Sashe 11
Yaro Ma Namiji Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga
taku har kullum
Taskar
Real me dambu ce🥗
4⃣0⃣🌹4⃣1⃣
Yana cikin jirgi amma zuciyarsa tana jiwo masa kukanta lumshe idanunsa yayi ya dafa zuciyarsa cike da so da kauna had'i da muradin juna yace " ya isa haka indai zuciyata ta tare dake is ohk bana son kukanki nan...." kaman wanda yake gabanta had'iyi kukanta tayi tana gyad'a masa kai.
Murmushi yayi me sauti wanda yaja hankalin yarinyar da take kusa da shi ta kalle shi zuba masa ido tayi tana kallon karshin had'uwa shikuwa yana dafe da zuciyarsa sai ninkayan son matarsa da begenta yake😜
baisan da wata kusada shi ba ita kuma yatafi da imanita.
gyara muryarta tayi.
Kallon yayi ya kau dakai tace " sannu sunana Aleesha Badamasi naga sai murmushi kake lafiya kuwa ? "
bai kalleta ba yace " matata nake tunawa "
cike da mamaki tace " kana da mata kake nufi ehhe……"
Tunda yakau da kai baisake kulata ba domin idan ba Didinsa ba to duk matan kallon y'an uwansa maza yake musu.
Data ga yak'i kulata sai tayi shiru amma gaskiya ya burgeta sosai ba karya fa.
Haka suka isa cikin babbar birninsu ghana wato Accara.
Taso ta tambaye shi sunansa amma ganin yakasa yatsare sai taja bakinta tayi shiru har suka rabu amma tasa a ranta duk inda yake sai ta nemo shi domin yayi mata ba mata yake dashi ba koma me ba ruwanta shitake so.
Yana isa masauki yakira Umma suka gaisa tace ga Rukky yace tabari zai kirata dakansa.
Haka yakira Abbansa yace ya isa lafiya
sannan yakira Yaseer fad'a masa ya isa lafiya
daga nan yakira yayi shiru itama shiru tayi can ta katse shiru da cewa " ka isa lafiya ya hanya "
wani ajiyar zuciya yayi tare da lumshi idanunsa yace " lafiya lou Didi i hlp kema lafiya kike "
jikinta sanyin yayi domin tunkafin aurensu yabar kiranta da Didi sai yanzu da tayi laifi shine ake zaneta da haka.
tace " lafiya lau "
takashi wayar tayi jefa da shi.
shima bayi mamakin haka ba yasan taji haushin kiranta da Didin ne shiyasa ta kashe wayar shafa sumar kansa yayi kawai yana murmushi.
🌹🌹🌹
Rukky da tasa me labarin halin da Inna kulu tashiga cewa tayi Allah ne yasaka mata domin har wannan lokacin bata san wake kantaba sakamakon bugawar datayi a kanta kafarta d'aya an yanke shi sabida ya lalace.
_duk wanda yace ruwan wani bazai tafasa ba toh nashi wutar ce bazata kama ba Allah yakyauta_
hankali rayuwa take juyawa kullum Abul za kira Umma da ita kanta amma ba wani hirar a waya sai dai su kansance da juna a zuciyarsu amma a waya kaman wasu surika juna.
Kimanin wata kusan uku kenan har yanzu Inna fushi take da ita takira Hameeda ta tayata ba Inna hakuri tace ba ruwanta.
