Sashe 8
Shimfidar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anwar kam gidan Bilal ya nufa suka sha hirar su, kusan wunin sa agidanne baya so ya koma ya tarar da masifar da take tun k'aro shi, a tak'ai ce sai dare ya koma, yasan duk rintsi Fateema bazata sashi kaita Jos a darennan ba.
Maryam yasamu zaune duk kad'aici ya dame ta, tana jiran dawowar su, tana ganin shi ta mik'e ta rungume shi "yau kun cutar dani da yawa, tun safe ni kad'ai".
cikin shagwab'a ta k'arasa, cike da mamaki ya ce "ina Fateemar"?
"Ba tare kuka futa ba? ko kamanta ta agidan Hajiya ne"?
zare hanun shi yayi anata, jiki a sanyaye ya ce "Fateema bata dawo gidannan ba"?
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
Page 15
.
.
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of readers_
_P.M.L_
.
.
writen By *Princess Eshat Aysm*
.
.
*ZARAH MUHAMMAD MAHMUD SURBAJO*
_Ina tayaki murnan kammala KANO TO JIDDAH ina matuk'ar alfari da Novel ɗinki kuma har abada bazan manta dake ba saboda bana manta alkairi, inajin daɗin yanda kika kasan ce baki da girman kai kamar k'anwar ki Eshat, Allah ya daɗa ɗaukaka mun ke, ya shiryar mun dake, ya kuma karemun ke, ILYSM momyn Yusuf_
*muna mungun tare tun kafin mufara writen*
.
.
.
.
A ɗaya daga cikin kujerun Falon ya zauna, yakama kanshi yana jin zafi a ciki, cikin nutsuwa ta isa wajen itama, duk da kujeran ya kasa musu sai da tayi ɗare2 akan cinyar shi, ta tallafo kanshi da hannuwan ta, ta ce "me yake faruwa Husby? A ina kabar Fateema"?
Hanun ta yakama yafara murzawa, a hankali ya shaida mata komai, cikin tashin hankali ta fara masifa, "Nima ba zama zanyi ba, yarinyar da babu ta biyun ta a hak'uri zaka saka? Hajiya ai idan aka mata dabara baza ta gane ba, me yasa zaka....
rufe mata baki yayi ya ce "ki kwantar da hankalin ki Maryam,
Kinsan Hajiya uwata ce, kina so ta tsinemun ne"?
Ta girgiza kai ta ce "a'a".
Yayi murmushi ya ce "yanzu abu ɗaya yaragemun, shine na k'ira naji ko Fateema ta isa garinsu
Nanma gyaɗa masa kai tayi.
Yak'ira yafi a k'irga wayar swchoff, har wani zufa ya farayi, duk k'ok'arin shi kada Maryam taga tashin hankali a tare dashi amma abun ya faskara, itadai sai binshi da kallo takeyi, tunawa yayi yanada numban Sakina, nan yafara k'ira, da yaji numbn ta shiga saida yayi ajiyar zuciya, tare da Sallama ta ɗaga, ta ce "yanzu nake shirin k'iran ka kuwa, sai naga k'awata a gida, kuma sai kuka takeyi tak'i magana, wani abu ya farune?"
Ji yayi hankalin shi ya tashi, amma ya daure harda murmushin sa, ya ce "idan kuna tare taimaka ki bata wayar".
Ta ce "To".
Ko kallon ta Fateema batayi ba, duk nacin Sakeena dole ta hak'ura ta shiga baiwa Anwar hak'uri.
Ya ce "kin gane Sakeena, akwai matsala ne, ki tayani bata hak'uri, ki rarrashe ta don Allah, bana so nasake jin tana kuka, idan ta huce zan k'ira ta".
D'uf ya ka'tse k'iran, mik'ewa Maryam tayi batace komai ba, tausayin Fateema duk ya cikata, abinci ta ɗauko masa ta shirya masa a wajen, bayajin ci ko kaɗan, tabbas yarinyar ta tafi da wani ɓangare nasa, amma duk k'ok'arin da zaiyi ganin Maryam bata gane ba zaiyi, baya so ta fara wani tunani mara tushe da har zai taɓa mata zuciya da abunda yake cikin ta, amma sosai yakejin kewar Fateema a tare dashi.
