Sashe 11
Shimfidar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru tayi batace komai ba, ya zauna ta bayan ta ya ɗaura kanshi a gefen wuyan ta, ya ce "fushi kike yi don naje wajen Fateema"?
Sai da ta harari iska ta ce "Ni munafunci ne bana so".
Ya zagaye hannayen shi akan k'irjin ta ya ce "Nine munafukin"?
ture shi ta fara yi, ya ɗan matsa nonon ya ce "menene kike tureni kuma, ko idan antafi wankan gidan ba'a komai ne".
a ranta tace yau rigima ta tashi kenan, tamaga k'ok'arin sa.
hannu tasa ta janye hannayen shi ta ce "meyasa kake zuwa wajen Fateema har yanzu"?
Dariya yayi ya ce "tau kishi ta motsa".
kai mishi duka tayi ya rik'e hannun ya ce "zan faɗa miki, lokacim da Hajiya ta matsa na saketa ai ban saketa ba, nayi hakane saboda hankalin ta ya kwanta, kafin Dady ya dawo nasan zaisa indawo da matata, to yanzu lokaci yayi ne, inaso ta dawo".
Shiru tayi batayi magana ba, ya ci gaba da cewa "yanzu hankalin Hajiya yafi na kowa tashi, har 'yar rama tayi".
Kallon shi tayi tana neman k'arin bayani, "Dad ya ce idan Fateema bata dawo ba zai sake ta".
Dariya Maryam tasa harda sunkuyawa, ganin ya ɗaure fuska ne yasa tayi shiru, ya ce "Hajiya ta kikewa dariya"?
Ta waro ido ta ce "ni na isa, kawai dariyar ne tazo, yanzu sai kusan nayi tunda abun hakane".
da dariyar ta k'arasa maganar, ya ce "musan nayi ma zakice, ko wayarta fa na k'ira bata ɗauka".
Wani sabon dariya Maryam ta saki ta ce "Da yanzu ni ce nake gida, Fateema tamun abunda bazan iya kishi da ita ba, Hajiya kuma ta so taga bana raye, saboda rabuwarmu yana nufin mutuwa ta, da zanbi ta zuciya ta, danayi adduar Allah yasa kada kaga Fateema har abada, idan kuma nayi haka ban kyauta wa Fateema ba, don haka zan taya ku binciken inda sukaje, ta shafo sajen shi ta ce "zan nemo maka Fateema insha Allah".
murmushi yayi ya ce "kiman ta da abunda Hajiya tayi, tayi nadama sosai, bana burin auren ta ya samu matsala Maryam kinsan uwata ce".
Saida ya jagwalgwala ta ya rage sha'awa kafin ya tafi.
Tagumi tayi tana tunanin ta ina zata fara, wannan wani damane da zan daɗa gyara shimfiɗa ta, tabbas idan nayi k'ok'ari Anwar zai sake ganin girmata da daraja ta.
wayar ta ta ɗauko ta k'ira numban Sakina, bugu biyu ta ɗauka.
"Hello Aunty Maryam ashe zaki tuna damu"?
"Ai kullum ina tunawa daku, ina mutumiyar ko na k'irata bata ɗagawa".
Sakeena tace "wallahi nima haka, tun tafiyar su Meduguri aka daina samun ta".
Cikin jinjinawa Maryam ta ce "Meduguri kuma? Me yakaita"?
"sun koma can da zama fiyeda sati biyu data wuce".
Maryam ta ce "ikon Allah, yanzu bawani numban da za'a sameta"?
"Gaskiya babu sai dai ki k'ira su Aunty Hadiza ko suna da wani numban da suka k'irasu".
sallama sukayi tare da mata godiya.
koda ta k'ira suma magana ɗayane babu wata hanyar da zasuyi magana, sai dai kafin su tafi Ummi ta bata address ɗin inda suke, nan Maryam ta buk'ata.
Anwar daya dawo da dare daɗa kwantar mai da hankali tayi ta ce dazaran tayi arba'in zata nemo masa Fateema, da yafara gardama kada tasa kanta a wahala ta nuna masa ita tayi niyya kuma ai kamar yiwa kaine.
.
.
.
.
Ahmad fa tun daga ranar tunanin Fateema ya hanashi sakat, sosai yaji yanason yarinyar, har Allah2 yakeyi gari ya waye
ta sake zuwa mishi gyara ɗaki.
