganshi gayen ya hadu iyakan haduwa ko a kasar india iyakaci😜😜😜
yana sanye da shadda skye blue be saka hula ba, se kwantaccen gashin kansa dayasha gyara atakaice duk yanda ake neman hadadden saurayi to ABDUL-AZEEZ Yakai.
Ba wanda zai ganshi yayi zaton yanada aure. Sallama tayi cikin zazzakar muryarta ASSALAMU ALAIKUM. cike da kasaita da jin kai ya amsa mata, ina wuni? ta fada kanta yana kallon kasa. saida yaja aji dan har tayi tunanin bazai amsa ba sannan yace lafiya.
kamar wanda akayi masa dole,shiru ne yadan ratsa wajen kowa da abinda yake sakawa a cikin ransa. ita tana tunanin wani irin zama zasuyi da shi, yayin dashi kuma yake tunanin an takura masa da akasa yazo wajenta. A ganinsa tayi masa karama, sunkai wajen 15mnt ba tare da dayansu yace uffan ba.
Cikin izza ya fara magana, ina fatan anyi miki bayanin zuwana? be jira abinda zata ce ba yaci gaba.
inason ki sani a tsarina bani da niyan auren mace fiye da guda daya matata kadai ta isheni rayuwa ban damu da tana haihuwa ko batayi ba, dan ita haihuwa nufin ALLAh ce duk lokacin daya so zai bamu
kisani takura min akayi akan sena aure ki, i love my wife, i dont think zan iya hada sonta da wata 'ya mace a duniya bayan mahaifiya ta. Mahaifina shi ya zaba min ke, saboda haka ke ZABIN MAHAIFINA ce.
ina fatan kin fahimta? shiru tayi masa batace komaiba. tabe baki yayi sannan yaci gaba nazo nan ne saboda umurnin mahaifina, yace na sanar daku baya son aja dogon lokaci. Zaizo ya samu mahaifinki zasuyi magana, kuma bana bukatar a cika min gida da tarkace dan haka ba se an kawo ki da komai ba hope u understand???
Cikin jin haushi salma ta dago tana binshi da wani mugun kallo, cikin kumar rai ta fara magana.
Nima ai kai ba zabina bane kai ZABIN MAHAIFINA ne. kuma da kake cewa kar a cika maka gida da tarkace ai dai kasan komai talaucin mu dole za'a kaini da abinda ALLAh ya hore mana, dan haka maganar kar a cika maka gida da tarkace ma bai tasa ba, we do what ever we want.
iyaka bacin rai Abdul yakai 😡😡😡😡😡shi mutum ne wanda baya son raini. tunda yake a rayuwar sa ba macen data taba fada masa magana makamanciyar wacce salma ta fada masa. wacece ita? da zata ce shiba zabinta bane. har akwai macen da zata kalle shi ta nuna masa bata kaunar sa??
ke wacece dazan fadi magana kice baza kibiba??? TO wallahi bari kiji kar wanda yazo min da tarkace gidana this is an order. ya karashe maganar yana huci. kuma kisan irin maganar da zaki dinga fada min idan kuma ba haka ba wallahi saina koya miki hankali.
yana gama magana ya shige motar sa yabar wajen. kada kai salma tayi itama ta shige gida tana jinjina rashin mutunci irin na A.A.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 11
A tsakar gida ta samu mahaifinta yana jiran dawowarta. Sannu baba ta fada tana kokarin wuce shi ta shige daki.
ke zonan ya kirata dawowa tayi ta tsuguna a gefensa. Ya kukayi dashi?? ina fatan baki masa rashin kunya ba?
Sunkuyar da kanta tayi cikin sanyin murya tayi mishi bayanin yanda sukayi,sannan ta daura da cewa baba ni inaga be kamata ace an kaini gidansa ba komaiba dan zai iya zamamin abin gori watarana.
Kinci kaniyar ki wani irin gori? to bari kiji koda ma beyi wannan maganar ba ni bani da kudin da zan saya miki kayan daki. dan haka ko cokali bazan saya va, kuma wallahi daga yau na sake jin kin fada masa maganar data bata masa rai zaki gamu dani kinji na gaya miki.
Tashi ki ban waje ya daka mata tsawa shashan yarinya mutum yana nema mana sauki kina son ki mana bakin ciki.
