Sashe 12
Yaro Ma Namiji Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kasa magana Umma tayi tana kallonta cike da farin ciki ashe gara da ba'ayi wankin cikin ba tace " gobe zaki bar garin nan kije wajen mijinki kiran min yaseer kuje asibitin "
tana kiransa yace " Didi gani a falon nazo"
tace " yana falo "
suna fitowa Umma tace " maza tashi ka kaita asibiti kuma kaja motar a hankalin banda ove take kaji "
"toh " yace ,
dubu goma taba Rukky sannan suka fito Yaseer yace " Inna ta fad'a min kome amma ki daina yarda da mutane ba kowa zai baka shawara ka d'auka ba "
haka suka isa asibiti da taga Likita ta masa bayanin har 6arar da wanca da tayi.
amata test da scan likita yace " cikinki na nan kwananki ne ya koma baya yanxu dai wata biyar sati biyu ne wata hud'u da sati biyu."
magani yarubuta mata sannan yasallame ta tana fitiwa yaseer yace " akwai dagaske nakira shi na fad'a masa."
Murmushi tayi tace " a'a nafison na fad'a masa da bakina muje nabaka kud'in jirgi zani wajen shin kawai....!"
"Ohhhh ni Yaseer na shiga aljanna nakifita kimin gori mijinki ya min gori nima nakusan aure nahuta "
duk hankalin Umma yana wajensu d'uki ya hanata nutsuwa koda suka iso ganin fuskansu ya tabbatar mata cikine kaman ta goya Rukayyah sabida murna tace " kai ashe gwara dana hana wankin cikin yanzu wata nawa ne "
duk kunya yarufe ta Yaseer yace " Umma wata biyar ba sati biyu yawa kawo kud'in jirgin don nasan za'a sami masu tashin gobe da safe"
Umma tace " ina zata kuma "
shiru duk sukayi suna tsoran karta hana tafiyar.
dariya tayi tace " wajen shin zaki toh ba damuwa amma kina shiga watar haihuwar ki dawo gida ki haihu anan kinji... "
gyad'a kaitayi alamun toh ,
kud'in ta kawo masa yafita da yake akwai wanda yasan a harkan tafiyar shi yamasa hanyar.
🌹🌹🌹
Da dare da Abul yakira yasha mamaki yanda tasake tayi ta zuba masa surutu duk da yasan tana magana amma na y'au dabam ne shiru yayi yanw sauraronta cikin sigar shagwa6a tace " Daddy Baby sai magana nake tayi kayi shiru ko baka hakura bane har yanzu kayi hakuri kaji "
murmushi yayi sabida yanda take maganar ba karqmin jefa masa kewarta yake ba kafin yace " humm Didi kenan ay yawuce "
yanda yayi maganar ya bata haushi kaman yana ganinta tace " ni ba Didi bace bana son sunan " har da tura masa baki "
dariya tabashi sosai yace " toh naji kina kira nan da Daddy Baby a ina na samin bby din ’’
dariyata masa sannan ta wani juya idanunta sannan tayi farii dasu tace " Allah sake bamu wani "
"toh amma sai dai idan nasake aure kenan tunda ke baki son "yace mata,
shiru tayi bata sake magana ba " yakika yi shiru "
"....hmm " kawai tace takashe wayar baki d'aya,
🌹🌹🌹
Washe gari sai sha biyu Yaseer da Umma suka rakota airport suna tsaye har jirgin ya tashi.
Sannan suka dawo gida da kewarta musanman Umma Inna kan ko a jikinta.
*Kuyi hakuri rashin wuta da rashin chaji ya hana ni shigowa🤭*
Mmn waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
4⃣4⃣
Kiransa Umma tayi bayan sun gaisa tace " Rukayya tana hanya fa kuma wallahi kabita a hankali bana son garaje kaji ko "
shiru yayi kafin yace " toh Umma idan ta iso zankira ki "
sallama suka yakashi wayar murmushi ya sake sannan ya shafa sajensa yace " Preety zaki ga So zalla iya ganin Idonki "
****
Allah sarki Inna kulu sai datakwashe wata kusan uku ta dawo dai dai tana farkawa ta fara cewa a nema mata yafinya Rukayyah duk zamanta nan na rashin aure ita tama bataso Abul aureta ba duk yanda tayi ta hana aure haka bai samu ba ita tasa ta zubar da cikin jikinta don Allah ta yafe mata ta cutar da ita tuntana yarinyar take zalumtarta har yanzun.