Ga wani motsi da take ji a cikinta ga shegen cin abinci akai akai abin har cikin dare take farkawa idan taji yinwa jikinta har 6ari yake sabida yinwa gashi ta rasa wanda ta fad'awa kuma tana jin kunyar Umma bata sakewa tayi hirar da ita kaman da.
don haka y'au gidansu ta tambaye Umma zata shiga Umma tace taje sai ta dawo.
tunda tafito y'an unguwarsu suke binta da kallon amma ko a jikin ta har tashiga gida ba kowa a tsakar gidan kaman da.
kai tsaye wajensu tashiga da sallamar ta ciki ciki Inna ta amsa tace " da izinin wakika fito ba nace kar nasake ganin kafarki a cikin gidana ba "
muryarta na rawa tace " kiyi hakuri na fad'awa Umma kafin na fito Inna wallahi bani da lafiya ne cikina na motsi gashi ina cin abincin kusan sau takwasa a rana fa"
kare mata kallo Inna tayi tace " lokacin da kika zubar da cikin watansa nawa"
shiru tayi kafin tace " wata biyu ne "
"hmm kenan cikin bai zuba ba kenan bari Yaseer yashigo sai kutafi asibiti amma kom fad'awa Ummanku "
"a'a " tace ,
Maman waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NA MIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce*🥗
Hikima Asso Writer's
_Yayi da nakansance da *Kishiyata Jahadina* Haka *Abu Zarri* za shigo rayuwata ba zato ba tsamani karshin *Sharrin cikin gida* yazo kafin nan sai na fuskanci *Kalubalen Rayuwa* domin dole na had'u da *Alexander* a lokacin zan tantace *So ko Sha'awa*_
Daga
taku har kullum
Taskar
Real me dambu ce🥗
4⃣0⃣🌹4⃣1⃣
Yana cikin jirgi amma zuciyarsa tana jiwo masa kukanta lumshe idanunsa yayi ya dafa zuciyarsa cike da so da kauna had'i da muradin juna yace " ya isa haka indai zuciyata ta tare dake is ohk bana son kukanki nan...." kaman wanda yake gabanta had'iyi kukanta tayi tana gyad'a masa kai.
Murmushi yayi me sauti wanda yaja hankalin yarinyar da take kusa da shi ta kalle shi zuba masa ido tayi tana kallon karshin had'uwa shikuwa yana dafe da zuciyarsa sai ninkayan son matarsa da begenta yake😜
baisan da wata kusada shi ba ita kuma yatafi da imanita.
gyara muryarta tayi.
Kallon yayi ya kau dakai tace " sannu sunana Aleesha Badamasi naga sai murmushi kake lafiya kuwa ? "
bai kalleta ba yace " matata nake tunawa "
cike da mamaki tace " kana da mata kake nufi ehhe……"
Tunda yakau da kai baisake kulata ba domin idan ba Didinsa ba to duk matan kallon y'an uwansa maza yake musu.
Data ga yak'i kulata sai tayi shiru amma gaskiya ya burgeta sosai ba karya fa.
Haka suka isa cikin babbar birninsu ghana wato Accara.
Taso ta tambaye shi sunansa amma ganin yakasa yatsare sai taja bakinta tayi shiru har suka rabu amma tasa a ranta duk inda yake sai ta nemo shi domin yayi mata ba mata yake dashi ba koma me ba ruwanta shitake so.
Yana isa masauki yakira Umma suka gaisa tace ga Rukky yace tabari zai kirata dakansa.
Haka yakira Abbansa yace ya isa lafiya
sannan yakira Yaseer fad'a masa ya isa lafiya
daga nan yakira yayi shiru itama shiru tayi can ta katse shiru da cewa " ka isa lafiya ya hanya "
wani ajiyar zuciya yayi tare da lumshi idanunsa yace " lafiya lou Didi i hlp kema lafiya kike "
jikinta sanyin yayi domin tunkafin aurensu yabar kiranta da Didi sai yanzu da tayi laifi shine ake zaneta da haka.
tace " lafiya lau "
takashi wayar tayi jefa da shi.
shima bayi mamakin haka ba yasan taji haushin kiranta da Didin ne shiyasa ta kashe wayar shafa sumar kansa yayi kawai yana murmushi.
🌹🌹🌹
Rukky da tasa me labarin halin da Inna kulu tashiga cewa tayi Allah ne yasaka mata domin har wannan lokacin bata san wake kantaba sakamakon bugawar datayi a kanta kafarta d'aya an yanke shi sabida ya lalace.
