Sashe 3
Zabin Mahaifiyata Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Kinci kaniyar ki wani irin gori? to bari kiji koda ma beyi wannan maganar ba ni bani da kudin da zan saya miki kayan daki. dan haka ko cokali bazan saya va, kuma wallahi daga yau na sake jin kin fada masa maganar data bata masa rai zaki gamu dani kinji na gaya miki.
Tashi ki ban waje ya daka mata tsawa shashan yarinya mutum yana nema mana sauki kina son ki mana bakin ciki.
Cike da sanyin jiki salma ta tashi ta shige daki. inna ta gani zaune akan sallaya ta idar da sallan isha'i da alama ta gama jin maganganun da sukayi da mahaifinta.
sallaya ta shimfida itama tayi sallah bayan ta idar ne take sake yima inna bayanin yanda sukayi da A.A
inna tace salma kiyi hakuri tunda yace baya bukatar a kaiki da komai to kibar maganar a haka tunda kinsan mahaifinki bazai saya ba.
Akwai kudin da nake tarawa saboda zuwan irin wannan ranar ko vaxa a miki komaiba zan hada kudin ko kayan kitchen a saya miki da gara komai kankantar sa saboda gudun gorin kishiya.
Rungumeta salma tayi cike da jin dadi nagode inna ALLAh ya bar min ke.ðŸ™ðŸ™ðŸ™. ai duk avinda nayi miki nayima kainane salma tunda ke kadai ALLAh ya bani.
yanzu ki tashi kije ki kwanta, saketa tayi taje ta kwanta inna se da safe, to salma kiyi addu'a kafin ki kwanta. to inna ta amsa sannan tayi addu'a ta shafa ta gyara kwanciyarta.
ASUBA TA GARI
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 12
Kuyi hakuri na jina shiru da kukayi kwana 2 hakan ta farune dalilin abubuwa da suka yimin yawa amma insha ALLAhu zaku dinga jina yanzu akan lokaci.
masoya littafin ZABIN MAHAIFINA nagode a bisa kaunar da kuke nuna ma litta fina. masu min magana ta whatsapp,facebook, da masu kiran waya kai harma da wanda basu samu damar min magana va duk ina godiya a gareku.
Washe gari da safe bayan sun gama karin kumallo. Mallam Amadi ya wuce kasuwa, salma ta tattara kwanuka ta fara wanke-wanke, sallama akayi aka shigo, wata matace wanda daka ganta kasan kanwar mallam Amadi ce saboda kamar da sukeyi.
Da hanzari salma ta mike, sannu da zuwa aunty hadiza ta fada fuskarta dauke da murmushi. Cikin fara'a matar ta amsa mata, yawwa sannu salma aiki akeyi ne? eh aunty. Ina innar taki? tana cikin daki salma ta amsa mata.
Sallama aunty hadiza tayi inna ta amsa mata, sannan ta shiga dakin, A'a hadiza ne yau a gidan namu? wallahi ni ce yaya, da yake haka take kiranta dashi kasancewarta matar yayanta.
ta nemi waje ta zauna, gaisawa sukayi, sannan inna tace hadiza kwana 2 shiru kamar bakyanan. wallahi yaya inanan kawai fitanne se a hankali kafita kabar yara su kadai suyita maka barna. Yanzu ma yaya Ahmad ne ya aika nazo. Ina fatan dai lafiya?
Hmm inna tayi ajiyar zuciya,sannan tace Hadiza ina fa lafiya, mallam ya dage wai aure zaima salma,harma ya za6a mata miji.
Wani irin aure kuma yaya? nawa salma take da za'a dage se an mata aure? yanzu pa zamani ya canja, yarinya se takai 25years to above ba'ayi mata aure ba.
Gaskiya yaya Ahmad be kyauta ba. Bari ya dawo ni zanyi masa magana, A'a hadiza ki rufa min asiri karkiyi wa mallam maganar nan dan cewa zeyi nakai karar sa wajenki.
Kin dai san halinsa. to shikenan bazan yi masa maganar ba ALLAh yasa hakan shine alkhairi Amin inna ta amsa mata. sannan suka ci gaba da tattaunawa game da yanda bikin zai kasance.
Salma ce ta shigo ta gaishe da AUNTY hadiza. Amsawa tayi tace salma kiyi hakuri komai na rayuwa mukaddari ne, haka taki jarabawan take badon ALLAh baya sonki bane yasa yayi miki haka A'a yayi ne domin ya gwada imanin ki. kiyi kokari ki cinye jarabawan ki kinji 'yata?