Cike da sanyin jiki salma ta tashi ta shige daki. inna ta gani zaune akan sallaya ta idar da sallan isha'i da alama ta gama jin maganganun da sukayi da mahaifinta.
sallaya ta shimfida itama tayi sallah bayan ta idar ne take sake yima inna bayanin yanda sukayi da A.A
inna tace salma kiyi hakuri tunda yace baya bukatar a kaiki da komai to kibar maganar a haka tunda kinsan mahaifinki bazai saya ba.
Akwai kudin da nake tarawa saboda zuwan irin wannan ranar ko vaxa a miki komaiba zan hada kudin ko kayan kitchen a saya miki da gara komai kankantar sa saboda gudun gorin kishiya.
Rungumeta salma tayi cike da jin dadi nagode inna ALLAh ya bar min ke.ðŸ™ðŸ™ðŸ™. ai duk avinda nayi miki nayima kainane salma tunda ke kadai ALLAh ya bani.
yanzu ki tashi kije ki kwanta, saketa tayi taje ta kwanta inna se da safe, to salma kiyi addu'a kafin ki kwanta. to inna ta amsa sannan tayi addu'a ta shafa ta gyara kwanciyarta.
ASUBA TA GARI
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 11
A tsakar gida ta samu mahaifinta yana jiran dawowarta. Sannu baba ta fada tana kokarin wuce shi ta shige daki.
ke zonan ya kirata dawowa tayi ta tsuguna a gefensa. Ya kukayi dashi?? ina fatan baki masa rashin kunya ba?
Sunkuyar da kanta tayi cikin sanyin murya tayi mishi bayanin yanda sukayi,sannan ta daura da cewa baba ni inaga be kamata ace an kaini gidansa ba komaiba dan zai iya zamamin abin gori watarana.
Mallam Amadi mutum ne me son abin duniya, ko kadan baida godiyan ALLAh.
Matarsa daya inna saude tun auren saurayi da budurwa be sake wani auren ba. macece me kawaici da hakuri.
ko kadan bata da tashin hankali shiyasa suke zaune lafiya da mallam Amadi dan bata ketare umurnin sa.suna zaune ne a unguwar liman.'yarsu daya ce ummu salmawanda baza ta wuce 18years ba. yarinya ce me hankali dan duk halin inna saude ba abinda ta bari. Tayi karatunta har zuwa matakin secondary, taso taci gaba amma mallam Amadi yace ba'a gidansa ba se dai ta fitar da mijin aure.
Hakane ma yasa ta shiga makarantar hadda dake kan tudu. salma yarinya ce me farin jini kowa sonta yakeyi se dai ita ko kadan bata kula su. Gashi duk wanda zezo wajenta zaka samu me kudine.Hakane yasa mallam Amadi yake jin haushinta, acewar sa tana masa bakin ciki ne.
A hakane watarana ta dawo daga makarantar hadda Alh.Abdul-Razak me dala ya ganta. Tunda ya ganta yaji ta kwanta masa arai, hakane yasa yayi bincike akanta kuma ya yaba da tarbiyanta. Wannan ne dalilin dayasa yazo wajen Mallam Amadi domin ya nemawa tilon dansa namiji aurenta.
Daman me neman kukane aka jefe shi da kashin awaki,nan take mallam Amadi ya amince ba tare daya tuntubi salma da mahaifiyar ta ba. Acewar sa koda tana da wanda take so to se dai yayi hakuri.
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 7 and 8
Readers naji korafin ku akan a kara yawan page kuyi hakuri yaronah ne baida lafiya,amma insha ALLAhu idan ya samu sauki za'a kara yawan pages din. ina godiya a bisa comment din da kuke yi ALLAh yabar kauna.
BACK TO STORY
Salma tana cikin kukanne inna ta shigo ta same ta, samun waje tayi ta zauna sa'annan ta dubeta tace salma kiyi hakuri ki dena kukan haka dan ba'abin da kukan ze miki se dai ya jawo miki wani ciwon.
Nasan ki yarinya ce me biyayya, a wannan karon ma ina son kibi umurnin mahaifin ki. Insha Allah zai zamo alkhairi a gareki.
cikin sheshshekar kuka salma tace inna ni damuwata bansan wanda za'a aura min ba, bansan halinshi ba, kuma ma inna nawa nake da za'ace angaji da ganina ba miji?
