Sashe 2
Shimfidar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ledoji biyu ya shigo dashi ya wuce d'akin Maryam kai tsaye, ganin yanda ta bi ledan da kallo tana watsa mai harara yasa shi cire babban rigar jikin shi ya haye gado ya kwanta, bud'e ledan tayi wani
haushi ya turnek'e ta tanajin zafi aranta, da k'yar ta k'wak'ulo murmushi a fuskar ta, ta ce "Darefa yayi, ya kamata ka wuce".
ya saci kallon ta ya ce "in wuce ina, anan zan kwana bayanda zanje".
yanda yayi maganar kai kace har cikin ranshi ya fad'a.
Ta waro ido ta ce "karufamun asiri Anwar duniya ae sai ta zageni, kuma bakaso zaman lafiya ba kuwa kayi haka".
yad'an taso ya ce "Akan duniya ta zageki ai gara anzageni, zafi najeji bari nayi wanka ki rakani naje amma asuban fari zandawo nan".
murmushi ta bishi dashi har ya shiga toilet, ta kwanta ta lumshe ido tana tunanin irin son da Anwar yake mata, da wanine da yanzu tana kuka.
sabbin kaya ta fitar mishi cikin hanzari ya shirya, ta feshe shi da turare, pick yamata a goshi ya ce "nagode".
ledar ta d'auka yaja hanun ta suka nufi d'akin Amarya Fateema.
.
.
Madara Pick Milk ta juye guda biyu a cup ta had'a da zuma tana sha don bata fiye cin abinci da dare ba, jin kamar za'a shigo ne tayi sauri ta jawo dogon hijabin datayi sallah ta zura ajikin ta, yana sak'ale da hanun Maryam suka shiga, a d'aya daga cikin kujerun falon nata suka zauna, Marya tad'anyi dariya tace "amarya ansha k'amshi".
murmushi itama tayi ta ce "ina yini aunty".
"lafiya law ya bak'unta, koda yake kinzama 'yar gida tun daga jiya".
Anwar ya murza hanunta da yake rik'e dashi kad'an ya rage ta saki k'ara, Fateema duk tana kallon su, ta saki murmushi bata ce komai ba.
Anwar ya ce "Fateema ga uwargida ta Maryam, banaso ki zamto mata matsala saboda nasan batada matsala, kece k'arama dole ki mata biyayya idan kinason zamanki ya d'aure agidan..". sosai Maryam taji dad'i tad'an dungure shi alamar ya isa haka.
Fateema ta ce "Allah ya had'a kanmu ya bamu zaman lafiya".
Dukkan su sukace "ameen".
Maryam zata mik'e ya jawota yace "ina zakije kuma".
wani kallo ta watsa mishi ya sake ta da sauri tabar
D'akin.
Fateema ta sukunyar da kanta aranta tace akwai aiki a gabana.
Haka kawai yaji tausayin Maryam ya kamashi, shidai yasan auren sha'awa yayi bana so ba, shiyasa baya k'aunar yaga ya b'ata ran maryam. jiki a sanyaye ya mik'e isa kusa da Fateema ya ce "Bako gaisuwa ne 'yanmata"? sunkuyar dakai tayi tana murmushi.
"kunyata yau kikeji? kin manta hirar dakikemun ta text har kisani wanka ko". yafad'a yana rik'o hanunta, b'oye fuskan ta tayi cikin hijabi tana dariya. murmushi yayi yace "muje muyi alwala".
Ba musu tabi bayan shi, sallah sukayi raka'a biyu ya kama goshin ta yamata addua, tundaga kan farillan alwala yafara tambayar ta tana amsawa har ya iso kan wanka.
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
PML
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of the readers_
.
Writen By Princess Eshat Aysm
.
.
Page 4
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
Shiru tayi tarasa ta ina zata fara masa bayani.
"Baki saniba"?
Tace "nasani".
"Inajin ki to".