_duk wanda yace ruwan wani bazai tafasa ba toh nashi wutar ce bazata kama ba Allah yakyauta_
hankali rayuwa take juyawa kullum Abul za kira Umma da ita kanta amma ba wani hirar a waya sai dai su kansance da juna a zuciyarsu amma a waya kaman wasu surika juna.
Kimanin wata kusan uku kenan har yanzu Inna fushi take da ita takira Hameeda ta tayata ba Inna hakuri tace ba ruwanta.
Ga wani motsi da take ji a cikinta ga shegen cin abinci akai akai abin har cikin dare take farkawa idan taji yinwa jikinta har 6ari yake sabida yinwa gashi ta rasa wanda ta fad'awa kuma tana jin kunyar Umma bata sakewa tayi hirar da ita kaman da.
don haka y'au gidansu ta tambaye Umma zata shiga Umma tace taje sai ta dawo.
tunda tafito y'an unguwarsu suke binta da kallon amma ko a jikin ta har tashiga gida ba kowa a tsakar gidan kaman da.
kai tsaye wajensu tashiga da sallamar ta ciki ciki Inna ta amsa tace " da izinin wakika fito ba nace kar nasake ganin kafarki a cikin gidana ba "
muryarta na rawa tace " kiyi hakuri na fad'awa Umma kafin na fito Inna wallahi bani da lafiya ne cikina na motsi gashi ina cin abincin kusan sau takwasa a rana fa"
kare mata kallo Inna tayi tace " lokacin da kika zubar da cikin watansa nawa"
shiru tayi kafin tace " wata biyu ne "
"hmm kenan cikin bai zuba ba kenan bari Yaseer yashigo sai kutafi asibiti amma kom fad'awa Ummanku "
"a'a " tace ,
Maman waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
_Masoya Nagode da Addu'arku Allah ya sadamu da alkhairi_❤
4⃣2⃣🌹4⃣3⃣
Shiru tayi takasa magana lallai ta yarda da maganr Inna ita shasha sha ce tana da ciki amma basan da ciki jikinta ba.
Allah sarki Abul toh ta fad'a masa ne
kallonta Inna take a sace ta kara kiba sosai Inna tace " zaman me kike a nan kitafi Yaseer zai zo kuje "
wasa da zoben hannunta take can ta d'ago tace " Inna kiyi hakuri wallahi Inna kulu ce taita zuga ni akan ko.... ".
duk ta kwashe labarin abinda ya faru ta fad'a mata.
Mamaki da al'ajabi yabata kaman tarufe Rukky da duka tace " tuntuni bata soki ba sai yanzu humm sai yanzu nasan sokowa na haifa salin halin kishirya kibi mijinki domin ya fad'a min yabar miki passport dinki kitashi kita kije kishirya zankira Yaseer kutafi asibiti "
tashi tayi tafi jikinta a sanyanye ta dawo gida tana zuwa tasamu Umma bata falo d'aki tabita tasame ta duba wasu abubuwa
da sallama tashiga Umma ta amsa tace " Umma aiki kikeyi shine baki fad'a min na zauna nayi ba ba damuwa gani nan nazo "
dariya Umma tayi tace " a'a na gama ay har kindawo ko koranki tayi domin na lura Innar yara tana son muyi fad'a ne tunda kika dawo bata ta6a zuwa ba zani nasame ta ay "
gaban Rukky sai da ya fad'i tace " a'a nina dawo da kai na kuma ma yinwa ce tasani na dawo......"
