← Book details Yaro Ma Namiji Ne Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 9 OF 13

Sashe 9

Yaro Ma Namiji Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

zuwa yayi ya d'agota sannan ya taimaka mata har cikin band'aki zai rufe kofar tarike hawaye nasa zuba tace " abinda kake nema ne kuma kasamu ay kuma kace zaka iya yi har sau shida ko toh ya isheka ko kana bukatar kari domin nasan jikina kake bukata ba sona kake ba ."

kofar yaja yarufe mata jikinsa yayi sanyi hankali yafito daga d'akin ya zauna yana tunanin maganar da ta fad'a masa.
Dafe kai yayi yace " Ya salam "

a band'aki dakyar tashi ga cikin bahun ruwan zafi tana kuka sau uku tana sauya ruwan zafin.

sannan tayi wanka tsarki sannan tafito gadonta koma ta kwanta baccin wahala yayi gaba da ita.

🌹🌹🌹

Kunsa kwana goma kenan da haka yafaru yana bata kulawa sosai amma har yanzu bata masa magana idan tayi baki xata sake dasu ayita hirar da ita amma da zaran suntafi zata koma ta kwanta a d'akinta yanzu tabar rufewa tunda babu amfani haka.
duk yanda yakai da d'auriya yakasa zuwa yayi d'akinta dai dai tafito wanka sau d'aya ta kalle shi ta kauda kanta fa barin kallonsa.

Dakyar yace " Rukayyah nazo kibani hakkina ne bana son naki dole ra'ayinki nazo nema "

murmushin rainin hankalin tayi tace " nafarko ma ay da karfi ka karba me na tunanin sai ka nemin ra'ayina hmm "

rokanta yayi tayi hakuri ta bashi hakkinsa amma taki da yaji haushi yace " dan kinsamu ina sonki kuma ina rokanki shine kike min abinda kika gadama toh don Allah idan abinki kanwa ne toh kiji kisha sha shasha kawai."

Juyawa yayi yafita motarsa yaja yafita zuwa wani chemitsy daman yasan yaron shagon kiransa yayi gefe sukayi magana yaba yaron kud'i sannan yaron ya koma yakawo masa magani ya motar ya dawo gida.

Dawowa kicin yashiga ya bale maganin yajefa mata a cikin ruwan kanufari

*wanda shima bakaramin gyara mace yake ba sosai yake aikin*

daman kafin takwanta take sha don haka yana jefawa yayi gaba abinsa d'aki ya koma ya kwanta rub dacikin.

Tana fitowa tashiga tajuye abinta tasa siga kad'an da d'a zafi tayi tasha harta shanye , d'akinta tashiga ta kunna Laptop dinta tana duba wasu abubuwa.

Bayan kaman mint goma tashiga wani yanayi me ban mamaki dakyar tafita zuwa d'akinsa tana d'anke mararta ko bugawa batayu ta hafka masa a razane ya d'ago ganin itace ya tsuke fuska yayi ya tashi ya zauna.

Yace " malama lafiya kika shigo min d'akina "
ga dariyar mugunta da ya kule masa ciki gadonta bishi ta had'a bakinsu waje guda sosai ta shiga bashi kulawa special zare bakinsa yayi yace " nayi kome "

duk tafita hankalinta d'aga kai tamasa wasa yashiga mata sosai wanda har tausayi tabashi ganin yanda jikinta ke rawa yace " Rukayyah nayi kome kin yarda "

"Eh " tace masa "

ay kuwa tasha gurza kaman kayan wankin.

Tundaga ranar Abul yasamun hanyar hutu ba fad'a ba zagi yasa mata ta biyo shi har d'aki😂

Bayan kwana biyu yace takoma aikinta taji dad'i sosai duk da wani lokaci tana k'in wasu abubuwa amma haka yake hakuri da ita.