Kuka ta fashe da shi,
Baba Tijjani yace " toh wallahi ba'a gidana ba kuma Allah ya isa tsakanina dake kije can kisamu me irin halin "
haka tayi ta kuka amma ko ya kulata fita yayi daga asibitin cike da bakin cikin,
****
jirginsu sai tara na dare yasauka a Accara kowa nazuba idanun ganin nasa d'an uwan shi kuwa ita ya zuba idon domin ko a cikin dubu take yana iya gano ta.
a hankalin tqke takowa duk wani takonta jinsa yake a cikin zuciyarsa ganinta yayi tayi wani kiba gashi duk wani takonta sai jikinta ya girgiza haka kawai yaji wani kishinta yarufe shi.
Wanda har yakasa boye haka
tana zuwa kusa dashi yace " ke baki iya tafiya a hankali bane kowa sai kallonki yake "
shiru tayi ta tura masa baki.
shiga motar tayi ya d'auki akwatinta yasa a bayan motar sannan ya shiga yajasu zuwa gidan da yake haya.
sai kallon gari take tana kallon gari shikuma yana kare mata kallo sau biyu tana kama shi yana kallonta.
Harsuka iso gidan me d'akuna uku da falo d'aya sai kicin gidan yayi kyau sosai
d'akin kusa da shi ya nuna mata sannan ya kai mata akwatinta ciki.
sake tura masa baki tayi tana kunkuni tace " nifa yunwa nake ji "
tana maganar kasa kasane ashe yaji abincin da ya dafa na dare shi ya d'auko ya bata tass tacinye sannan tayi wanka da salolin da ake binta.
tana idarwa jikinta ya kama rawa da sauri tafito daga ita sai towel domin ana zafi sosai a ghana cire kayan datayi salla dashi tayi tana watsa ruwa shine tafito neman abinci yana wayq da Umma yana fad'a mata ta iso kawai ganinta yayi daga ita sai towel iya cinya kau da kai yayi daga kallonta yace " Umma gata nan "
yabata wayar amsa tayi tace " lafiya lau Umma ..."
daga can Umma tace " yakina cin abinci kuwa sosai "
murmushi tayi tace " yanzu ma yunwa ce ta koro ni daga d'akin "
jin tace yunwa take ji yasa shi zarro ido waje yanzun taci abinci amma wai tana jin yunwa ,
haka suka gama wayar Umma ta mika masa bayqn takashi wayar tace " nifa yunwa nake ji "
zuba mata ido yayi kaman me tunani yace" wai shin me ke damunki kike cin abinci haka "
shiru tayi tana kallo t.v falon katse shirun tayi tace " Daddy Baby ina jin yunwa fa"
tashi yayi tashiga kicin bin shi tayi kaman wata jelarsa wayarsa ce tayi ruri d'auka yayi yace " hlo my Aleesha ya kike "
d'auke wuta tayi bata san lokacin da ta juya zuwa d'akinta ba ranta ya6aci sosai shiru tayi karshe ko yunwar ma bata ji,
shima ganin yanda lokaci d'aya ta sauya daga jin yakira sunan Aleesha sai taba shi tausayi daman Indomin zai dafa
mata da sauri ya gama ya kai mata yana shiga d'akin yasamu ta kwanta tarufe idanunta.
a bakin gadon ya zauna yakira sunanta bata bud'e idonta ba yasake kiranta yace " kiyi hakuri gashi na gama tashi kici "
d'agota yayi tasa hannunta
tature shi tace " ban zo dan nakara maka damuwa ba naxo ne don mu zauna lafiya amma kayi hakuri indai akan cikin ne kake fushi kayi hakuri yana nan bai zuba ba sau kasawa ranka salama"
kallonta ya tsaya yi ya kasa magana can yace " Rukayya ban gane me kika ce ba kina nufin cikin yana nan "
d'aga masa kai tayi tana share hawayen dake zuba daga idanunta
sai yanzu ya gane me Umma take nufin bita a hankalin bai iya boye murnasa ba yace " Preety kin yarda na maza Uban Yaranki kin yarda muzauna har abada "
kasa amsawa tayi sai dai murmushin da take shi yabashi amsa d'auko abincin yayi yashiga bata da kanshi tana ci har takoshi fita yayi daga d'akin.