Gyada kai kawai salma tayi dan idan tace zatayi magana zata iya fashewa da kuka. tashi kije aunty hadiza tace mata, mikewa tayi ta fita,ta fara shirye-shiryen daura abincin rana.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 13
Da yamma bayan mallam Amadi ya dawo daga kasuwa, inna ta kawo masa abincinsa yaci sannan ta kira masa Aunty hadiza. gaisawa sukayi suka dan taba hiransu xa 'yan uwan taka.
Mallam Amadine ya fara mata bayani akan auren salma,bata ce komai ba se sanya alkhairi da tayima auren. yaji dadi sosai da yaga bata daga hankalinta ba.
kamar yanda inna tayi,hakanne yasa ya daura da cewa dazu ALH. Abdul-Razak yazo kasuwa ya same ni, akan suna so a sa musu auren da wuri, dan haka na yanke musu nan da wata 1. se ku fara shirye-shirye.
Ita dai Aunty hadiza bata ce komai ba tunda inna ta hanata magana amma abin ya bata mamaki ace aure wata daya, seka ce ana neman kai da yarinya koda yake aure lokacine idan lokacin yazo dole se anyi shi.
Tashi tayi tayi musu sallama akan zata dawo washe gari su tsara yanda bikin zai kasance.
。 。 。 。
Lokaci yanata karatowa biki ya rage saura , salma tana shan gyara a wajen Aunty hadiza. Magunguna masu amfani take bata ba wanda zai mata illa a jiki ba.
Gyara kam salma tasha shi, dan ita kanta tana jin canji ajikinta sosai. Dilka da halawa kullum se anzo anyi mata shi, bata fita ko ina, makarantar hadda ma ta dena zuwa.
Tayi kyau tayi jajir abinka da farar mace duk inda tayi kamshine yake tashi, indai ta zauna a waje kamshinta yana dadewa kafin yabar wajen.
Tun ranar da Abdul yazo be sake zuwa ba, har yau daya rage saura 2weeks biki. An kawo lefe na gani a fada. Akwati 12. kayan cikima kawai abin kallo ne. kai komai hassadan mutum idan yaga wannan lefen dole da rude.
Aunty hadiza ne ta zaba mata wanda zatayi fitar biki dashi aka kai dinki.
inna ta fidda kudin da take tarawa saboda auren salma. an siyo mata kayan kitchen da gara. anyi cincin din biki da dubulan,tawaita,alkaki,tsatstsafa,nakiya. An siya mata duk avinda akasan zata bukata.komai dai sunyi dai-dai karfinsu.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Yau dai nayi k'ok'ari nad'anyi muku da dan yawa kuyi hakuri da wannan. Nagode da addu'o'in ku gareni.
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 16
Yau asabar 11/12/2017 aka daura auren UMMU SALMA AHMAD DA ABDUL-AZEEZ ME DALA. Akan sadaki 100k.Daurin auren daya tara dubban mutane da manyan masu kudi da mukamai na NIGERIA. ba abinda kakeji se busan algaita da karan ganguna ana
yima ango kirari.
Ango kam yayi kyau ya hade cikin wani yadi milk kyau me tsadar gaske,fuskar sa sai fidda annuri take yi baza ka fahimci halin da yake ciki ba dan fuskar sa ba yabo ba fallasa. A can na hango HASSAN ATK yana gaisawa da ango yasha babban riga da 'yar ciki kai kace shine ma angonðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
Acikin gida kuwa ana daurawa anty hadiza ta sake guda, salma tana zaune a bakin gado tayi tagumi,tayi kwalliyarta cikin swiss lace red colour da ratsin blue and white.tasha sarkan gold da awarwaro ba karya tayi kyau sosai. Abokan wasanta sa'anninta suna gefe se tsokanarta sukeyi, da yake salma ita ba ma'abociyar kawaye bane indai ka ganta da kawa to 'yar uwanta ne. Yanzu ma su suka zame mata kawaye kowa a cikin su tasha ado se zuba kamshi suke yi.
Aunty hadiza ne ta shigo tana fada musu akan sunce yanzu zasu zo su dauki amaryan su, saboda mahaifiyar A.A ta hada walima a gidanta.
salma tana jin haka ta fashe da kuka.
Rarrashinta aunty hadiza ta shigayi, inna ce ta shigo dakin ta zauna a gefen salma ta ruk'o hannunta ta fara mata nasiha.
