Sashe 4
Zabin Mahaifiyata Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)
Hadiza kamata kuje gashican naji ana neman amarya may be masu daukanta ne sukazo kar suyita jira. Maganar shice ta dawo da ita daga duniyar thinking data fada, kama salma salma tayi suka fice daga dakin ba tare da tace masa wani abu ba.
Dakin inna saude ta maida ita,ta dauko mata make-up kit tace ta sake gyara fuskarta. Bayan tadan gyara, Aunty hadiza tadan yi mata nata nasihan sannan tace karki yadda ki zama bora a gidan mijinki, kuma karki sake kishiya ta raina ki duk yanda za'ayi kiyi domin juyo da hankalin mijinki gareki kuma ki dage da addu'a. insha ALLAhu se kinfi k'arfinta. ba abinda ta isa tayi miki. kuma................ bata kai ga fadan abinda take soba sukaji sallamar masu daukan amaryan har sun k'araso.
Bayan sun shigo an gaggaisa Aunty hadiza ta rik'e hannun salma ta kaita wajen innarta sukayi sallama, sannan suka fito suka shishshiga motoci. salma se aikin kuka takeyiðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ tana bak'in cikin rabuwa da innarta😡😡😡.
Gidan su A.A dake unguwar tambari estate suka nufa. Babban Gidane ya hadu iya haduwa tun daga get zakasan nera tayi kuka. dan ko a layin yafi ko wani gida kyau da tsaruwa. A haraban gidan motocin sukayi parking, fito da salma akayi wanda kanta yake lullube cikin mayafi aka nufi cikin gidan da ita.
Wani hadadden falo naga an shiga wanda ban taba ganin irinsa a k'asar mu ta NIGERIA ba. se dai kasashen turawa. falo ne dayaji kujeru ash da baki ga chanise carpet da labulaye duk arsh da baki. ga k'atuwar plasma da home tiatre se aiki sukeyi kai gaskiya falon ya hudu.
Daga kan da zanyi na hango wata hamshak'iyar mata daga ganinta jin dad'i da hutu sun samu zama a jikinta. Kyakykawa ce doguwa fara tana da d'an k'iba amma ba sosaiba. baza ta wuce 55years ba amma idan ka ganta zakayi zaton batafi 45years ba saboda yanayin hutu da take ciki. Hajiya Halimat me dala kenan uwargida a wajen Alh. Abdul razak me dala kuma mahaifiya Awajen A.A.
Tana zaune tare da k'awayenta se murmushi take zubawa. Tasowa tayi cikin takunta na manyan mata ta k'araso ta rungume salma daka kalleta zakasan tana cikin farin ciki."well come to our family my daughter" ta fada tana murmushi, sannan ta jata suka zauna akan daya daga cikin kujerun da suke falon. Duk mutanen wajen ba wanda bata burgesu ba. wanda suka santa kam basuyi mamaki ba dan sun santa macece me son mutane bata da girman kai ko kadan.
Su aunty hadiza waje suka nema suma suka zauna, bayan 'yan gaishe-gaishe suka damk'a musu amanar salma, suka ce sun kar6a da fatan Allah ya tayasu ruk'o.
Agurguje
Salma na hango an fito da ita daga wani daki tasha lufaya milk colour fuskarta tasha make-up, tayi kyau sosai. Haraban gidan suka nupa wanda aka k'awata su da kujeru saboda gudanar da walimah. Batare da bata lokaci ba malama juwairiyya ta fara gudanar da lecture bayan ta bude taro da addu'a. Tayi bayani akan hakkokin miji akan matar sa da kuma yanda mace zata tafiyar da rayuwar aurenta da dai sauran su.
Bayan ta kammala ne aka rarraba bags wanda suke dauke da hoton ango da amarya a ciki akwai hankacif,memo,key holder,calender da juice kala-kala wanda suma suna dauke ne da pics din ango da amarya. se take away wanda akasa rabin kaza,donnut da meat pie. Ba'a tashi daga waliman ba se 5:00pm.
Wani daki na musamman aka kai salma,wata budurwa naga ta shigo dakin wanda batafi 21years ba,kyakykyawa doguwa bata da jiki sosai black beauty sadiya Abubakar kenan (my namecy😜) wanda aka daukota tun daga sokoto domin tazo ta shirya salma zuwa wajen dinner.