"Hmmmm yunwar nan na lafiya kuwa Rukayya ba kijin wani alama na akwai ciki a jikinki kaman motsi da sauransu" tace mata,
shiru tayi kanta a sunkuye duk kunyar Umma ta kamata tace " ina jin motsi a duk lokacin da naji yunwa yafi motsi "
taku har kullum
Taskar
Real me dambu ce🥗
4⃣0⃣🌹4⃣1⃣
Yana cikin jirgi amma zuciyarsa tana jiwo masa kukanta lumshe idanunsa yayi ya dafa zuciyarsa cike da so da kauna had'i da muradin juna yace " ya isa haka indai zuciyata ta tare dake is ohk bana son kukanki nan...." kaman wanda yake gabanta had'iyi kukanta tayi tana gyad'a masa kai.
Murmushi yayi me sauti wanda yaja hankalin yarinyar da take kusa da shi ta kalle shi zuba masa ido tayi tana kallon karshin had'uwa shikuwa yana dafe da zuciyarsa sai ninkayan son matarsa da begenta yake😜
baisan da wata kusada shi ba ita kuma yatafi da imanita.
gyara muryarta tayi.
Kallon yayi ya kau dakai tace " sannu sunana Aleesha Badamasi naga sai murmushi kake lafiya kuwa ? "
bai kalleta ba yace " matata nake tunawa "
cike da mamaki tace " kana da mata kake nufi ehhe……"
Tunda yakau da kai baisake kulata ba domin idan ba Didinsa ba to duk matan kallon y'an uwansa maza yake musu.
Data ga yak'i kulata sai tayi shiru amma gaskiya ya burgeta sosai ba karya fa.
Haka suka isa cikin babbar birninsu ghana wato Accara.
Taso ta tambaye shi sunansa amma ganin yakasa yatsare sai taja bakinta tayi shiru har suka rabu amma tasa a ranta duk inda yake sai ta nemo shi domin yayi mata ba mata yake dashi ba koma me ba ruwanta shitake so.
Yana isa masauki yakira Umma suka gaisa tace ga Rukky yace tabari zai kirata dakansa.
Haka yakira Abbansa yace ya isa lafiya
sannan yakira Yaseer fad'a masa ya isa lafiya
daga nan yakira yayi shiru itama shiru tayi can ta katse shiru da cewa " ka isa lafiya ya hanya "
wani ajiyar zuciya yayi tare da lumshi idanunsa yace " lafiya lou Didi i hlp kema lafiya kike "
jikinta sanyin yayi domin tunkafin aurensu yabar kiranta da Didi sai yanzu da tayi laifi shine ake zaneta da haka.
tace " lafiya lau "
takashi wayar tayi jefa da shi.
shima bayi mamakin haka ba yasan taji haushin kiranta da Didin ne shiyasa ta kashe wayar shafa sumar kansa yayi kawai yana murmushi.
🌹🌹🌹
Rukky da tasa me labarin halin da Inna kulu tashiga cewa tayi Allah ne yasaka mata domin har wannan lokacin bata san wake kantaba sakamakon bugawar datayi a kanta kafarta d'aya an yanke shi sabida ya lalace.
_duk wanda yace ruwan wani bazai tafasa ba toh nashi wutar ce bazata kama ba Allah yakyauta_
hankali rayuwa take juyawa kullum Abul za kira Umma da ita kanta amma ba wani hirar a waya sai dai su kansance da juna a zuciyarsu amma a waya kaman wasu surika juna.
Kimanin wata kusan uku kenan har yanzu Inna fushi take da ita takira Hameeda ta tayata ba Inna hakuri tace ba ruwanta.
Ga wani motsi da take ji a cikinta ga shegen cin abinci akai akai abin har cikin dare take farkawa idan taji yinwa jikinta har 6ari yake sabida yinwa gashi ta rasa wanda ta fad'awa kuma tana jin kunyar Umma bata sakewa tayi hirar da ita kaman da.
don haka y'au gidansu ta tambaye Umma zata shiga Umma tace taje sai ta dawo.
tunda tafito y'an unguwarsu suke binta da kallon amma ko a jikin ta har tashiga gida ba kowa a tsakar gidan kaman da.