🌹🌹🌹

Bayan wata uku da bikinsu toh masha Allah kome da sauki kenan tunda akwai y'ar fahimtar juna sai dai y'au takama lahadi tunda asuba taji itafa faten rama zata sha tagama kome na gidanta yana dawowa daga salla tace " Abul nifa fate rama zaisha fa yau "

"toh muje gidan Umma ko Inna zaki samu a can "

Maman waleed ce
[23/12, 23:31] Hassan Atk: ☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦

_🌹Love story🌹_

*Real me dambu ce🥗*

Hikima Asso Writer's
H.A.W

3⃣2⃣🌹3⃣3⃣

Har tajuya zata shiga d'akinta jawota yayi yana mata wani irin kallon me tafiya da tunanin mace hankalin yace " jiya da y'au laifin me nayi haka ne gashi ina son miki wani albishir amma sai gudu nakike "

zuba masa ido tayi kuma sai tace " wata d'aya da kwana ashirin kabani maganin tada feeling ko ba haka ? sqnnan da wannan kasamu daman yanda ranka yake son akaina hmmm Abul kenan kai a tunaninka basan kome ba shiyasa kayita zuba min a cikin duk wani abun shana ko "

mamki tabashi cikin ko in kula yace " eh nabaki wani abu ne dan na karbi hakkin toh shikenan daga y'au babu zuwa aikin tunda ni bana abin arziki sai natsiya kuma gidansu Inna da Umma duk nasuke zuwa indan kina son zuwa xaki iya biyo ni ciki "

bakin cikine yarufeta kaman zatayi kuka tace " har da aikana fa kace don Allah kayi hakuri muje duk yanda kake s kayi hawaye nazuba daga idanunta domin" tasan halinsa sarai sai ya hanaya zuwa.

Dariya yayi a ransa yace baki da wayo shiyasa nake saurin min dabara

tsuke fuska yayi yace " muje kuma y'au ke zaki min kome "

haka yana gaba tana baya harsuka isa cikin kayan jikinta ya zare ya kare mata kallon kafin yajata suka kwanta kirjinta yafara wasa dasu tun bata amsar sakon har tashiga karba yanda ya dace "

kince min Yaro d'an is.."

kasa hakuri tayi razura masa harshinta bakinsa tana masa wani salo kin kulata yayi dakanta tayi ke kome idan take rider dinsa rike kugunta yayi sosai yana wani irin nishi abinda ke bashi mamaki shine y'anda tasan kan kome haka suka gama sannan sukayi wanka tare har a lokacin fushi take da shi wanda takasa hakuri tace " bana sonka kuma bazan ta6a sonka Allah yaga zuciyata duk wani abunda nake duk kaike sani dole "

tana gama magana tafita daga d'akin yarasa me yasa take masa haka wayarsa ya d'auka yakira Abu zarri sun dade sun dade suna magana akanta Abu zarri yace " wasu lokutan tana sonka matsala shine a kwai wani shaid'ani me zuwa lokacin da take cikin fushi bai shi jikinta sai dai yashafe ta yawuce duk a cikin asirin da aka mata ne kayi hakuri kome yayi farko yana da karshe "

da haka sukayi sallama shiryawa yayi yabita d'akinta yaje yasamu ta zubawa wardrob idon ga kayanta haka kan gado daga ita sai towel da sallama yashiga ta amsa,

Yace " lafiya kika fito da kaya haka "
kallonsa tayi da rinanun idanunta

tace " duk kayan sunmu kad'an ne don Allah nayi kiba ne" juyawa tayi a gabansa.

Yanda tajuya sai da yasake haifar masa da wani sabon bukatarta girgiza kai yayi yace " a'a baki ba amma zankara "
zaro idanu tayi kaman zatayi kuka tace " wallahi bazan iya kome ba domin yunwar fate naje ji kuma banci kome "

yanda take maganar yabashi dariya yace " kisa bakar dogowar riga muje in mun dawo zaki bani na kara "

"toh " tace masa,

amma tana mamakin yanda yake abu saikace yasamu abinci.