Toilet ta shiga ta hada ruwan wanka wanda yasha turaruka masu kamshi,ta fito ta umurci salma da ta shiga tayi wanka ta dauro alwala saboda lokacin sallar magriba ta k'arato.Bayan salma ta fito ta shafa mai se sady ta dauko make-up kit dinta ta fara tsantsara ma salma kwalliya. Wanda ya dauke su tsawan awa daya da rabi.
MASHA ALLAH abinda ya fito daga bakina kenan lokacin danayi arba da fuskar salma.
A gaskiya me karatu zanso kaga salma a lokacin.Indai ba farin sani kayi mata ba zeyi wuya ka shedata. nima dan na lab'e a lungun gado ne shiyasa har na ganeta.😜 Azuciyata kuwa nace anya A.A zai gane salma kuwa shida ko gama saninta ma beyi ba.
muje zuwa
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Yau dai nayi k'ok'ari nad'anyi muku da dan yawa kuyi hakuri da wannan. Nagode da addu'o'in ku gareni.
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 16
Yau asabar 11/12/2017 aka daura auren UMMU SALMA AHMAD DA ABDUL-AZEEZ ME DALA. Akan sadaki 100k.Daurin auren daya tara dubban mutane da manyan masu kudi da mukamai na NIGERIA. ba abinda kakeji se busan algaita da karan ganguna ana
yima ango kirari.
Ango kam yayi kyau ya hade cikin wani yadi milk kyau me tsadar gaske,fuskar sa sai fidda annuri take yi baza ka fahimci halin da yake ciki ba dan fuskar sa ba yabo ba fallasa. A can na hango HASSAN ATK yana gaisawa da ango yasha babban riga da 'yar ciki kai kace shine ma angonðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
Acikin gida kuwa ana daurawa anty hadiza ta sake guda, salma tana zaune a bakin gado tayi tagumi,tayi kwalliyarta cikin swiss lace red colour da ratsin blue and white.tasha sarkan gold da awarwaro ba karya tayi kyau sosai. Abokan wasanta sa'anninta suna gefe se tsokanarta sukeyi, da yake salma ita ba ma'abociyar kawaye bane indai ka ganta da kawa to 'yar uwanta ne. Yanzu ma su suka zame mata kawaye kowa a cikin su tasha ado se zuba kamshi suke yi.
Aunty hadiza ne ta shigo tana fada musu akan sunce yanzu zasu zo su dauki amaryan su, saboda mahaifiyar A.A ta hada walima a gidanta.
salma tana jin haka ta fashe da kuka.
Rarrashinta aunty hadiza ta shigayi, inna ce ta shigo dakin ta zauna a gefen salma ta ruk'o hannunta ta fara mata nasiha.
Salma nasan ke yarinya ce me biyayya da hakuri "ina so ki rik'e wannan a zaman auren ki" ki kasance me tsabta da rik'o da addini karki yadda mijinki ya shinshino wari a jikinki, ki kasance kullum cikin k'amshi. karki zamo me sa'insa da miji karki raina abokiyar zamanki ki bata girmanta a matsayinta na wanda ta girme ki, karki shiga harkan ta koda ta nemiki da fada.
tsakaninki da kowa girmamawa, ki kasance me hak'uri a gidan mijinki, kiji kik'i ji, ki gani kik'i gani wannan ne zesa ki zauna lafiya a gidanki. ki zama me girmama 'yan uwan mijinki, karki yarda mijinki ya fahimci bakya son 'yan uwansa. ki kasance me gyara SHIMFIDAR MIJINKI (princess eyshat Aysm)
A karshe ina miki nasiha da ki zama mace me yima mijinta Addu'a da rike sirrin mijinta, ki yawaita addu'a da kaima ALLAh kukanki, ki rik'e azkar safe da yamma insha ALLAhu zai zamo kariya a gareki.
ALLAh yayi miki albarka, ALLAh yasa gidan zamanki ne ðŸ™ðŸ™ðŸ™ðŸ™ AMEEN aunty hadiza ta amsa.Inna tadan goge kwallan daya taru mata, tace hadiza rakata wajen malam kafin su k'araso. Aunty hadiza ta ruko hannun salma da tunda aka fara mata nasiha take kuka harda sheshsheka suka fita. Kofar dakin mallam Amadi sukaje sukayi sallama ya amsa musu ya basu umurnin su shiga.