Bai ankara ba sai ji yayi ta kai abinci bakin shi, bashi da wani zaɓi daya wuce yaci, kamar magani yayi ta ɗurawa har tagama bashi ya cinye tas, kunun ayar ta tsiyaya mishi, nanma ya shanye tas,
Mamaki takeyi irin abincin daya ɗura yau baiyi k'orafi ba, batasan shi baima san yak'oshi ko bai k'oshi ba, murmushi tayi ta ce "kana lafiya kuwa baby"?
Ya zuba mata ido ya ce "me kika gani"?
"naga cinka yayi yawa ne".
Ya lakuce mata hanci ya ce "ke kika ɗuramun".
Ta ce "yau kuma harda sharri? Idan ka k'oshi ai baka bari a ɗura ka".
Yayi dariya ya ce "muje muyi wanka bacci nake ji sosai".
Harda 'yar hamman sa.
Suna fitowa daga wanka ta zura doguwar riga ta fara sallah, ganin haka yasa ya nufi ɗakin shi, kasa taɓuka komai yayi, yarinyar nan akwai shiga rai, yafaɗa gami da tsaki, mik'ewa yayi ya nufi ɗakin ta, anan yagane ta kwashe kayan ta, yayi mamaki da har ta shigo ta kwashi kaya Maryam bata sani ba, k'amshin ɗakinne ya sauk'ar masa da kasala tareda tsantsar kewar ta, ya kwanta a gadon yana tuno rayuwar su, ji yake kamar dun kai shekara da rabuwa, a haka har bacci yayi awon gaba dashi.
Tana idar da sallah ta tashi tayi ɗakin sa, dubawa tayi har toilet baya ciki, gidan ta shiga dubawa amma wayam babu alamar Anwar, shiru tayi tana nazari, can ta nufi ɗakin Fateema, a mik'e ta ganshi yana sharar baccin sa, ajiyan zuciya tayi ta ce "lallai akwai aiki a gabana, ina cikin gidan amma ya kasa nutsuwa har saida ya shigo ɗakinnan, bata bari ranta ya ɓaci ba ta fara tunanin menene mafita, dole ta mantar dashi tunda babu amfani, gaban gadon taje tsaya tana k'are masa kallo, haɗaɗɗen matashi dashi, kyau iya kyau Anwar ya wuce misali, "ni nayi sakaci har wata tasamu daman shiga zuciyar haɗaɗɗan mijina".
Murmushi tayi ta koma ɗakin ta, zama tayi tayi kwalliya sosai, gaba ɗaya gidan ya ɗume da wani irin k'amshi, duk turaren da tasan bata amfani dasu sai datayi a ƙlokacin, shigar bacci tayi, Faɗar irin rigar baccin da tasaka ɓata lokacine, ku k'iyas ta da kanku, cikin ta daya ɗan fito kaɗan ya k'arawa shigar kyau, shi kanshi gashin kanta sai da ta bashi hakkin shi domin wani irin k'amshi ne yake tashi a ciki, kwanciyar ta tayi duk da idon ta ya k'ekashe babu alamar bacci, ganin zata fara mummunar tunani ne yasa ta ɗauko wani littafi na adduoi ta fara karantawa.
.
.
Baccin shi yake sha sosai, duk mafarkin Fateema ne ya cika mishi baccin, sai wajen 12 ya farka, da sauri ya mik'e ganin inda yake baccin, fargaba da tsoron kaddai Maryam ta fito neman shi ne yasashi zare ido, yasan dole bazata ji daɗi ba, cikin sanyi ya koma ɗakin ta, a bak'in k'ofa ya tsaya yana k'are mata kallo, tayi masifar rikita shi, ta zama kamar wata 'yar tsana, bata ko nuna tasan ya shigoba, tanajin shi ma baccin k'arya tayi, rufuwa yaje yayi akan ta ya mata runfa yana shinshina ta, cike da shagwaɓa ta buɗe ido tana hararar shi, marairaicewa yayi ya ce "Bacci kikayi kika manta da ɗan saurayin ki ko".
kuka take shirin farawa ya ce "kiyi hak'uri, idan kikayi nima yi zanyi".
yasa hanu a k'asar cibin ta yana shafawa a hankali, ya ce "Babyn mu yak'i ya girma, anya kina bashi kulawa kuwa"?