Dan murmushi inna tayi wanda daga gani bai kai ciki ba,iya fatan bakin ta ya tsaya. Salma addu'a zakici gaba dayi,dan kinsan halin mahaifin ki indai ya fadi magana tofa ba wanda ya isa yasa shi canjawa. to inna wa za'a aura min? salma ta tambaya tana me share hawayen ta.
ALH. ABDUL-AZEEZ ME DALA. Cikin mamaki salma take kallon inna, wai inna kina nufin A-Azeez me dala da nasani?
shidin dai nake nupi inna ta tabbatar mata. cikin gigicewa salma ta fashe da kuka tace inna yanzu a rasa wanda za'a aura min se A.A? Mutumin da kowa yasan halin matarsa,ko iyayen shi fa bata bari yaje wajen su balle 'yan uwansa.
Duk wacce ya aura fa seta raba su ko kuma ta haukatar da ita. gaskiya inna nikam bazan iya auran A.A ba.
se kije ki fada ma mahaifin naki cewa kefa baza ki iya auran wanda ya za6a miki ba.
Kafin salma tace wani abu suka jiyo muryan yaro a tsakar gida yana sallama,inna ce ta amsa. Yaron yace wai ana sallama da salma,kace tana zuwa.
Inna ta dubi salma tace ki tashi ki fita tun kafin mahaifin ki ya fito yazo ya same ki.
Cikin sanyin jiki salma ta tashi ta dauki hijabin ta ta fita.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 9 and 10
Readers nagode da addu'o'in da kuke min ALLAh ya saka da alkhairi. AMEEN
A jingine yake a jikin wata mota ruwan toka kirar marcedez benz c-class 2018.
Matashin saurayine wanda bazai wuce 35yrs ba, fari dogo kyakykyawa ne ajin farko daka kalle shi zakaga yana maka yanayi da jarumin film dinnan na indi'a wato sharukh-khan.
yana da faffadan fuska da kwantaccen saje, idanuwansa madaidaita ne, yana da dogon hanci da madaidaicin baki wanda ke zagaye da siririn gashin baki, wanda ya dada kawata fuskar shi.
yana da faffadan kirji wanda yake cike da gashi, baida kiba sosai. Mekaratu zanso ka ganshi gayen ya hadu iyakan haduwa ko a kasar india iyakaci😜😜😜
yana sanye da shadda skye blue be saka hula ba, se kwantaccen gashin kansa dayasha gyara atakaice duk yanda ake neman hadadden saurayi to ABDUL-AZEEZ Yakai.
Ba wanda zai ganshi yayi zaton yanada aure. Sallama tayi cikin zazzakar muryarta ASSALAMU ALAIKUM. cike da kasaita da jin kai ya amsa mata, ina wuni? ta fada kanta yana kallon kasa. saida yaja aji dan har tayi tunanin bazai amsa ba sannan yace lafiya.
kamar wanda akayi masa dole,shiru ne yadan ratsa wajen kowa da abinda yake sakawa a cikin ransa. ita tana tunanin wani irin zama zasuyi da shi, yayin dashi kuma yake tunanin an takura masa da akasa yazo wajenta. A ganinsa tayi masa karama, sunkai wajen 15mnt ba tare da dayansu yace uffan ba.
Cikin izza ya fara magana, ina fatan anyi miki bayanin zuwana? be jira abinda zata ce ba yaci gaba.
inason ki sani a tsarina bani da niyan auren mace fiye da guda daya matata kadai ta isheni rayuwa ban damu da tana haihuwa ko batayi ba, dan ita haihuwa nufin ALLAh ce duk lokacin daya so zai bamu
kisani takura min akayi akan sena aure ki, i love my wife, i dont think zan iya hada sonta da wata 'ya mace a duniya bayan mahaifiya ta. Mahaifina shi ya zaba min ke, saboda haka ke ZABIN MAHAIFINA ce.
ina fatan kin fahimta? shiru tayi masa batace komaiba. tabe baki yayi sannan yaci gaba nazo nan ne saboda umurnin mahaifina, yace na sanar daku baya son aja dogon lokaci. Zaizo ya samu mahaifinki zasuyi magana, kuma bana bukatar a cika min gida da tarkace dan haka ba se an kawo ki da komai ba hope u understand???