d'akinsa yashiga yaje ya fesa wanka yashirya
sannan ya dawo d'akinta dai dai tafito wanka kenan yace " shine kika wahalar da kanki toh daga Yau baki bayin kome kwanta ki huta" rigar bacci mara nauyi ya d'auko yasa mata sannan yajata zuwa gadon suka kwanta rungume ta yayi yana shafa bayanta.
Kasa yin hakuri yayi cire rigar baccin dukiar shanunta suka baiya yana gashi sun kara girma ganin sunda yayi shine yarikita shi zuba mata Sakon soyayya yake har saida yaga daga shi har ita sun sami nutsuwa kafin ya kyale ba haka taso ba taso yayi kome amma yaki alkawari yayi bazai sake takura ta ba har sai itace take bukatar haka
Lolz🤭🤫
Mmn waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
*Masu bina prvt suna tambaya ta kishayata Jahadina gaskiya ban fara ba sai nan da In Allah yarda sati me zuwa zan fara in koma ban kai satin Ba toh kuyafen min*👏🏻👏🏻👏🏻
4⃣5⃣
Cikin dare wajen karfe biyu tatashi a gigice sabida mugun yunwar da ya tasheta yana farkawa yace "Preety yunwane "
kaman zata saka kuka tace " wallahi bby dinka ya fara sani a gaba tashi muje kabani abinda zanci "
fita sukayi kicin shi da ita kwai uku ya soya mata da tea mekauri sosai yanda zata koshi sannan yarufe din tana rike da filit din kwai tun a kicin ta fara ci har suka isa d'aki dakan shi yabata ci har da tea din sannan wa d'auko wani roba da brushi ta wanke bakinta ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita wanka yashiga yayi da alwala.
salla nafilla yayi ya dade yana addu'ar Allah ya basu zaman lafiya da ita yana idarwa yakoma ya kwanta kusa da ita jawota yayi jikinsa ya rungumeta ajiyar zuciya tasake shima haka.
****
tana kiransa yace " Didi gani a falon nazo"
tace " yana falo "
suna fitowa Umma tace " maza tashi ka kaita asibiti kuma kaja motar a hankalin banda ove take kaji "
"toh " yace ,
dubu goma taba Rukky sannan suka fito Yaseer yace " Inna ta fad'a min kome amma ki daina yarda da mutane ba kowa zai baka shawara ka d'auka ba "
haka suka isa asibiti da taga Likita ta masa bayanin har 6arar da wanca da tayi.
amata test da scan likita yace " cikinki na nan kwananki ne ya koma baya yanxu dai wata biyar sati biyu ne wata hud'u da sati biyu."
magani yarubuta mata sannan yasallame ta tana fitiwa yaseer yace " akwai dagaske nakira shi na fad'a masa."
Murmushi tayi tace " a'a nafison na fad'a masa da bakina muje nabaka kud'in jirgi zani wajen shin kawai....!"
"Ohhhh ni Yaseer na shiga aljanna nakifita kimin gori mijinki ya min gori nima nakusan aure nahuta "
duk hankalin Umma yana wajensu d'uki ya hanata nutsuwa koda suka iso ganin fuskansu ya tabbatar mata cikine kaman ta goya Rukayyah sabida murna tace " kai ashe gwara dana hana wankin cikin yanzu wata nawa ne "
duk kunya yarufe ta Yaseer yace " Umma wata biyar ba sati biyu yawa kawo kud'in jirgin don nasan za'a sami masu tashin gobe da safe"
Umma tace " ina zata kuma "
shiru duk sukayi suna tsoran karta hana tafiyar.
dariya tayi tace " wajen shin zaki toh ba damuwa amma kina shiga watar haihuwar ki dawo gida ki haihu anan kinji... "
gyad'a kaitayi alamun toh ,
kud'in ta kawo masa yafita da yake akwai wanda yasan a harkan tafiyar shi yamasa hanyar.