"Ban iya bayani bane".
yayi dariya yace "gwadawa kenan? muje ki nuna mun inda akeyi".
Jawo hijabin tayi zata rufe fuska yayi sauri ya jawota.
"Ban tab'a ganin amarya da hijabi ba sai amarya ta, amma yanzu zancire naga abunda ake b'oye wa".
k'ok'arin cirewa yakeyi ta ce "Fuska ta nake b'oyewa kuma haka amare sukeyi ai don Allah kabari".
Dariya ya sake ya ce "inane fuska kuma bayan wanda nake kallo yanzu".
kafin tayi wani yunk'uri ya cire hijabin ta fad'o jikin shi tana b'oye jikin ta, ita kanta kunyar kayan jikin ta takeyi, tela yaci mutuncin yadi sunan d'inkin, material ne d'inkin riga da siket daya kamata sosai, duk ilahirin k'irjin ta a bud'e yake.
k'amshin jikin ta ne
yafara bugar dashi, ya d'agota yana k'are mata kallo
tayi kyau sosai fiye da yadda yake ganin ta a baya sai dai bai wani yaba da kyawun ba saboda Maryam d'insa tafita kyau nesa ba kusa ba, sha'awar nan dai dayake ji akanta shi kad'ai yaji, idanunshi har
lumshewa yakeyi.
D'ankwalin kanta ya zamar ya warware gashin yafara hautsina shi, ya dad'a janyo ta jikin sa yasaka hannun shi ta baya yaja zip d'in rigar ya cire shi, harce yasaka a lungunun wuyan ta yana lasa numfashin sa har sama takeyi saboda turaren jikin ta shi yake dad'a ingiza shi.
kukan ta yafara ji mara sauti don ita duk tagama tsurewa ga wani irin kasalan da ya sauk'a mata.
ya d'ago fuskan ta ya ce "kukan menene"?
kafin tayi magana ya had'e bakinshi da nata yafara wani irin tsotsa yana zak'ulo harcen kamar ya samu swtt abunda bai tab'a sanin dad'insa ba a rayuwa, a hankali itama ta kama harcen sa tana mayar da martani gaba d'aya ta gama rud'a shi, yafara kissn d'in ta tako ina har iso kan cibin ta yazare siket d'in ya d'auke ta yamayar gado.
Anwar dai suma ne kawai baiyi ba don dad'i, aurensu da Maryam shekaru biyu amma ko daren farkon ta bai ji kwatan abunda yaji yanzu ba, duk kukan da Fateema takeyi baima sani ba burin shi yakai k'arshen aya.
Saida yadawo hankalin shi ya janyo ta jikinsa ya
k'ank'ame ta yana jin wani irin farinciki tare da sonta yana shigar sa.
ya share mata hawayen ya ce "kiyi hak'uri".
Ta d'aga masa kai kawai.
Da kanshi yaje ya gasata ya yaye zanin gadon ya d'auko wani ya shimfid'a, ya d'ora kanta a k'irjin shi, ahankali ya fara magana "Allah yayi miki albarka Fateema, ina sonki zan rayu dake har k'arshen rayuwar ta, kin zama sirrina kin jiyar dani wani irin dad'i uwa uba kin kawomun budurcin ki Allah ya miki albarka".
.
.
Maryam tana komawa d'aki tayi kwanciyar ta hankalin ta a kwance tasha baccin ta, washe gari da asuba ta tashi tayi musu brkfst tayi wanka, duk tsammanin ta zataga Anwar kamar yadda ya fad'a amma har 9 tayi shiru, ta fito ta lek'a d'akinsa bayanan, wasa2 har 11 tayi babu Anwar, batasan lokacin da ta fashe da kuka ba.
.
kuɗan karanta wannan
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
PML
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of the readers_
.
Writen By Princess Eshat Aysm
.
.
Page4
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
.
.