Suka shiga suka nemi waje suka zauna. "Aunty hadiza tace yaya ga salma nan kayi mata nasiha sunce yanzu zasuzo daukan amaryan"Duban salma yayi wacce take kuka k'asa-k'asa yace "to salma menene abin kukan? keda za'a kaiki gidan da zaki huta" ba ruwanki da aikin wahala, to nidai abinda zance miki kawai shine kiyima mijinki biyayya, duk abinda yace miki karki yadda kiyi masa gardama. Karki sake ya kawo min k'aranki. in kuma kika bari ya kawo min k'aranki to wallahi ba abinda zai hana naje har gidan nayi miki shegen duka. Dan baza kiyi min bak'in cikin zuwa hajji wannan shekaran ba.
Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)
Hadiza kamata kuje gashican naji ana neman amarya may be masu daukanta ne sukazo kar suyita jira. Maganar shice ta dawo da ita daga duniyar thinking data fada, kama salma salma tayi suka fice daga dakin ba tare da tace masa wani abu ba.
Dakin inna saude ta maida ita,ta dauko mata make-up kit tace ta sake gyara fuskarta. Bayan tadan gyara, Aunty hadiza tadan yi mata nata nasihan sannan tace karki yadda ki zama bora a gidan mijinki, kuma karki sake kishiya ta raina ki duk yanda za'ayi kiyi domin juyo da hankalin mijinki gareki kuma ki dage da addu'a. insha ALLAhu se kinfi k'arfinta. ba abinda ta isa tayi miki. kuma................ bata kai ga fadan abinda take soba sukaji sallamar masu daukan amaryan har sun k'araso.
Bayan sun shigo an gaggaisa Aunty hadiza ta rik'e hannun salma ta kaita wajen innarta sukayi sallama, sannan suka fito suka shishshiga motoci. salma se aikin kuka takeyiðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ tana bak'in cikin rabuwa da innarta😡😡😡.
Hadiza kamata kuje gashican naji ana neman amarya may be masu daukanta ne sukazo kar suyita jira. Maganar shice ta dawo da ita daga duniyar thinking data fada, kama salma salma tayi suka fice daga dakin ba tare da tace masa wani abu ba.
Dakin inna saude ta maida ita,ta dauko mata make-up kit tace ta sake gyara fuskarta. Bayan tadan gyara, Aunty hadiza tadan yi mata nata nasihan sannan tace karki yadda ki zama bora a gidan mijinki, kuma karki sake kishiya ta raina ki duk yanda za'ayi kiyi domin juyo da hankalin mijinki gareki kuma ki dage da addu'a. insha ALLAhu se kinfi k'arfinta. ba abinda ta isa tayi miki. kuma................ bata kai ga fadan abinda take soba sukaji sallamar masu daukan amaryan har sun k'araso.
Bayan sun shigo an gaggaisa Aunty hadiza ta rik'e hannun salma ta kaita wajen innarta sukayi sallama, sannan suka fito suka shishshiga motoci. salma se aikin kuka takeyiðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ tana bak'in cikin rabuwa da innarta😡😡😡.
Gidan su A.A dake unguwar tambari estate suka nufa. Babban Gidane ya hadu iya haduwa tun daga get zakasan nera tayi kuka. dan ko a layin yafi ko wani gida kyau da tsaruwa. A haraban gidan motocin sukayi parking, fito da salma akayi wanda kanta yake lullube cikin mayafi aka nufi cikin gidan da ita.
Wani hadadden falo naga an shiga wanda ban taba ganin irinsa a k'asar mu ta NIGERIA ba. se dai kasashen turawa. falo ne dayaji kujeru ash da baki ga chanise carpet da labulaye duk arsh da baki. ga k'atuwar plasma da home tiatre se aiki sukeyi kai gaskiya falon ya hudu.
Daga kan da zanyi na hango wata hamshak'iyar mata daga ganinta jin dad'i da hutu sun samu zama a jikinta. Kyakykawa ce doguwa fara tana da d'an k'iba amma ba sosaiba. baza ta wuce 55years ba amma idan ka ganta zakayi zaton batafi 45years ba saboda yanayin hutu da take ciki. Hajiya Halimat me dala kenan uwargida a wajen Alh. Abdul razak me dala kuma mahaifiya Awajen A.A.