Ita kam da tace bazata sake zuwaba, ganin Mama bata warkeba yasa ta koma, kamar jiya tare tasami su Ummi suna addua, saida suka shafa ta gaishe su, bayan ta gyara ko inane Ummi ta k'ira ta, "Yau me gidan zak dawo, ki zauna ki tayamu aiki".
Amsawa tayi da "to".
Farida ta ce "idan kin gyara wajen Ahmad sai kidawo".
Nanma "to".
ta ce.
Itakam wajensu ta koma tayi kwanciyar ta, ba abunda takeyi sai kewar Anwar, yanzu nasan Aunty ta haihu, ko me ta haifa oho.
Sai juyi takeyi ita kaɗai, sai k'arfe tara ta mik'e ta koma wajen su Ummi.
Ahmad yana gefen Ummi yana karyawa, Farida tana jikin Ummi, can nesa dasu ta zauna ta ce "Me za'ayi yanzu"?
Ahmad da tun shigowar ta yabita da kallo ya ce "me yahanaki gyaramun ɗaki"?
Bata kalleshi ba tace "nagyara".
Shima shiru yayi don yasan bata gyaraba, Farida ce tace "muje mufara".
Itadai binta tayi kawai, inda ta zage tana aiki Fateema bata ɗauka tana aiki haka ba, taga kullum tana mak'ale a jikin Ummi, ita kuwa Ummi ko wajen da suke aikin bata nufa ba, sun dafa abinci yayi kala goma, abunsha yafi kala biyar, abunda ba'a magana, basu gama ba sai wajen 5 na yamma, Sallah kawai suke tsayawa yi, saida suka jera komai Fareeda ta wuce ɗakinta, itama Fateema ta juya zata tafi Ummi ta ce "idan kinyi wanka kizo ki karɓa muku naku".
.
.
wanka tayi tashirya sannan ta jira akayi magriba tayi, Mama ta ce "yau wani irin aiki kuka sha haka"?
"Kedai mama bari kawai, kuma mu biyu mukayi, bansan me cikinnan tana aiki hakaba, gashi ta iya girki k'amshin duk yacikamun hanci, yanzuma zanje na karɓo".
Gyaɗa kai Mama tayi "to ko k'anwar matar gidanne"?
Fateema ta ce "Inaga k'anwar tace, bakiga yanda take dangarta ta ba".
mama tace "ni zanbaki labari wannan, yanzu dai tashi kije kada suga kink'i komawa".
Mayafin ta tajanyo ta tafi.
a bakin falon sukayi kusan cin karo da Ahmad, wani malalacin murmushi yayi ya ce "ni zaki raina wa hankali ko"?
Tsaki tayi ta ce "daga isowata har nayi laifi"?
ya ce "wani rainin hankalin zaki kuma yimun, cewa kikayi kin gyaramun ɗaki ɗazu".
Saida ta watsa mai harara ta ce "mezan sakeyi a ɗakin ka bacin ko inama wajen wankan kane, dama bani bace me aikin kajira ta warke ta koma bakin aikin ta".
kafin yayi magana sukaji hayaniya ya karaɗa gidan, murmushi Ahmad yayi ya ce "Boss ya iso".
"to matsamun na wuce".
b
"bazaki wuceba sai yafara cin karo da surkar sa".
Kallon rashin fahimta ta masa ta ce "zan koma kawai".
da sauri ya bata hanya ta wuce shi kuma ya nufi inda hayaniya ke tashi, yana isa Dad ɗinshi yana fitowa a mota, ma'aikatan gidanne cike awajen kowa yana murna, da gudu Ahmad ya faɗa jikin shi yana murna, shima Dad cikin farinciki ya daɗa rungumeshi.
.
.
wani irin kwalliya Ummi da Farida sukayi, Fareeda tayi masifar kyau ga wani k'amshin da yake tashi ajikin ta, itadai Fateema sake baki tayi aranta tana cewa "wannan kam akwai shiga uku, har ta fi matar gidan haɗuwa".
Tunanin ta ne ya tsaya cak lokacin da taga Dad ya shigo, cikin wani irin taku Fareeda ta k'arasa ta rungume shi ta saki kukan shagwaɓa, sai bubbuga bayan ta yakeyi yana rarrashin ta, wai tana kukan tayi missing ɗinshi, yana rungume da Fareeda ya mik'a wa Ummi hanu, k'arasawa tayi itama taɗan kwanto ta gefenshi fuskar ta cikeda murmushi.
ganin irin kallon da Fateema take musu ne yasa Ahmad Yayi sauri yaja hanun ta suka bar wajen.
.
[1:05PM, 9/22/2017] 💋Eshat aysm💋: 🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
.