Baccin su sukesha abunsu Anwar yana rungume da ita ya k'ank'ame ta kamar wanda za'a k'wace masa ita, sau biyu yana yunk'urin tashi bayan sunyi sallah amma sai Fateema ta rik'o shi tana kuka dole ya biye mata sukayi ta bacci har k'arfe sha d'aya da rabi ya farka, ya zare ta ajikin sa ya mik'e da sauri ya nufi toilet, wanka yayi sai wani irin farinciki yakeji, sai da yashafa mai ya tuna babu kayan shi a d'akin, da towel d'in ya fita ya lek'a d'akin maryam yaga alamar bata kusa yayi sauri ya shige d'akin sa, k'ananun kaya yasaka jan riga me adon fari ajiki an rubuta MY LOVE ajiki, ya nufi d'akin Maryam sai sak'e2 yakeyi a zucizar shi bai san wani irin kalma zaiyi amfani dashi ba.
Kukan ta ya jiyo da sauri yaa k'arasa cikin d'akin.
"Maryam waye ya tab'amun ke".
Da sauri ta d'ago taga da wani irin ido zai kalle ta, ko ajikin sa bai damu da kallon da take mishi ba ya janyo ta jikin sa yafara shararo mata k'arya "meyasa bakije kin tasheni ba, bacci ne ya d'aukeni ina idar da sallar asuba saboda banyi bacci ba jiya
tunanin ki ya hanani sakat yau kam ko kince na kwana acan bazan je ba". ya fad'a yana dad'a kwanto da ita jikin sa, sai a lokacin tayi shiru, taji hankalin ta ya kwanta lokaci guda ta nemi fushin ta rasa. ta zunb'uro baki ta ce "fad'i nayi na buge kai na shi yasa nake kuka". "washh sannu, har yanzu kinajin zafi"?
Ta girgiza kai alamar ya daina, yayi murmushi ya ce "me kika dafa mana"? itama murmushin tayi ta ce "ka taso amaryar taka kuzo muyi brk".
ya d'an b'ata rai ya ce "ita batasan ta taso bane, batta kawai".
ta waro ido ta ce "Ba ayi hakaba, bak'uwa ce fa".
susa kai yayi yana dariya, yamata kiss a kumatu ya nufi d'akin Fateema, duk ta yaye bargon da ya rufe ta dashi gashi babu ko pant a jikin ta tana baccin ta, ya zuba mata ido na tsawon lokaci, tunawa yayi da dad'in dayasha, nanfa wani sabon sha'awa ta taso mishi, ya haye gadon yana d'an bubbuga ta, gyara kwanciyar ta tayi ta ci gaba da baccin ta, ya kai bakin shi kan k'afar ta ya fara lasa har ya iso wajen cinyar ta, kamar a mafarki takeji, jin ya wuce
gona da irine yasata bud'e ido, wani malalacin murmushi ya sakar mata, itama murmushin ta masa ta dad'a janyo shi jikin ta, cikin muryan kuka ta ce "Kar kasake mun da zafi".
ya shafi sumarshi ya ce "yanzu bazaki ji zafi ba".
Tunawa tayi da maganar Aunty Fauzee "Kada kiyi wasa da
*SHIMFID'AR MIJINKI*
shine gatan auren ki, idan har baki kula da shimfid'ar sa ba zaki wayi gari kiga ya daina b'are2 akanki, a sannu zaki nemi soyayyar ma ki rasa, kada kiga kina amarya yanzune yakamata ki gyara SHIMFID'AR ki basai lokaci ya k'ure ba, ki jure duk zafin da zaki sha na kwana biyu ne kawai.....
Murmushi tayi ta bank'aro k'irji, nanfa ya dad'a rikicewa, ta zura bakin ta a nashi ta fara jujjuya shi, tuni ya manta da maryam na jiran su, saida suka nutsu ya tuna, tare sukaje sukayi wanka sai shagwab'e masa takeyi yana lallab'a ta.
"muje muyi brkfst Maryam na jiranmu".