🌹🌹🌹
Da dare da Abul yakira yasha mamaki yanda tasake tayi ta zuba masa surutu duk da yasan tana magana amma na y'au dabam ne shiru yayi yanw sauraronta cikin sigar shagwa6a tace " Daddy Baby sai magana nake tayi kayi shiru ko baka hakura bane har yanzu kayi hakuri kaji "
murmushi yayi sabida yanda take maganar ba karqmin jefa masa kewarta yake ba kafin yace " humm Didi kenan ay yawuce "
yanda yayi maganar ya bata haushi kaman yana ganinta tace " ni ba Didi bace bana son sunan " har da tura masa baki "
dariya tabashi sosai yace " toh naji kina kira nan da Daddy Baby a ina na samin bby din ’’
dariyata masa sannan ta wani juya idanunta sannan tayi farii dasu tace " Allah sake bamu wani "
"toh amma sai dai idan nasake aure kenan tunda ke baki son "yace mata,
shiru tayi bata sake magana ba " yakika yi shiru "
"....hmm " kawai tace takashe wayar baki d'aya,
🌹🌹🌹
Washe gari sai sha biyu Yaseer da Umma suka rakota airport suna tsaye har jirgin ya tashi.
Sannan suka dawo gida da kewarta musanman Umma Inna kan ko a jikinta.
*Kuyi hakuri rashin wuta da rashin chaji ya hana ni shigowa🤭*
Mmn waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
4⃣4⃣
Kiransa Umma tayi bayan sun gaisa tace " Rukayya tana hanya fa kuma wallahi kabita a hankali bana son garaje kaji ko "
shiru yayi kafin yace " toh Umma idan ta iso zankira ki "
sallama suka yakashi wayar murmushi ya sake sannan ya shafa sajensa yace " Preety zaki ga So zalla iya ganin Idonki "
****
Allah sarki Inna kulu sai datakwashe wata kusan uku ta dawo dai dai tana farkawa ta fara cewa a nema mata yafinya Rukayyah duk zamanta nan na rashin aure ita tama bataso Abul aureta ba duk yanda tayi ta hana aure haka bai samu ba ita tasa ta zubar da cikin jikinta don Allah ta yafe mata ta cutar da ita tuntana yarinyar take zalumtarta har yanzun.
Kuka ta fashe da shi,
Baba Tijjani yace " toh wallahi ba'a gidana ba kuma Allah ya isa tsakanina dake kije can kisamu me irin halin "
haka tayi ta kuka amma ko ya kulata fita yayi daga asibitin cike da bakin cikin,
****
jirginsu sai tara na dare yasauka a Accara kowa nazuba idanun ganin nasa d'an uwan shi kuwa ita ya zuba idon domin ko a cikin dubu take yana iya gano ta.
a hankalin tqke takowa duk wani takonta jinsa yake a cikin zuciyarsa ganinta yayi tayi wani kiba gashi duk wani takonta sai jikinta ya girgiza haka kawai yaji wani kishinta yarufe shi.
Wanda har yakasa boye haka
tana zuwa kusa dashi yace " ke baki iya tafiya a hankali bane kowa sai kallonki yake "
shiru tayi ta tura masa baki.
shiga motar tayi ya d'auki akwatinta yasa a bayan motar sannan ya shiga yajasu zuwa gidan da yake haya.
sai kallon gari take tana kallon gari shikuma yana kare mata kallo sau biyu tana kama shi yana kallonta.
Harsuka iso gidan me d'akuna uku da falo d'aya sai kicin gidan yayi kyau sosai
d'akin kusa da shi ya nuna mata sannan ya kai mata akwatinta ciki.
sake tura masa baki tayi tana kunkuni tace " nifa yunwa nake ji "
tana maganar kasa kasane ashe yaji abincin da ya dafa na dare shi ya d'auko ya bata tass tacinye sannan tayi wanka da salolin da ake binta.
tana idarwa jikinta ya kama rawa da sauri tafito daga ita sai towel domin ana zafi sosai a ghana cire kayan datayi salla dashi tayi tana watsa ruwa shine tafito neman abinci yana wayq da Umma yana fad'a mata ta iso kawai ganinta yayi daga ita sai towel iya cinya kau da kai yayi daga kallonta yace " Umma gata nan "
yabata wayar amsa tayi tace " lafiya lau Umma ..."