Cikin zunɓura baki ta ce "wani irin kulawa ake bashi daya wuce kaci abunda kaji kana son ci".
Murmushi ya yi yace "baki canka ba, akwai wata kulawar".
Zare tawul ɗin jikin sa yayi, ya mirgino da ita kanshi, shi ya koma k'asa, binshi tayi da kallo da idanuwan ta da suka k'ank'an ce saboda sha'awar mijin ta dataji yana fizgan ta, a hankali ya raɗa mata "na nuna miki"?
Kasa ce mishi komai tayi jin irin abunda yake mata, ya lumshe ido ya ce "kin canza da yawa Maryam, jikin ki har tsantsi yakeyi, ko akwai wani sirrine......
Kasa k'arasawa yayi jin tana lasan k'irjin sa, wani iri yakeji kamar ya suma, har wani tsotsan kan takeyi tana shafa k'asan marar shi da hannun ta, wani irin ninshi yake yi da bai taɓa yi ba, sai da taga ta gama ruɗa shi ta haɗa bakin shi da nata, shafata ya shiga yi yana matseta kamar yana so ta koma ciki, donma yana tunanin cikin ta da matsan yafi haka, zazzafan kissn ya fara mata, gaba ɗaya yagama rikice mata, mayen turaren ta yafi komai fizgan shi,
Ohhhhh!
Nidai ganin Haleema s Bichiki ta zuba ido yasa najata muka tafi garin Jos.
.
.
Mahaifiyar Fateema ta rafka tagumi, kukan Fateema yafi komai k'ona mata rai, tayi tambayar duniyar nan amma amsar babu komai, sakeena haka ta tafi gida da tunanin menene matsalar k'awarta, tafi alak'anta haka da sun samu saɓani da kishiyar tace, washe gari kuwa da sassafe Maman ta ta aika aka k'ira mata Aunty Hadiza akan tazo ta mayar da ita ko yaji tayi, nanfa hankalin Fateema ya tashi, dole ta buɗe baki tayi magana, ta ce musu yasake ta.
Da mamaki uwar ta ce "wani irin saki kuma Fateema, yanzu kashe Auren kikayi muna murna kin samu kishiya ta gari, ni banyadda ba sam, menene shaidar ki na cewa an sakeki"?
Tace "Mama wallahi da gaske nakeyi".
D'auko takaddar tayi ta nik'awa Maman tata, ta ce "yo ni kuma karatu na iya da zaki mik'omun, kibaiwa Hadiza tagani".
Aunty Hadiza ta taɓe baki ta ce "kayan bak'in cikin zan gani? Kije ki ɓoye abunki zaifi miki".
Ta ce "Aunty nima Wallahi ko karantawa na kasa yi, inajin zafin rabuwa da mijina, ina son Anwar Aunty".
Sak kuma ta fashe da kuka.
Kama baki sukayi suna kallon ta, maman ta tace "kina sonshi kika kasa hak'uri har ya sako ki, zaman talauci ne bai ishe ki ba Fateema".
"mama ke kin iya mata magana ma, ni ji nake kamar namata duka, kuma nasan yanzu haka kishiyar nan tata me kama da aljanu ne ta haɗa su, idan kinga makirci irin yanda take jan Fateema a jiki zaki sha mamaki, kema ba irin makircin da bamu koya miki ba amma kika tsallake, ai baka taɓa iya zama da kishiya sai ka koyi makircin hak'uri da kai zuciya nesa....
"Aunty sai zuba kikeyi kina ɗaukar alhakin baiwar Allah, Maryam bata taɓa nunamun bata sona ba, mahaifiyar shi ce tasa ya sakeni wai....
sai kuma tayi shiru.
Mama ta tafa hannu ta ce "wai me? Yau anshiga uku, uwar tasa kika taɓo kuma Fateema"?