Salma nasan ke yarinya ce me biyayya da hakuri "ina so ki rik'e wannan a zaman auren ki" ki kasance me tsabta da rik'o da addini karki yadda mijinki ya shinshino wari a jikinki, ki kasance kullum cikin k'amshi. karki zamo me sa'insa da miji karki raina abokiyar zamanki ki bata girmanta a matsayinta na wanda ta girme ki, karki shiga harkan ta koda ta nemiki da fada.
tsakaninki da kowa girmamawa, ki kasance me hak'uri a gidan mijinki, kiji kik'i ji, ki gani kik'i gani wannan ne zesa ki zauna lafiya a gidanki. ki zama me girmama 'yan uwan mijinki, karki yarda mijinki ya fahimci bakya son 'yan uwansa. ki kasance me gyara SHIMFIDAR MIJINKI (princess eyshat Aysm)
A karshe ina miki nasiha da ki zama mace me yima mijinta Addu'a da rike sirrin mijinta, ki yawaita addu'a da kaima ALLAh kukanki, ki rik'e azkar safe da yamma insha ALLAhu zai zamo kariya a gareki.
ALLAh yayi miki albarka, ALLAh yasa gidan zamanki ne ðŸ™ðŸ™ðŸ™ðŸ™ AMEEN aunty hadiza ta amsa.Inna tadan goge kwallan daya taru mata, tace hadiza rakata wajen malam kafin su k'araso. Aunty hadiza ta ruko hannun salma da tunda aka fara mata nasiha take kuka harda sheshsheka suka fita. Kofar dakin mallam Amadi sukaje sukayi sallama ya amsa musu ya basu umurnin su shiga.
Suka shiga suka nemi waje suka zauna. "Aunty hadiza tace yaya ga salma nan kayi mata nasiha sunce yanzu zasuzo daukan amaryan"Duban salma yayi wacce take kuka k'asa-k'asa yace "to salma menene abin kukan? keda za'a kaiki gidan da zaki huta" ba ruwanki da aikin wahala, to nidai abinda zance miki kawai shine kiyima mijinki biyayya, duk abinda yace miki karki yadda kiyi masa gardama. Karki sake ya kawo min k'aranki. in kuma kika bari ya kawo min k'aranki to wallahi ba abinda zai hana naje har gidan nayi miki shegen duka. Dan baza kiyi min bak'in cikin zuwa hajji wannan shekaran ba.
Tashi ki ban waje ya daka mata tsawa shashan yarinya mutum yana nema mana sauki kina son ki mana bakin ciki.
Cike da sanyin jiki salma ta tashi ta shige daki. inna ta gani zaune akan sallaya ta idar da sallan isha'i da alama ta gama jin maganganun da sukayi da mahaifinta.
sallaya ta shimfida itama tayi sallah bayan ta idar ne take sake yima inna bayanin yanda sukayi da A.A
inna tace salma kiyi hakuri tunda yace baya bukatar a kaiki da komai to kibar maganar a haka tunda kinsan mahaifinki bazai saya ba.
Akwai kudin da nake tarawa saboda zuwan irin wannan ranar ko vaxa a miki komaiba zan hada kudin ko kayan kitchen a saya miki da gara komai kankantar sa saboda gudun gorin kishiya.
Rungumeta salma tayi cike da jin dadi nagode inna ALLAh ya bar min ke.ðŸ™ðŸ™ðŸ™. ai duk avinda nayi miki nayima kainane salma tunda ke kadai ALLAh ya bani.
yanzu ki tashi kije ki kwanta, saketa tayi taje ta kwanta inna se da safe, to salma kiyi addu'a kafin ki kwanta. to inna ta amsa sannan tayi addu'a ta shafa ta gyara kwanciyarta.
ASUBA TA GARI
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 12
Kuyi hakuri na jina shiru da kukayi kwana 2 hakan ta farune dalilin abubuwa da suka yimin yawa amma insha ALLAhu zaku dinga jina yanzu akan lokaci.
masoya littafin ZABIN MAHAIFINA nagode a bisa kaunar da kuke nuna ma litta fina. masu min magana ta whatsapp,facebook, da masu kiran waya kai harma da wanda basu samu damar min magana va duk ina godiya a gareku.
Washe gari da safe bayan sun gama karin kumallo. Mallam Amadi ya wuce kasuwa, salma ta tattara kwanuka ta fara wanke-wanke, sallama akayi aka shigo, wata matace wanda daka ganta kasan kanwar mallam Amadi ce saboda kamar da sukeyi.