kai tsaye wajensu tashiga da sallamar ta ciki ciki Inna ta amsa tace " da izinin wakika fito ba nace kar nasake ganin kafarki a cikin gidana ba "
muryarta na rawa tace " kiyi hakuri na fad'awa Umma kafin na fito Inna wallahi bani da lafiya ne cikina na motsi gashi ina cin abincin kusan sau takwasa a rana fa"
kare mata kallo Inna tayi tace " lokacin da kika zubar da cikin watansa nawa"
shiru tayi kafin tace " wata biyu ne "
"hmm kenan cikin bai zuba ba kenan bari Yaseer yashigo sai kutafi asibiti amma kom fad'awa Ummanku "
"a'a " tace ,
Maman waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NA MIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce*🥗
Hikima Asso Writer's
_Yayi da nakansance da *Kishiyata Jahadina* Haka *Abu Zarri* za shigo rayuwata ba zato ba tsamani karshin *Sharrin cikin gida* yazo kafin nan sai na fuskanci *Kalubalen Rayuwa* domin dole na had'u da *Alexander* a lokacin zan tantace *So ko Sha'awa*_
Daga
taku har kullum
Taskar
Real me dambu ce🥗
4⃣0⃣🌹4⃣1⃣
Yana cikin jirgi amma zuciyarsa tana jiwo masa kukanta lumshe idanunsa yayi ya dafa zuciyarsa cike da so da kauna had'i da muradin juna yace " ya isa haka indai zuciyata ta tare dake is ohk bana son kukanki nan...." kaman wanda yake gabanta had'iyi kukanta tayi tana gyad'a masa kai.
Murmushi yayi me sauti wanda yaja hankalin yarinyar da take kusa da shi ta kalle shi zuba masa ido tayi tana kallon karshin had'uwa shikuwa yana dafe da zuciyarsa sai ninkayan son matarsa da begenta yake😜
baisan da wata kusada shi ba ita kuma yatafi da imanita.
gyara muryarta tayi.
Kallon yayi ya kau dakai tace " sannu sunana Aleesha Badamasi naga sai murmushi kake lafiya kuwa ? "
bai kalleta ba yace " matata nake tunawa "
cike da mamaki tace " kana da mata kake nufi ehhe……"
Tunda yakau da kai baisake kulata ba domin idan ba Didinsa ba to duk matan kallon y'an uwansa maza yake musu.
Data ga yak'i kulata sai tayi shiru amma gaskiya ya burgeta sosai ba karya fa.
Haka suka isa cikin babbar birninsu ghana wato Accara.
Taso ta tambaye shi sunansa amma ganin yakasa yatsare sai taja bakinta tayi shiru har suka rabu amma tasa a ranta duk inda yake sai ta nemo shi domin yayi mata ba mata yake dashi ba koma me ba ruwanta shitake so.
Yana isa masauki yakira Umma suka gaisa tace ga Rukky yace tabari zai kirata dakansa.
Haka yakira Abbansa yace ya isa lafiya
sannan yakira Yaseer fad'a masa ya isa lafiya
daga nan yakira yayi shiru itama shiru tayi can ta katse shiru da cewa " ka isa lafiya ya hanya "
wani ajiyar zuciya yayi tare da lumshi idanunsa yace " lafiya lou Didi i hlp kema lafiya kike "
jikinta sanyin yayi domin tunkafin aurensu yabar kiranta da Didi sai yanzu da tayi laifi shine ake zaneta da haka.
tace " lafiya lau "
takashi wayar tayi jefa da shi.
shima bayi mamakin haka ba yasan taji haushin kiranta da Didin ne shiyasa ta kashe wayar shafa sumar kansa yayi kawai yana murmushi.
🌹🌹🌹
Rukky da tasa me labarin halin da Inna kulu tashiga cewa tayi Allah ne yasaka mata domin har wannan lokacin bata san wake kantaba sakamakon bugawar datayi a kanta kafarta d'aya an yanke shi sabida ya lalace.