Cikin jin haushi salma ta dago tana binshi da wani mugun kallo, cikin kumar rai ta fara magana.
Nima ai kai ba zabina bane kai ZABIN MAHAIFINA ne. kuma da kake cewa kar a cika maka gida da tarkace ai dai kasan komai talaucin mu dole za'a kaini da abinda ALLAh ya hore mana, dan haka maganar kar a cika maka gida da tarkace ma bai tasa ba, we do what ever we want.
iyaka bacin rai Abdul yakai 😡😡😡😡😡shi mutum ne wanda baya son raini. tunda yake a rayuwar sa ba macen data taba fada masa magana makamanciyar wacce salma ta fada masa. wacece ita? da zata ce shiba zabinta bane. har akwai macen da zata kalle shi ta nuna masa bata kaunar sa??
ke wacece dazan fadi magana kice baza kibiba??? TO wallahi bari kiji kar wanda yazo min da tarkace gidana this is an order. ya karashe maganar yana huci. kuma kisan irin maganar da zaki dinga fada min idan kuma ba haka ba wallahi saina koya miki hankali.
yana gama magana ya shige motar sa yabar wajen. kada kai salma tayi itama ta shige gida tana jinjina rashin mutunci irin na A.A.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 11
A tsakar gida ta samu mahaifinta yana jiran dawowarta. Sannu baba ta fada tana kokarin wuce shi ta shige daki.
ke zonan ya kirata dawowa tayi ta tsuguna a gefensa. Ya kukayi dashi?? ina fatan baki masa rashin kunya ba?
Sunkuyar da kanta tayi cikin sanyin murya tayi mishi bayanin yanda sukayi,sannan ta daura da cewa baba ni inaga be kamata ace an kaini gidansa ba komaiba dan zai iya zamamin abin gori watarana.
Kinci kaniyar ki wani irin gori? to bari kiji koda ma beyi wannan maganar ba ni bani da kudin da zan saya miki kayan daki. dan haka ko cokali bazan saya va, kuma wallahi daga yau na sake jin kin fada masa maganar data bata masa rai zaki gamu dani kinji na gaya miki.
Tashi ki ban waje ya daka mata tsawa shashan yarinya mutum yana nema mana sauki kina son ki mana bakin ciki.
Cike da sanyin jiki salma ta tashi ta shige daki. inna ta gani zaune akan sallaya ta idar da sallan isha'i da alama ta gama jin maganganun da sukayi da mahaifinta.
sallaya ta shimfida itama tayi sallah bayan ta idar ne take sake yima inna bayanin yanda sukayi da A.A
inna tace salma kiyi hakuri tunda yace baya bukatar a kaiki da komai to kibar maganar a haka tunda kinsan mahaifinki bazai saya ba.
Akwai kudin da nake tarawa saboda zuwan irin wannan ranar ko vaxa a miki komaiba zan hada kudin ko kayan kitchen a saya miki da gara komai kankantar sa saboda gudun gorin kishiya.
Rungumeta salma tayi cike da jin dadi nagode inna ALLAh ya bar min ke.ðŸ™ðŸ™ðŸ™. ai duk avinda nayi miki nayima kainane salma tunda ke kadai ALLAh ya bani.
yanzu ki tashi kije ki kwanta, saketa tayi taje ta kwanta inna se da safe, to salma kiyi addu'a kafin ki kwanta. to inna ta amsa sannan tayi addu'a ta shafa ta gyara kwanciyarta.
ASUBA TA GARI
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 11
A tsakar gida ta samu mahaifinta yana jiran dawowarta. Sannu baba ta fada tana kokarin wuce shi ta shige daki.
ke zonan ya kirata dawowa tayi ta tsuguna a gefensa. Ya kukayi dashi?? ina fatan baki masa rashin kunya ba?
Sunkuyar da kanta tayi cikin sanyin murya tayi mishi bayanin yanda sukayi,sannan ta daura da cewa baba ni inaga be kamata ace an kaini gidansa ba komaiba dan zai iya zamamin abin gori watarana.