Da hanzari salma ta mike, sannu da zuwa aunty hadiza ta fada fuskarta dauke da murmushi. Cikin fara'a matar ta amsa mata, yawwa sannu salma aiki akeyi ne? eh aunty. Ina innar taki? tana cikin daki salma ta amsa mata.
Sallama aunty hadiza tayi inna ta amsa mata, sannan ta shiga dakin, A'a hadiza ne yau a gidan namu? wallahi ni ce yaya, da yake haka take kiranta dashi kasancewarta matar yayanta.
ta nemi waje ta zauna, gaisawa sukayi, sannan inna tace hadiza kwana 2 shiru kamar bakyanan. wallahi yaya inanan kawai fitanne se a hankali kafita kabar yara su kadai suyita maka barna. Yanzu ma yaya Ahmad ne ya aika nazo. Ina fatan dai lafiya?
Hmm inna tayi ajiyar zuciya,sannan tace Hadiza ina fa lafiya, mallam ya dage wai aure zaima salma,harma ya za6a mata miji.
Wani irin aure kuma yaya? nawa salma take da za'a dage se an mata aure? yanzu pa zamani ya canja, yarinya se takai 25years to above ba'ayi mata aure ba.
Gaskiya yaya Ahmad be kyauta ba. Bari ya dawo ni zanyi masa magana, A'a hadiza ki rufa min asiri karkiyi wa mallam maganar nan dan cewa zeyi nakai karar sa wajenki.
Kin dai san halinsa. to shikenan bazan yi masa maganar ba ALLAh yasa hakan shine alkhairi Amin inna ta amsa mata. sannan suka ci gaba da tattaunawa game da yanda bikin zai kasance.
Salma ce ta shigo ta gaishe da AUNTY hadiza. Amsawa tayi tace salma kiyi hakuri komai na rayuwa mukaddari ne, haka taki jarabawan take badon ALLAh baya sonki bane yasa yayi miki haka A'a yayi ne domin ya gwada imanin ki. kiyi kokari ki cinye jarabawan ki kinji 'yata?
Gyada kai kawai salma tayi dan idan tace zatayi magana zata iya fashewa da kuka. tashi kije aunty hadiza tace mata, mikewa tayi ta fita,ta fara shirye-shiryen daura abincin rana.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 13
Da yamma bayan mallam Amadi ya dawo daga kasuwa, inna ta kawo masa abincinsa yaci sannan ta kira masa Aunty hadiza. gaisawa sukayi suka dan taba hiransu xa 'yan uwan taka.
Mallam Amadine ya fara mata bayani akan auren salma,bata ce komai ba se sanya alkhairi da tayima auren. yaji dadi sosai da yaga bata daga hankalinta ba.
kamar yanda inna tayi,hakanne yasa ya daura da cewa dazu ALH. Abdul-Razak yazo kasuwa ya same ni, akan suna so a sa musu auren da wuri, dan haka na yanke musu nan da wata 1. se ku fara shirye-shirye.
Ita dai Aunty hadiza bata ce komai ba tunda inna ta hanata magana amma abin ya bata mamaki ace aure wata daya, seka ce ana neman kai da yarinya koda yake aure lokacine idan lokacin yazo dole se anyi shi.
Tashi tayi tayi musu sallama akan zata dawo washe gari su tsara yanda bikin zai kasance.
。 。 。 。
Lokaci yanata karatowa biki ya rage saura , salma tana shan gyara a wajen Aunty hadiza. Magunguna masu amfani take bata ba wanda zai mata illa a jiki ba.
Gyara kam salma tasha shi, dan ita kanta tana jin canji ajikinta sosai. Dilka da halawa kullum se anzo anyi mata shi, bata fita ko ina, makarantar hadda ma ta dena zuwa.
Tayi kyau tayi jajir abinka da farar mace duk inda tayi kamshine yake tashi, indai ta zauna a waje kamshinta yana dadewa kafin yabar wajen.
Tun ranar da Abdul yazo be sake zuwa ba, har yau daya rage saura 2weeks biki. An kawo lefe na gani a fada. Akwati 12. kayan cikima kawai abin kallo ne. kai komai hassadan mutum idan yaga wannan lefen dole da rude.