Haka suka shirya suka fito.

🌹🌹🌹

Gidan Umma suka fara sauka Umma taji dadin ganinsu haka sai inata saka inta aje Rukky tun basu fad'a abinda ya kawosu ba Umma ta fahimci halin da Rukky take cikin farin cikine ya rufe sosai Abul ya kalle ta cike da sangarta yace " Umma ita kawai kika gani bayan tare muka zo "

dariya tayi cike da jin dadi tace " toh sarkin kishi me ya kawoku da safe haka "

yace " Rukayya ce take sun fate rama shine na kawo ta kokina dashi a mata "

shiru tayi tana kallonta tace " ayya nawa ta kare amma Inna tunanin Innarku bazata rasa ba kuje idan babu kazo kaje kasayo namata "

yace " toh "

tare suka tafi gidan Inna tayi murna ganinsu yanda suka had'a kansu suna zuwa basuyi dogon gaisuwa ba suka fad'a mata abinda ya kawo su.

Inna tace " toh ay ina dashi ka zauna na mata "

yace" a'a bari naje na dawo kafin nan an gama"

tace " toh ba damuwa gashi Babanku baya gari amma kije.ki gaida iyayenki "
.
ba musu tatashi tabi kowani shashe na gidan ta gaishesu kowa yaga yanda ta sauya yayi mamaki.

D'akin Inna kulu ta diri kallonta tayi sosai kafin tace " Rukayyah cikine dake haka "

dariya tayu tace " a'a babu kome "

Inna kulu tace " Wallahi kina da ciki d'anye makuwa "

dafe kirji tayi ta zaro idanun waje tace " Inna yanzayi dashi wallahi bana son cikin ."

Dariyar mugunta tayi tace " indai baisani ba kije kuzubar kawai."

tace " bai sani ba na gode Inna "

sanan tafita hankalinta a tashi gani take Inna basauri take ba tunanin karya da zata masa gobe take can kuwa dabara ta zo mata. Inna na ga
awa takira shi yazo sutafi domin idan tacigaba da zaman Inna zata.iya d'agota don sai gashi yazo suka tafi tun a hanya ta fad'a masa gobe tana da meeting zata toh kawai yace amma ba wai ya yarda bane.

🌹🌹🌹
Da safe tashirya tafita yaso kaita amma taki fir dole yabarta.

Wani asibitin kud'i taje da yake me asibitin inyamuri ne baruwansa kud'i kawai tabiya aka mata allura yace " nan da mint 40 zai fita maza takoma gida "

"toh" tace masa ,

nape tashiga ya kawo tabinshi tayi sannan tashiga gida a falo tasame shi ta tsorata amma ta boye tsora yace " ya har kindawo babu meeting din ne "

tace " ehh babu sai monday"

dakinta tashiga ta kwanta a hankalin marar take murd'awa jiniyana zuba kad'an kad'an ciwo na karuwa tuntana kan gado ta dawo kasa ta koma sama ga wani azaban ciwon baya da cinyonyinta suke tuntana juriwa har tafara kuka tana kiran Abul lokacin shima ganin ta6a ta shiru yasa yabiyo ta d'akin lokacin jini ke zuba kaman anbud'e famfa dagudu ya karasa yace " me yasa meki haka "

darkya ya d'agata yakai wajen motarsa
yasakata.............

Maman waleed ce

☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦

_🌹Love story🌹_

*Real me dambu ce*🥗

🙆🏿‍♂Wai dagaske baku san suna na ba🙄 toh gaskiya nima bazan fad'a ba🤷🏿‍♂ Toh tunda kuna son sani bari na fad'a muku Ramlayt Abdurrahaman Manga Omar Shine real name dina😘🤝🏼

3⃣6⃣🌹3⃣6⃣

Ganin yanda yake tasake ajiyar zuciya.
Cikin kulawa Inna tace " Yaseer bani ruwan sanyin "
Chapter 9 · 0% Book details