daga can Umma tace " yakina cin abinci kuwa sosai "
murmushi tayi tace " yanzu ma yunwa ce ta koro ni daga d'akin "
jin tace yunwa take ji yasa shi zarro ido waje yanzun taci abinci amma wai tana jin yunwa ,
haka suka gama wayar Umma ta mika masa bayqn takashi wayar tace " nifa yunwa nake ji "
zuba mata ido yayi kaman me tunani yace" wai shin me ke damunki kike cin abinci haka "
shiru tayi tana kallo t.v falon katse shirun tayi tace " Daddy Baby ina jin yunwa fa"
tashi yayi tashiga kicin bin shi tayi kaman wata jelarsa wayarsa ce tayi ruri d'auka yayi yace " hlo my Aleesha ya kike "
d'auke wuta tayi bata san lokacin da ta juya zuwa d'akinta ba ranta ya6aci sosai shiru tayi karshe ko yunwar ma bata ji,
shima ganin yanda lokaci d'aya ta sauya daga jin yakira sunan Aleesha sai taba shi tausayi daman Indomin zai dafa
mata da sauri ya gama ya kai mata yana shiga d'akin yasamu ta kwanta tarufe idanunta.
a bakin gadon ya zauna yakira sunanta bata bud'e idonta ba yasake kiranta yace " kiyi hakuri gashi na gama tashi kici "
d'agota yayi tasa hannunta
tature shi tace " ban zo dan nakara maka damuwa ba naxo ne don mu zauna lafiya amma kayi hakuri indai akan cikin ne kake fushi kayi hakuri yana nan bai zuba ba sau kasawa ranka salama"
kallonta ya tsaya yi ya kasa magana can yace " Rukayya ban gane me kika ce ba kina nufin cikin yana nan "
d'aga masa kai tayi tana share hawayen dake zuba daga idanunta
sai yanzu ya gane me Umma take nufin bita a hankalin bai iya boye murnasa ba yace " Preety kin yarda na maza Uban Yaranki kin yarda muzauna har abada "
kasa amsawa tayi sai dai murmushin da take shi yabashi amsa d'auko abincin yayi yashiga bata da kanshi tana ci har takoshi fita yayi daga d'akin.
d'akinsa yashiga yaje ya fesa wanka yashirya
sannan ya dawo d'akinta dai dai tafito wanka kenan yace " shine kika wahalar da kanki toh daga Yau baki bayin kome kwanta ki huta" rigar bacci mara nauyi ya d'auko yasa mata sannan yajata zuwa gadon suka kwanta rungume ta yayi yana shafa bayanta.
Kasa yin hakuri yayi cire rigar baccin dukiar shanunta suka baiya yana gashi sun kara girma ganin sunda yayi shine yarikita shi zuba mata Sakon soyayya yake har saida yaga daga shi har ita sun sami nutsuwa kafin ya kyale ba haka taso ba taso yayi kome amma yaki alkawari yayi bazai sake takura ta ba har sai itace take bukatar haka
Lolz🤭🤫
Mmn waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
*Masu bina prvt suna tambaya ta kishayata Jahadina gaskiya ban fara ba sai nan da In Allah yarda sati me zuwa zan fara in koma ban kai satin Ba toh kuyafen min*👏🏻👏🏻👏🏻
4⃣5⃣
Cikin dare wajen karfe biyu tatashi a gigice sabida mugun yunwar da ya tasheta yana farkawa yace "Preety yunwane "
kaman zata saka kuka tace " wallahi bby dinka ya fara sani a gaba tashi muje kabani abinda zanci "
fita sukayi kicin shi da ita kwai uku ya soya mata da tea mekauri sosai yanda zata koshi sannan yarufe din tana rike da filit din kwai tun a kicin ta fara ci har suka isa d'aki dakan shi yabata ci har da tea din sannan wa d'auko wani roba da brushi ta wanke bakinta ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita wanka yashiga yayi da alwala.
salla nafilla yayi ya dade yana addu'ar Allah ya basu zaman lafiya da ita yana idarwa yakoma ya kwanta kusa da ita jawota yayi jikinsa ya rungumeta ajiyar zuciya tasake shima haka.
****