Ta ce "Ba yanzu ba bacci nakeji".
ya tsareta da ido ya ce "kinsan k'arfe nawa kuwa, idan kinci sai kiyi baccin".
haushi ya turnek'e ta tanajin zafi aranta, da k'yar ta k'wak'ulo murmushi a fuskar ta, ta ce "Darefa yayi, ya kamata ka wuce".
ya saci kallon ta ya ce "in wuce ina, anan zan kwana bayanda zanje".
yanda yayi maganar kai kace har cikin ranshi ya fad'a.
Ta waro ido ta ce "karufamun asiri Anwar duniya ae sai ta zageni, kuma bakaso zaman lafiya ba kuwa kayi haka".
yad'an taso ya ce "Akan duniya ta zageki ai gara anzageni, zafi najeji bari nayi wanka ki rakani naje amma asuban fari zandawo nan".
murmushi ta bishi dashi har ya shiga toilet, ta kwanta ta lumshe ido tana tunanin irin son da Anwar yake mata, da wanine da yanzu tana kuka.
sabbin kaya ta fitar mishi cikin hanzari ya shirya, ta feshe shi da turare, pick yamata a goshi ya ce "nagode".
ledar ta d'auka yaja hanun ta suka nufi d'akin Amarya Fateema.
.
.
Madara Pick Milk ta juye guda biyu a cup ta had'a da zuma tana sha don bata fiye cin abinci da dare ba, jin kamar za'a shigo ne tayi sauri ta jawo dogon hijabin datayi sallah ta zura ajikin ta, yana sak'ale da hanun Maryam suka shiga, a d'aya daga cikin kujerun falon nata suka zauna, Marya tad'anyi dariya tace "amarya ansha k'amshi".
murmushi itama tayi ta ce "ina yini aunty".
"lafiya law ya bak'unta, koda yake kinzama 'yar gida tun daga jiya".
Anwar ya murza hanunta da yake rik'e dashi kad'an ya rage ta saki k'ara, Fateema duk tana kallon su, ta saki murmushi bata ce komai ba.
Anwar ya ce "Fateema ga uwargida ta Maryam, banaso ki zamto mata matsala saboda nasan batada matsala, kece k'arama dole ki mata biyayya idan kinason zamanki ya d'aure agidan..". sosai Maryam taji dad'i tad'an dungure shi alamar ya isa haka.
Fateema ta ce "Allah ya had'a kanmu ya bamu zaman lafiya".
Dukkan su sukace "ameen".
Maryam zata mik'e ya jawota yace "ina zakije kuma".
wani kallo ta watsa mishi ya sake ta da sauri tabar
D'akin.
Fateema ta sukunyar da kanta aranta tace akwai aiki a gabana.
Haka kawai yaji tausayin Maryam ya kamashi, shidai yasan auren sha'awa yayi bana so ba, shiyasa baya k'aunar yaga ya b'ata ran maryam. jiki a sanyaye ya mik'e isa kusa da Fateema ya ce "Bako gaisuwa ne 'yanmata"? sunkuyar dakai tayi tana murmushi.
"kunyata yau kikeji? kin manta hirar dakikemun ta text har kisani wanka ko". yafad'a yana rik'o hanunta, b'oye fuskan ta tayi cikin hijabi tana dariya. murmushi yayi yace "muje muyi alwala".
Ba musu tabi bayan shi, sallah sukayi raka'a biyu ya kama goshin ta yamata addua, tundaga kan farillan alwala yafara tambayar ta tana amsawa har ya iso kan wanka.
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
PML
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of the readers_
.
Writen By Princess Eshat Aysm
.
.
Page 4
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
Shiru tayi tarasa ta ina zata fara masa bayani.
"Baki saniba"?
Tace "nasani".
"Inajin ki to".
"Ban iya bayani bane".
yayi dariya yace "gwadawa kenan? muje ki nuna mun inda akeyi".
Jawo hijabin tayi zata rufe fuska yayi sauri ya jawota.