Tana zaune tare da k'awayenta se murmushi take zubawa. Tasowa tayi cikin takunta na manyan mata ta k'araso ta rungume salma daka kalleta zakasan tana cikin farin ciki."well come to our family my daughter" ta fada tana murmushi, sannan ta jata suka zauna akan daya daga cikin kujerun da suke falon. Duk mutanen wajen ba wanda bata burgesu ba. wanda suka santa kam basuyi mamaki ba dan sun santa macece me son mutane bata da girman kai ko kadan.
Su aunty hadiza waje suka nema suma suka zauna, bayan 'yan gaishe-gaishe suka damk'a musu amanar salma, suka ce sun kar6a da fatan Allah ya tayasu ruk'o.
Agurguje
Salma na hango an fito da ita daga wani daki tasha lufaya milk colour fuskarta tasha make-up, tayi kyau sosai. Haraban gidan suka nupa wanda aka k'awata su da kujeru saboda gudanar da walimah. Batare da bata lokaci ba malama juwairiyya ta fara gudanar da lecture bayan ta bude taro da addu'a. Tayi bayani akan hakkokin miji akan matar sa da kuma yanda mace zata tafiyar da rayuwar aurenta da dai sauran su.
Bayan ta kammala ne aka rarraba bags wanda suke dauke da hoton ango da amarya a ciki akwai hankacif,memo,key holder,calender da juice kala-kala wanda suma suna dauke ne da pics din ango da amarya. se take away wanda akasa rabin kaza,donnut da meat pie. Ba'a tashi daga waliman ba se 5:00pm.
Wani daki na musamman aka kai salma,wata budurwa naga ta shigo dakin wanda batafi 21years ba,kyakykyawa doguwa bata da jiki sosai black beauty sadiya Abubakar kenan (my namecy😜) wanda aka daukota tun daga sokoto domin tazo ta shirya salma zuwa wajen dinner.
Toilet ta shiga ta hada ruwan wanka wanda yasha turaruka masu kamshi,ta fito ta umurci salma da ta shiga tayi wanka ta dauro alwala saboda lokacin sallar magriba ta k'arato.Bayan salma ta fito ta shafa mai se sady ta dauko make-up kit dinta ta fara tsantsara ma salma kwalliya. Wanda ya dauke su tsawan awa daya da rabi.
MASHA ALLAH abinda ya fito daga bakina kenan lokacin danayi arba da fuskar salma.
A gaskiya me karatu zanso kaga salma a lokacin.Indai ba farin sani kayi mata ba zeyi wuya ka shedata. nima dan na lab'e a lungun gado ne shiyasa har na ganeta.😜 Azuciyata kuwa nace anya A.A zai gane salma kuwa shida ko gama saninta ma beyi ba.
muje zuwa
🌳🌳UMMU AFFAN🌳🌳
[1:35PM, 2/7/2018] ‪+234 808 677 7945‬: 🌳🌳🌳🌳🌳
*ZAB'IN MAHAIFINA*
🌳🌳🌳🌳🌳
Writen by *SADIYA ALHASSAN(ummu Affan)*
Yau dai nayi k'ok'ari nad'anyi muku da dan yawa kuyi hakuri da wannan. Nagode da addu'o'in ku gareni.
Dedicated to *PRINCESS ESHAT AYSM*
_AYSHA BICHIKI_
Page 16
Yau asabar 11/12/2017 aka daura auren UMMU SALMA AHMAD DA ABDUL-AZEEZ ME DALA. Akan sadaki 100k.Daurin auren daya tara dubban mutane da manyan masu kudi da mukamai na NIGERIA. ba abinda kakeji se busan algaita da karan ganguna ana
yima ango kirari.
Ango kam yayi kyau ya hade cikin wani yadi milk kyau me tsadar gaske,fuskar sa sai fidda annuri take yi baza ka fahimci halin da yake ciki ba dan fuskar sa ba yabo ba fallasa. A can na hango HASSAN ATK yana gaisawa da ango yasha babban riga da 'yar ciki kai kace shine ma angonðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
Acikin gida kuwa ana daurawa anty hadiza ta sake guda, salma tana zaune a bakin gado tayi tagumi,tayi kwalliyarta cikin swiss lace red colour da ratsin blue and white.tasha sarkan gold da awarwaro ba karya tayi kyau sosai. Abokan wasanta sa'anninta suna gefe se tsokanarta sukeyi, da yake salma ita ba ma'abociyar kawaye bane indai ka ganta da kawa to 'yar uwanta ne. Yanzu ma su suka zame mata kawaye kowa a cikin su tasha ado se zuba kamshi suke yi.