_duk wanda yace ruwan wani bazai tafasa ba toh nashi wutar ce bazata kama ba Allah yakyauta_
hankali rayuwa take juyawa kullum Abul za kira Umma da ita kanta amma ba wani hirar a waya sai dai su kansance da juna a zuciyarsu amma a waya kaman wasu surika juna.
Kimanin wata kusan uku kenan har yanzu Inna fushi take da ita takira Hameeda ta tayata ba Inna hakuri tace ba ruwanta.
Ga wani motsi da take ji a cikinta ga shegen cin abinci akai akai abin har cikin dare take farkawa idan taji yinwa jikinta har 6ari yake sabida yinwa gashi ta rasa wanda ta fad'awa kuma tana jin kunyar Umma bata sakewa tayi hirar da ita kaman da.
don haka y'au gidansu ta tambaye Umma zata shiga Umma tace taje sai ta dawo.
tunda tafito y'an unguwarsu suke binta da kallon amma ko a jikin ta har tashiga gida ba kowa a tsakar gidan kaman da.
kai tsaye wajensu tashiga da sallamar ta ciki ciki Inna ta amsa tace " da izinin wakika fito ba nace kar nasake ganin kafarki a cikin gidana ba "
muryarta na rawa tace " kiyi hakuri na fad'awa Umma kafin na fito Inna wallahi bani da lafiya ne cikina na motsi gashi ina cin abincin kusan sau takwasa a rana fa"
kare mata kallo Inna tayi tace " lokacin da kika zubar da cikin watansa nawa"
shiru tayi kafin tace " wata biyu ne "
"hmm kenan cikin bai zuba ba kenan bari Yaseer yashigo sai kutafi asibiti amma kom fad'awa Ummanku "
"a'a " tace ,
Maman waleed ce
☔☔☔☔☔☔
*YARO MA NAMIJI NE*
💦💦💦💦💦💦
_🌹Love story🌹_
*Real me dambu ce🥗*
Hikima Asso Writer's
_Masoya Nagode da Addu'arku Allah ya sadamu da alkhairi_❤
4⃣2⃣🌹4⃣3⃣
Shiru tayi takasa magana lallai ta yarda da maganr Inna ita shasha sha ce tana da ciki amma basan da ciki jikinta ba.
Allah sarki Abul toh ta fad'a masa ne
kallonta Inna take a sace ta kara kiba sosai Inna tace " zaman me kike a nan kitafi Yaseer zai zo kuje "
wasa da zoben hannunta take can ta d'ago tace " Inna kiyi hakuri wallahi Inna kulu ce taita zuga ni akan ko.... ".
duk ta kwashe labarin abinda ya faru ta fad'a mata.
Mamaki da al'ajabi yabata kaman tarufe Rukky da duka tace " tuntuni bata soki ba sai yanzu humm sai yanzu nasan sokowa na haifa salin halin kishirya kibi mijinki domin ya fad'a min yabar miki passport dinki kitashi kita kije kishirya zankira Yaseer kutafi asibiti "
tashi tayi tafi jikinta a sanyanye ta dawo gida tana zuwa tasamu Umma bata falo d'aki tabita tasame ta duba wasu abubuwa
da sallama tashiga Umma ta amsa tace " Umma aiki kikeyi shine baki fad'a min na zauna nayi ba ba damuwa gani nan nazo "
dariya Umma tayi tace " a'a na gama ay har kindawo ko koranki tayi domin na lura Innar yara tana son muyi fad'a ne tunda kika dawo bata ta6a zuwa ba zani nasame ta ay "
gaban Rukky sai da ya fad'i tace " a'a nina dawo da kai na kuma ma yinwa ce tasani na dawo......"
"Hmmmm yunwar nan na lafiya kuwa Rukayya ba kijin wani alama na akwai ciki a jikinki kaman motsi da sauransu" tace mata,
shiru tayi kanta a sunkuye duk kunyar Umma ta kamata tace " ina jin motsi a duk lokacin da naji yunwa yafi motsi "