"Ban tab'a ganin amarya da hijabi ba sai amarya ta, amma yanzu zancire naga abunda ake b'oye wa".
k'ok'arin cirewa yakeyi ta ce "Fuska ta nake b'oyewa kuma haka amare sukeyi ai don Allah kabari".
Dariya ya sake ya ce "inane fuska kuma bayan wanda nake kallo yanzu".
kafin tayi wani yunk'uri ya cire hijabin ta fad'o jikin shi tana b'oye jikin ta, ita kanta kunyar kayan jikin ta takeyi, tela yaci mutuncin yadi sunan d'inkin, material ne d'inkin riga da siket daya kamata sosai, duk ilahirin k'irjin ta a bud'e yake.
k'amshin jikin ta ne
yafara bugar dashi, ya d'agota yana k'are mata kallo
tayi kyau sosai fiye da yadda yake ganin ta a baya sai dai bai wani yaba da kyawun ba saboda Maryam d'insa tafita kyau nesa ba kusa ba, sha'awar nan dai dayake ji akanta shi kad'ai yaji, idanunshi har
lumshewa yakeyi.
D'ankwalin kanta ya zamar ya warware gashin yafara hautsina shi, ya dad'a janyo ta jikin sa yasaka hannun shi ta baya yaja zip d'in rigar ya cire shi, harce yasaka a lungunun wuyan ta yana lasa numfashin sa har sama takeyi saboda turaren jikin ta shi yake dad'a ingiza shi.
kukan ta yafara ji mara sauti don ita duk tagama tsurewa ga wani irin kasalan da ya sauk'a mata.
ya d'ago fuskan ta ya ce "kukan menene"?
kafin tayi magana ya had'e bakinshi da nata yafara wani irin tsotsa yana zak'ulo harcen kamar ya samu swtt abunda bai tab'a sanin dad'insa ba a rayuwa, a hankali itama ta kama harcen sa tana mayar da martani gaba d'aya ta gama rud'a shi, yafara kissn d'in ta tako ina har iso kan cibin ta yazare siket d'in ya d'auke ta yamayar gado.
Anwar dai suma ne kawai baiyi ba don dad'i, aurensu da Maryam shekaru biyu amma ko daren farkon ta bai ji kwatan abunda yaji yanzu ba, duk kukan da Fateema takeyi baima sani ba burin shi yakai k'arshen aya.
Saida yadawo hankalin shi ya janyo ta jikinsa ya
k'ank'ame ta yana jin wani irin farinciki tare da sonta yana shigar sa.
ya share mata hawayen ya ce "kiyi hak'uri".
Ta d'aga masa kai kawai.
Da kanshi yaje ya gasata ya yaye zanin gadon ya d'auko wani ya shimfid'a, ya d'ora kanta a k'irjin shi, ahankali ya fara magana "Allah yayi miki albarka Fateema, ina sonki zan rayu dake har k'arshen rayuwar ta, kin zama sirrina kin jiyar dani wani irin dad'i uwa uba kin kawomun budurcin ki Allah ya miki albarka".
.
.
Maryam tana komawa d'aki tayi kwanciyar ta hankalin ta a kwance tasha baccin ta, washe gari da asuba ta tashi tayi musu brkfst tayi wanka, duk tsammanin ta zataga Anwar kamar yadda ya fad'a amma har 9 tayi shiru, ta fito ta lek'a d'akinsa bayanan, wasa2 har 11 tayi babu Anwar, batasan lokacin da ta fashe da kuka ba.
.
kuɗan karanta wannan
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
PML
_We dont just entertain and educate we also touch the hearts of the readers_
.
Writen By Princess Eshat Aysm
.
.
Page4
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
.
.