Aunty hadiza ne ta shigo tana fada musu akan sunce yanzu zasu zo su dauki amaryan su, saboda mahaifiyar A.A ta hada walima a gidanta.
salma tana jin haka ta fashe da kuka.
Rarrashinta aunty hadiza ta shigayi, inna ce ta shigo dakin ta zauna a gefen salma ta ruk'o hannunta ta fara mata nasiha.
Salma nasan ke yarinya ce me biyayya da hakuri "ina so ki rik'e wannan a zaman auren ki" ki kasance me tsabta da rik'o da addini karki yadda mijinki ya shinshino wari a jikinki, ki kasance kullum cikin k'amshi. karki zamo me sa'insa da miji karki raina abokiyar zamanki ki bata girmanta a matsayinta na wanda ta girme ki, karki shiga harkan ta koda ta nemiki da fada.
tsakaninki da kowa girmamawa, ki kasance me hak'uri a gidan mijinki, kiji kik'i ji, ki gani kik'i gani wannan ne zesa ki zauna lafiya a gidanki. ki zama me girmama 'yan uwan mijinki, karki yarda mijinki ya fahimci bakya son 'yan uwansa. ki kasance me gyara SHIMFIDAR MIJINKI (princess eyshat Aysm)
A karshe ina miki nasiha da ki zama mace me yima mijinta Addu'a da rike sirrin mijinta, ki yawaita addu'a da kaima ALLAh kukanki, ki rik'e azkar safe da yamma insha ALLAhu zai zamo kariya a gareki.
ALLAh yayi miki albarka, ALLAh yasa gidan zamanki ne ðŸ™ðŸ™ðŸ™ðŸ™ AMEEN aunty hadiza ta amsa.Inna tadan goge kwallan daya taru mata, tace hadiza rakata wajen malam kafin su k'araso. Aunty hadiza ta ruko hannun salma da tunda aka fara mata nasiha take kuka harda sheshsheka suka fita. Kofar dakin mallam Amadi sukaje sukayi sallama ya amsa musu ya basu umurnin su shiga.
Suka shiga suka nemi waje suka zauna. "Aunty hadiza tace yaya ga salma nan kayi mata nasiha sunce yanzu zasuzo daukan amaryan"Duban salma yayi wacce take kuka k'asa-k'asa yace "to salma menene abin kukan? keda za'a kaiki gidan da zaki huta" ba ruwanki da aikin wahala, to nidai abinda zance miki kawai shine kiyima mijinki biyayya, duk abinda yace miki karki yadda kiyi masa gardama. Karki sake ya kawo min k'aranki. in kuma kika bari ya kawo min k'aranki to wallahi ba abinda zai hana naje har gidan nayi miki shegen duka. Dan baza kiyi min bak'in cikin zuwa hajji wannan shekaran ba.
Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)Kallonsa kawai Aunty hadiza ta tsaya yi, tana jinjina son money irin na yayanta. an daura auren ma be dena abinda yakeyi ba maimakon yayi mata nasiha irin wanda iyaye suke yima 'ya'yansu amma ya tsaya yin maganar CIKAR BURIN SA (littafina na gaba insha Allahu)
Hadiza kamata kuje gashican naji ana neman amarya may be masu daukanta ne sukazo kar suyita jira. Maganar shice ta dawo da ita daga duniyar thinking data fada, kama salma salma tayi suka fice daga dakin ba tare da tace masa wani abu ba.
Dakin inna saude ta maida ita,ta dauko mata make-up kit tace ta sake gyara fuskarta. Bayan tadan gyara, Aunty hadiza tadan yi mata nata nasihan sannan tace karki yadda ki zama bora a gidan mijinki, kuma karki sake kishiya ta raina ki duk yanda za'ayi kiyi domin juyo da hankalin mijinki gareki kuma ki dage da addu'a. insha ALLAhu se kinfi k'arfinta. ba abinda ta isa tayi miki. kuma................ bata kai ga fadan abinda take soba sukaji sallamar masu daukan amaryan har sun k'araso.
Bayan sun shigo an gaggaisa Aunty hadiza ta rik'e hannun salma ta kaita wajen innarta sukayi sallama, sannan suka fito suka shishshiga motoci. salma se aikin kuka takeyiðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ tana bak'in cikin rabuwa da innarta😡😡😡.