Aunty hadiza ne ta zaba mata wanda zatayi fitar biki dashi aka kai dinki.
inna ta fidda kudin da take tarawa saboda auren salma. an siyo mata kayan kitchen da gara. anyi cincin din biki da dubulan,tawaita,alkaki,tsatstsafa,nakiya. An siya mata duk avinda akasan zata bukata.komai dai sunyi dai-dai karfinsu.
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Yau dai nayi k'ok'ari nad'anyi muku da dan yawa kuyi hakuri da wannan. Nagode da addu'o'in ku gareni.
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 16
Yau asabar 11/12/2017 aka daura auren UMMU SALMA AHMAD DA ABDUL-AZEEZ ME DALA. Akan sadaki 100k.Daurin auren daya tara dubban mutane da manyan masu kudi da mukamai na NIGERIA. ba abinda kakeji se busan algaita da karan ganguna ana
yima ango kirari.
Ango kam yayi kyau ya hade cikin wani yadi milk kyau me tsadar gaske,fuskar sa sai fidda annuri take yi baza ka fahimci halin da yake ciki ba dan fuskar sa ba yabo ba fallasa. A can na hango HASSAN ATK yana gaisawa da ango yasha babban riga da 'yar ciki kai kace shine ma angonðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
Acikin gida kuwa ana daurawa anty hadiza ta sake guda, salma tana zaune a bakin gado tayi tagumi,tayi kwalliyarta cikin swiss lace red colour da ratsin blue and white.tasha sarkan gold da awarwaro ba karya tayi kyau sosai. Abokan wasanta sa'anninta suna gefe se tsokanarta sukeyi, da yake salma ita ba ma'abociyar kawaye bane indai ka ganta da kawa to 'yar uwanta ne. Yanzu ma su suka zame mata kawaye kowa a cikin su tasha ado se zuba kamshi suke yi.
Aunty hadiza ne ta shigo tana fada musu akan sunce yanzu zasu zo su dauki amaryan su, saboda mahaifiyar A.A ta hada walima a gidanta.
salma tana jin haka ta fashe da kuka.
Rarrashinta aunty hadiza ta shigayi, inna ce ta shigo dakin ta zauna a gefen salma ta ruk'o hannunta ta fara mata nasiha.
Salma nasan ke yarinya ce me biyayya da hakuri "ina so ki rik'e wannan a zaman auren ki" ki kasance me tsabta da rik'o da addini karki yadda mijinki ya shinshino wari a jikinki, ki kasance kullum cikin k'amshi. karki zamo me sa'insa da miji karki raina abokiyar zamanki ki bata girmanta a matsayinta na wanda ta girme ki, karki shiga harkan ta koda ta nemiki da fada.
tsakaninki da kowa girmamawa, ki kasance me hak'uri a gidan mijinki, kiji kik'i ji, ki gani kik'i gani wannan ne zesa ki zauna lafiya a gidanki. ki zama me girmama 'yan uwan mijinki, karki yarda mijinki ya fahimci bakya son 'yan uwansa. ki kasance me gyara SHIMFIDAR MIJINKI (princess eyshat Aysm)
A karshe ina miki nasiha da ki zama mace me yima mijinta Addu'a da rike sirrin mijinta, ki yawaita addu'a da kaima ALLAh kukanki, ki rik'e azkar safe da yamma insha ALLAhu zai zamo kariya a gareki.
ALLAh yayi miki albarka, ALLAh yasa gidan zamanki ne ðŸ™ðŸ™ðŸ™ðŸ™ AMEEN aunty hadiza ta amsa.Inna tadan goge kwallan daya taru mata, tace hadiza rakata wajen malam kafin su k'araso. Aunty hadiza ta ruko hannun salma da tunda aka fara mata nasiha take kuka harda sheshsheka suka fita. Kofar dakin mallam Amadi sukaje sukayi sallama ya amsa musu ya basu umurnin su shiga.
Suka shiga suka nemi waje suka zauna. "Aunty hadiza tace yaya ga salma nan kayi mata nasiha sunce yanzu zasuzo daukan amaryan"Duban salma yayi wacce take kuka k'asa-k'asa yace "to salma menene abin kukan? keda za'a kaiki gidan da zaki huta" ba ruwanki da aikin wahala, to nidai abinda zance miki kawai shine kiyima mijinki biyayya, duk abinda yace miki karki yadda kiyi masa gardama. Karki sake ya kawo min k'aranki. in kuma kika bari ya kawo min k'aranki to wallahi ba abinda zai hana naje har gidan nayi miki shegen duka. Dan baza kiyi min bak'in cikin zuwa hajji wannan shekaran ba.