Baccin su sukesha abunsu Anwar yana rungume da ita ya k'ank'ame ta kamar wanda za'a k'wace masa ita, sau biyu yana yunk'urin tashi bayan sunyi sallah amma sai Fateema ta rik'o shi tana kuka dole ya biye mata sukayi ta bacci har k'arfe sha d'aya da rabi ya farka, ya zare ta ajikin sa ya mik'e da sauri ya nufi toilet, wanka yayi sai wani irin farinciki yakeji, sai da yashafa mai ya tuna babu kayan shi a d'akin, da towel d'in ya fita ya lek'a d'akin maryam yaga alamar bata kusa yayi sauri ya shige d'akin sa, k'ananun kaya yasaka jan riga me adon fari ajiki an rubuta MY LOVE ajiki, ya nufi d'akin Maryam sai sak'e2 yakeyi a zucizar shi bai san wani irin kalma zaiyi amfani dashi ba.
Kukan ta ya jiyo da sauri yaa k'arasa cikin d'akin.
"Maryam waye ya tab'amun ke".
Da sauri ta d'ago taga da wani irin ido zai kalle ta, ko ajikin sa bai damu da kallon da take mishi ba ya janyo ta jikin sa yafara shararo mata k'arya "meyasa bakije kin tasheni ba, bacci ne ya d'aukeni ina idar da sallar asuba saboda banyi bacci ba jiya
tunanin ki ya hanani sakat yau kam ko kince na kwana acan bazan je ba". ya fad'a yana dad'a kwanto da ita jikin sa, sai a lokacin tayi shiru, taji hankalin ta ya kwanta lokaci guda ta nemi fushin ta rasa. ta zunb'uro baki ta ce "fad'i nayi na buge kai na shi yasa nake kuka". "washh sannu, har yanzu kinajin zafi"?
Ta girgiza kai alamar ya daina, yayi murmushi ya ce "me kika dafa mana"? itama murmushin tayi ta ce "ka taso amaryar taka kuzo muyi brk".
ya d'an b'ata rai ya ce "ita batasan ta taso bane, batta kawai".
ta waro ido ta ce "Ba ayi hakaba, bak'uwa ce fa".
susa kai yayi yana dariya, yamata kiss a kumatu ya nufi d'akin Fateema, duk ta yaye bargon da ya rufe ta dashi gashi babu ko pant a jikin ta tana baccin ta, ya zuba mata ido na tsawon lokaci, tunawa yayi da dad'in dayasha, nanfa wani sabon sha'awa ta taso mishi, ya haye gadon yana d'an bubbuga ta, gyara kwanciyar ta tayi ta ci gaba da baccin ta, ya kai bakin shi kan k'afar ta ya fara lasa har ya iso wajen cinyar ta, kamar a mafarki takeji, jin ya wuce
gona da irine yasata bud'e ido, wani malalacin murmushi ya sakar mata, itama murmushin ta masa ta dad'a janyo shi jikin ta, cikin muryan kuka ta ce "Kar kasake mun da zafi".
ya shafi sumarshi ya ce "yanzu bazaki ji zafi ba".
Tunawa tayi da maganar Aunty Fauzee "Kada kiyi wasa da
*SHIMFID'AR MIJINKI*
shine gatan auren ki, idan har baki kula da shimfid'ar sa ba zaki wayi gari kiga ya daina b'are2 akanki, a sannu zaki nemi soyayyar ma ki rasa, kada kiga kina amarya yanzune yakamata ki gyara SHIMFID'AR ki basai lokaci ya k'ure ba, ki jure duk zafin da zaki sha na kwana biyu ne kawai.....
Murmushi tayi ta bank'aro k'irji, nanfa ya dad'a rikicewa, ta zura bakin ta a nashi ta fara jujjuya shi, tuni ya manta da maryam na jiran su, saida suka nutsu ya tuna, tare sukaje sukayi wanka sai shagwab'e masa takeyi yana lallab'a ta.
"muje muyi brkfst Maryam na jiranmu".
Ta ce "Ba yanzu ba bacci nakeji".
ya tsareta da ido ya ce "kinsan k'arfe nawa kuwa, idan kinci sai kiyi baccin".