Fateema dai labarin komai ta basu, koda Mahaifin ta yadawo cewa yayi Allah yasa hakan shi yafi alkairi.
Maryam yasamu zaune duk kad'aici ya dame ta, tana jiran dawowar su, tana ganin shi ta mik'e ta rungume shi "yau kun cutar dani da yawa, tun safe ni kad'ai".
cikin shagwab'a ta k'arasa, cike da mamaki ya ce "ina Fateemar"?
"Ba tare kuka futa ba? ko kamanta ta agidan Hajiya ne"?
zare hanun shi yayi anata, jiki a sanyaye ya ce "Fateema bata dawo gidannan ba"?
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
Page 15
.
.
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of readers_
_P.M.L_
.
.
writen By *Princess Eshat Aysm*
.
.
*ZARAH MUHAMMAD MAHMUD SURBAJO*
_Ina tayaki murnan kammala KANO TO JIDDAH ina matuk'ar alfari da Novel ɗinki kuma har abada bazan manta dake ba saboda bana manta alkairi, inajin daɗin yanda kika kasan ce baki da girman kai kamar k'anwar ki Eshat, Allah ya daɗa ɗaukaka mun ke, ya shiryar mun dake, ya kuma karemun ke, ILYSM momyn Yusuf_
*muna mungun tare tun kafin mufara writen*
.
.
.
.
A ɗaya daga cikin kujerun Falon ya zauna, yakama kanshi yana jin zafi a ciki, cikin nutsuwa ta isa wajen itama, duk da kujeran ya kasa musu sai da tayi ɗare2 akan cinyar shi, ta tallafo kanshi da hannuwan ta, ta ce "me yake faruwa Husby? A ina kabar Fateema"?
Hanun ta yakama yafara murzawa, a hankali ya shaida mata komai, cikin tashin hankali ta fara masifa, "Nima ba zama zanyi ba, yarinyar da babu ta biyun ta a hak'uri zaka saka? Hajiya ai idan aka mata dabara baza ta gane ba, me yasa zaka....
rufe mata baki yayi ya ce "ki kwantar da hankalin ki Maryam,
Kinsan Hajiya uwata ce, kina so ta tsinemun ne"?
Ta girgiza kai ta ce "a'a".
Yayi murmushi ya ce "yanzu abu ɗaya yaragemun, shine na k'ira naji ko Fateema ta isa garinsu
Nanma gyaɗa masa kai tayi.
Yak'ira yafi a k'irga wayar swchoff, har wani zufa ya farayi, duk k'ok'arin shi kada Maryam taga tashin hankali a tare dashi amma abun ya faskara, itadai sai binshi da kallo takeyi, tunawa yayi yanada numban Sakina, nan yafara k'ira, da yaji numbn ta shiga saida yayi ajiyar zuciya, tare da Sallama ta ɗaga, ta ce "yanzu nake shirin k'iran ka kuwa, sai naga k'awata a gida, kuma sai kuka takeyi tak'i magana, wani abu ya farune?"
Ji yayi hankalin shi ya tashi, amma ya daure harda murmushin sa, ya ce "idan kuna tare taimaka ki bata wayar".
Ta ce "To".
Ko kallon ta Fateema batayi ba, duk nacin Sakeena dole ta hak'ura ta shiga baiwa Anwar hak'uri.
Ya ce "kin gane Sakeena, akwai matsala ne, ki tayani bata hak'uri, ki rarrashe ta don Allah, bana so nasake jin tana kuka, idan ta huce zan k'ira ta".
D'uf ya ka'tse k'iran, mik'ewa Maryam tayi batace komai ba, tausayin Fateema duk ya cikata, abinci ta ɗauko masa ta shirya masa a wajen, bayajin ci ko kaɗan, tabbas yarinyar ta tafi da wani ɓangare nasa, amma duk k'ok'arin da zaiyi ganin Maryam bata gane ba zaiyi, baya so ta fara wani tunani mara tushe da har zai taɓa mata zuciya da abunda yake cikin ta, amma sosai yakejin kewar Fateema a tare dashi.