Page 20
Second to the last page
.
.
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_We dont just entertain and educate we touch the hearts of readers_
*PML*
.
.
.
Writen By *Princess Eshat Aysm*
.
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
*On ur Birthday, i would like to give u some words of wisdom smile while u still have teeth*
_many many happy returns of the day my *KHALEED*_
_Ana tare irin sosai ɗinnan_
.
.
.
.
.
Fateema kasa daure wa tayi ta ce "tsaya na tambaye ka, wannan Aunty Fareedan itama 'yar Ummi ce".
ya ce "a'a, Farida matar Dady
ce".
Da mamaki take kallon shi, "matar Dady fa kace Ahmad".
"eh haka nafaɗa, Farida tanada kirki sosai, lokacin da Dady ya aurota bakiga irin wahalan datasha a wajen Ummi ba, amma ta jure tayi hak'uri har suka zamto tamkar uwa da 'ya".
Ajiyan zuciya ta sauk'e, ta juya zata tafi yayi sauri yaja mayafin ta "Don Allah ki tsaya muyi magana, Dady bazai wuce sati ɗaya ba zai koma, tun ranar da naganki naji nasamu matar aure".
Gaban ta ne taji ya faɗi.
"zan faɗawa Dad nasamu mata, don Allah kada kice baki sona".
Shiru tayi tana nazari, can ta ɗago tace "Allah ya tabbatar da alkairi".
.
.
Abu kamar wasa Dady ya amince ya aure ta, wasa2 suka fara soyayya duk da ita hankalin ta yana kan Anwar, idan ta tuna wani abune kawai take k'ok'arin mantashi, ba wanda bai goyi bayan auren ba saboda Fateema tanada shiga tai ga hankali, sati biyu akasa biki, Ahmad murna kamar me, lokacin ta fara shirin zuwa Jos amma mahaifin ta yace shi zaije basai taje ba.
.
.
.
.
Ranar Talata Maryam anyi Arba'in, har wani shagalin biki akayi, Anwar ya zama tamkar ango yana murna zata koma gidan ta, tunda sassafe yaje ɗaukan ta, yasa mata rigima Mamy ta lallaɓa shi sai zuwa dare.
Ranar an gurji juna, Maryam sabuwa ta zame masa saboda irin gyaran da tasha, har tausaya mishi takeyi saboda baya gajiya ko kaɗan, mantawa da komai yayi yarungumi Matarsa da 'yarsa saboda yanzu ta gyara *SHIMFID'AR TA* sosai.
kwanan ta biyu da komawa ta shirya zataje Meduguri, da k'yar ya barta ta tafi, badon Mahaifiyar sa tana tsak'a me wuya a da ya hak'ura da Fatima tunda ta masa nisa.
Sai da ta harari iska ta ce "Ni munafunci ne bana so".
Ya zagaye hannayen shi akan k'irjin ta ya ce "Nine munafukin"?
ture shi ta fara yi, ya ɗan matsa nonon ya ce "menene kike tureni kuma, ko idan antafi wankan gidan ba'a komai ne".
a ranta tace yau rigima ta tashi kenan, tamaga k'ok'arin sa.
hannu tasa ta janye hannayen shi ta ce "meyasa kake zuwa wajen Fateema har yanzu"?
Dariya yayi ya ce "tau kishi ta motsa".
kai mishi duka tayi ya rik'e hannun ya ce "zan faɗa miki, lokacim da Hajiya ta matsa na saketa ai ban saketa ba, nayi hakane saboda hankalin ta ya kwanta, kafin Dady ya dawo nasan zaisa indawo da matata, to yanzu lokaci yayi ne, inaso ta dawo".
Shiru tayi batayi magana ba, ya ci gaba da cewa "yanzu hankalin Hajiya yafi na kowa tashi, har 'yar rama tayi".
Kallon shi tayi tana neman k'arin bayani, "Dad ya ce idan Fateema bata dawo ba zai sake ta".
Dariya Maryam tasa harda sunkuyawa, ganin ya ɗaure fuska ne yasa tayi shiru, ya ce "Hajiya ta kikewa dariya"?
Ta waro ido ta ce "ni na isa, kawai dariyar ne tazo, yanzu sai kusan nayi tunda abun hakane".
da dariyar ta k'arasa maganar, ya ce "musan nayi ma zakice, ko wayarta fa na k'ira bata ɗauka".
Wani sabon dariya Maryam ta saki ta ce "Da yanzu ni ce nake gida, Fateema tamun abunda bazan iya kishi da ita ba, Hajiya kuma ta so taga bana raye, saboda rabuwarmu yana nufin mutuwa ta, da zanbi ta zuciya ta, danayi adduar Allah yasa kada kaga Fateema har abada, idan kuma nayi haka ban kyauta wa Fateema ba, don haka zan taya ku binciken inda sukaje, ta shafo sajen shi ta ce "zan nemo maka Fateema insha Allah".
murmushi yayi ya ce "kiman ta da abunda Hajiya tayi, tayi nadama sosai, bana burin auren ta ya samu matsala Maryam kinsan uwata ce".
Saida ya jagwalgwala ta ya rage sha'awa kafin ya tafi.
Tagumi tayi tana tunanin ta ina zata fara, wannan wani damane da zan daɗa gyara shimfiɗa ta, tabbas idan nayi k'ok'ari Anwar zai sake ganin girmata da daraja ta.
wayar ta ta ɗauko ta k'ira numban Sakina, bugu biyu ta ɗauka.
"Hello Aunty Maryam ashe zaki tuna damu"?
"Ai kullum ina tunawa daku, ina mutumiyar ko na k'irata bata ɗagawa".
Sakeena tace "wallahi nima haka, tun tafiyar su Meduguri aka daina samun ta".
Cikin jinjinawa Maryam ta ce "Meduguri kuma? Me yakaita"?
"sun koma can da zama fiyeda sati biyu data wuce".
Maryam ta ce "ikon Allah, yanzu bawani numban da za'a sameta"?
"Gaskiya babu sai dai ki k'ira su Aunty Hadiza ko suna da wani numban da suka k'irasu".
sallama sukayi tare da mata godiya.
koda ta k'ira suma magana ɗayane babu wata hanyar da zasuyi magana, sai dai kafin su tafi Ummi ta bata address ɗin inda suke, nan Maryam ta buk'ata.
Anwar daya dawo da dare daɗa kwantar mai da hankali tayi ta ce dazaran tayi arba'in zata nemo masa Fateema, da yafara gardama kada tasa kanta a wahala ta nuna masa ita tayi niyya kuma ai kamar yiwa kaine.
.
.
.
.
Ahmad fa tun daga ranar tunanin Fateema ya hanashi sakat, sosai yaji yanason yarinyar, har Allah2 yakeyi gari ya waye
ta sake zuwa mishi gyara ɗaki.
Ita kam da tace bazata sake zuwaba, ganin Mama bata warkeba yasa ta koma, kamar jiya tare tasami su Ummi suna addua, saida suka shafa ta gaishe su, bayan ta gyara ko inane Ummi ta k'ira ta, "Yau me gidan zak dawo, ki zauna ki tayamu aiki".
Amsawa tayi da "to".
Farida ta ce "idan kin gyara wajen Ahmad sai kidawo".
Nanma "to".
ta ce.
Itakam wajensu ta koma tayi kwanciyar ta, ba abunda takeyi sai kewar Anwar, yanzu nasan Aunty ta haihu, ko me ta haifa oho.
Sai juyi takeyi ita kaɗai, sai k'arfe tara ta mik'e ta koma wajen su Ummi.
Ahmad yana gefen Ummi yana karyawa, Farida tana jikin Ummi, can nesa dasu ta zauna ta ce "Me za'ayi yanzu"?
Ahmad da tun shigowar ta yabita da kallo ya ce "me yahanaki gyaramun ɗaki"?
Bata kalleshi ba tace "nagyara".
Shima shiru yayi don yasan bata gyaraba, Farida ce tace "muje mufara".
Itadai binta tayi kawai, inda ta zage tana aiki Fateema bata ɗauka tana aiki haka ba, taga kullum tana mak'ale a jikin Ummi, ita kuwa Ummi ko wajen da suke aikin bata nufa ba, sun dafa abinci yayi kala goma, abunsha yafi kala biyar, abunda ba'a magana, basu gama ba sai wajen 5 na yamma, Sallah kawai suke tsayawa yi, saida suka jera komai Fareeda ta wuce ɗakinta, itama Fateema ta juya zata tafi Ummi ta ce "idan kinyi wanka kizo ki karɓa muku naku".
.
.
wanka tayi tashirya sannan ta jira akayi magriba tayi, Mama ta ce "yau wani irin aiki kuka sha haka"?
"Kedai mama bari kawai, kuma mu biyu mukayi, bansan me cikinnan tana aiki hakaba, gashi ta iya girki k'amshin duk yacikamun hanci, yanzuma zanje na karɓo".