Bai ankara ba sai ji yayi ta kai abinci bakin shi, bashi da wani zaɓi daya wuce yaci, kamar magani yayi ta ɗurawa har tagama bashi ya cinye tas, kunun ayar ta tsiyaya mishi, nanma ya shanye tas,
Mamaki takeyi irin abincin daya ɗura yau baiyi k'orafi ba, batasan shi baima san yak'oshi ko bai k'oshi ba, murmushi tayi ta ce "kana lafiya kuwa baby"?
Ya zuba mata ido ya ce "me kika gani"?
"naga cinka yayi yawa ne".
Ya lakuce mata hanci ya ce "ke kika ɗuramun".
Ta ce "yau kuma harda sharri? Idan ka k'oshi ai baka bari a ɗura ka".
Yayi dariya ya ce "muje muyi wanka bacci nake ji sosai".
Harda 'yar hamman sa.
Suna fitowa daga wanka ta zura doguwar riga ta fara sallah, ganin haka yasa ya nufi ɗakin shi, kasa taɓuka komai yayi, yarinyar nan akwai shiga rai, yafaɗa gami da tsaki, mik'ewa yayi ya nufi ɗakin ta, anan yagane ta kwashe kayan ta, yayi mamaki da har ta shigo ta kwashi kaya Maryam bata sani ba, k'amshin ɗakinne ya sauk'ar masa da kasala tareda tsantsar kewar ta, ya kwanta a gadon yana tuno rayuwar su, ji yake kamar dun kai shekara da rabuwa, a haka har bacci yayi awon gaba dashi.
Tana idar da sallah ta tashi tayi ɗakin sa, dubawa tayi har toilet baya ciki, gidan ta shiga dubawa amma wayam babu alamar Anwar, shiru tayi tana nazari, can ta nufi ɗakin Fateema, a mik'e ta ganshi yana sharar baccin sa, ajiyan zuciya tayi ta ce "lallai akwai aiki a gabana, ina cikin gidan amma ya kasa nutsuwa har saida ya shigo ɗakinnan, bata bari ranta ya ɓaci ba ta fara tunanin menene mafita, dole ta mantar dashi tunda babu amfani, gaban gadon taje tsaya tana k'are masa kallo, haɗaɗɗen matashi dashi, kyau iya kyau Anwar ya wuce misali, "ni nayi sakaci har wata tasamu daman shiga zuciyar haɗaɗɗan mijina".
Murmushi tayi ta koma ɗakin ta, zama tayi tayi kwalliya sosai, gaba ɗaya gidan ya ɗume da wani irin k'amshi, duk turaren da tasan bata amfani dasu sai datayi a ƙlokacin, shigar bacci tayi, Faɗar irin rigar baccin da tasaka ɓata lokacine, ku k'iyas ta da kanku, cikin ta daya ɗan fito kaɗan ya k'arawa shigar kyau, shi kanshi gashin kanta sai da ta bashi hakkin shi domin wani irin k'amshi ne yake tashi a ciki, kwanciyar ta tayi duk da idon ta ya k'ekashe babu alamar bacci, ganin zata fara mummunar tunani ne yasa ta ɗauko wani littafi na adduoi ta fara karantawa.
.
.
Baccin shi yake sha sosai, duk mafarkin Fateema ne ya cika mishi baccin, sai wajen 12 ya farka, da sauri ya mik'e ganin inda yake baccin, fargaba da tsoron kaddai Maryam ta fito neman shi ne yasashi zare ido, yasan dole bazata ji daɗi ba, cikin sanyi ya koma ɗakin ta, a bak'in k'ofa ya tsaya yana k'are mata kallo, tayi masifar rikita shi, ta zama kamar wata 'yar tsana, bata ko nuna tasan ya shigoba, tanajin shi ma baccin k'arya tayi, rufuwa yaje yayi akan ta ya mata runfa yana shinshina ta, cike da shagwaɓa ta buɗe ido tana hararar shi, marairaicewa yayi ya ce "Bacci kikayi kika manta da ɗan saurayin ki ko".
kuka take shirin farawa ya ce "kiyi hak'uri, idan kikayi nima yi zanyi".
yasa hanu a k'asar cibin ta yana shafawa a hankali, ya ce "Babyn mu yak'i ya girma, anya kina bashi kulawa kuwa"?
Cikin zunɓura baki ta ce "wani irin kulawa ake bashi daya wuce kaci abunda kaji kana son ci".
Murmushi ya yi yace "baki canka ba, akwai wata kulawar".
Zare tawul ɗin jikin sa yayi, ya mirgino da ita kanshi, shi ya koma k'asa, binshi tayi da kallo da idanuwan ta da suka k'ank'an ce saboda sha'awar mijin ta dataji yana fizgan ta, a hankali ya raɗa mata "na nuna miki"?
Kasa ce mishi komai tayi jin irin abunda yake mata, ya lumshe ido ya ce "kin canza da yawa Maryam, jikin ki har tsantsi yakeyi, ko akwai wani sirrine......
Kasa k'arasawa yayi jin tana lasan k'irjin sa, wani iri yakeji kamar ya suma, har wani tsotsan kan takeyi tana shafa k'asan marar shi da hannun ta, wani irin ninshi yake yi da bai taɓa yi ba, sai da taga ta gama ruɗa shi ta haɗa bakin shi da nata, shafata ya shiga yi yana matseta kamar yana so ta koma ciki, donma yana tunanin cikin ta da matsan yafi haka, zazzafan kissn ya fara mata, gaba ɗaya yagama rikice mata, mayen turaren ta yafi komai fizgan shi,
Ohhhhh!
Nidai ganin Haleema s Bichiki ta zuba ido yasa najata muka tafi garin Jos.
.
.
Mahaifiyar Fateema ta rafka tagumi, kukan Fateema yafi komai k'ona mata rai, tayi tambayar duniyar nan amma amsar babu komai, sakeena haka ta tafi gida da tunanin menene matsalar k'awarta, tafi alak'anta haka da sun samu saɓani da kishiyar tace, washe gari kuwa da sassafe Maman ta ta aika aka k'ira mata Aunty Hadiza akan tazo ta mayar da ita ko yaji tayi, nanfa hankalin Fateema ya tashi, dole ta buɗe baki tayi magana, ta ce musu yasake ta.
Da mamaki uwar ta ce "wani irin saki kuma Fateema, yanzu kashe Auren kikayi muna murna kin samu kishiya ta gari, ni banyadda ba sam, menene shaidar ki na cewa an sakeki"?
Tace "Mama wallahi da gaske nakeyi".
D'auko takaddar tayi ta nik'awa Maman tata, ta ce "yo ni kuma karatu na iya da zaki mik'omun, kibaiwa Hadiza tagani".
Aunty Hadiza ta taɓe baki ta ce "kayan bak'in cikin zan gani? Kije ki ɓoye abunki zaifi miki".
Ta ce "Aunty nima Wallahi ko karantawa na kasa yi, inajin zafin rabuwa da mijina, ina son Anwar Aunty".
Sak kuma ta fashe da kuka.
Kama baki sukayi suna kallon ta, maman ta tace "kina sonshi kika kasa hak'uri har ya sako ki, zaman talauci ne bai ishe ki ba Fateema".
"mama ke kin iya mata magana ma, ni ji nake kamar namata duka, kuma nasan yanzu haka kishiyar nan tata me kama da aljanu ne ta haɗa su, idan kinga makirci irin yanda take jan Fateema a jiki zaki sha mamaki, kema ba irin makircin da bamu koya miki ba amma kika tsallake, ai baka taɓa iya zama da kishiya sai ka koyi makircin hak'uri da kai zuciya nesa....
"Aunty sai zuba kikeyi kina ɗaukar alhakin baiwar Allah, Maryam bata taɓa nunamun bata sona ba, mahaifiyar shi ce tasa ya sakeni wai....
sai kuma tayi shiru.
Mama ta tafa hannu ta ce "wai me? Yau anshiga uku, uwar tasa kika taɓo kuma Fateema"?
Fateema dai labarin komai ta basu, koda Mahaifin ta yadawo cewa yayi Allah yasa hakan shi yafi alkairi.