Gyaɗa kai Mama tayi "to ko k'anwar matar gidanne"?
Fateema ta ce "Inaga k'anwar tace, bakiga yanda take dangarta ta ba".
mama tace "ni zanbaki labari wannan, yanzu dai tashi kije kada suga kink'i komawa".
Mayafin ta tajanyo ta tafi.
a bakin falon sukayi kusan cin karo da Ahmad, wani malalacin murmushi yayi ya ce "ni zaki raina wa hankali ko"?
Tsaki tayi ta ce "daga isowata har nayi laifi"?
ya ce "wani rainin hankalin zaki kuma yimun, cewa kikayi kin gyaramun ɗaki ɗazu".
Saida ta watsa mai harara ta ce "mezan sakeyi a ɗakin ka bacin ko inama wajen wankan kane, dama bani bace me aikin kajira ta warke ta koma bakin aikin ta".
kafin yayi magana sukaji hayaniya ya karaɗa gidan, murmushi Ahmad yayi ya ce "Boss ya iso".
"to matsamun na wuce".
b
"bazaki wuceba sai yafara cin karo da surkar sa".
Kallon rashin fahimta ta masa ta ce "zan koma kawai".
da sauri ya bata hanya ta wuce shi kuma ya nufi inda hayaniya ke tashi, yana isa Dad ɗinshi yana fitowa a mota, ma'aikatan gidanne cike awajen kowa yana murna, da gudu Ahmad ya faɗa jikin shi yana murna, shima Dad cikin farinciki ya daɗa rungumeshi.
.
.
wani irin kwalliya Ummi da Farida sukayi, Fareeda tayi masifar kyau ga wani k'amshin da yake tashi ajikin ta, itadai Fateema sake baki tayi aranta tana cewa "wannan kam akwai shiga uku, har ta fi matar gidan haɗuwa".
Tunanin ta ne ya tsaya cak lokacin da taga Dad ya shigo, cikin wani irin taku Fareeda ta k'arasa ta rungume shi ta saki kukan shagwaɓa, sai bubbuga bayan ta yakeyi yana rarrashin ta, wai tana kukan tayi missing ɗinshi, yana rungume da Fareeda ya mik'a wa Ummi hanu, k'arasawa tayi itama taɗan kwanto ta gefenshi fuskar ta cikeda murmushi.
ganin irin kallon da Fateema take musu ne yasa Ahmad Yayi sauri yaja hanun ta suka bar wajen.
.
[1:05PM, 9/22/2017] 💋Eshat aysm💋: 🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
*SHIMFID'AR MIJINA*
🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏🛏
.
Page 20
Second to the last page
.
.
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_We dont just entertain and educate we touch the hearts of readers_
*PML*
.
.
.
Writen By *Princess Eshat Aysm*
.
.
_K'irk'irarren labarine banyi don cin zarafin wani ko wata ba_
.
.
*On ur Birthday, i would like to give u some words of wisdom smile while u still have teeth*
_many many happy returns of the day my *KHALEED*_
_Ana tare irin sosai ɗinnan_
.
.
.
.
.
Fateema kasa daure wa tayi ta ce "tsaya na tambaye ka, wannan Aunty Fareedan itama 'yar Ummi ce".
ya ce "a'a, Farida matar Dady
ce".
Da mamaki take kallon shi, "matar Dady fa kace Ahmad".
"eh haka nafaɗa, Farida tanada kirki sosai, lokacin da Dady ya aurota bakiga irin wahalan datasha a wajen Ummi ba, amma ta jure tayi hak'uri har suka zamto tamkar uwa da 'ya".
Ajiyan zuciya ta sauk'e, ta juya zata tafi yayi sauri yaja mayafin ta "Don Allah ki tsaya muyi magana, Dady bazai wuce sati ɗaya ba zai koma, tun ranar da naganki naji nasamu matar aure".
Gaban ta ne taji ya faɗi.
"zan faɗawa Dad nasamu mata, don Allah kada kice baki sona".
Shiru tayi tana nazari, can ta ɗago tace "Allah ya tabbatar da alkairi".
.
.
Abu kamar wasa Dady ya amince ya aure ta, wasa2 suka fara soyayya duk da ita hankalin ta yana kan Anwar, idan ta tuna wani abune kawai take k'ok'arin mantashi, ba wanda bai goyi bayan auren ba saboda Fateema tanada shiga tai ga hankali, sati biyu akasa biki, Ahmad murna kamar me, lokacin ta fara shirin zuwa Jos amma mahaifin ta yace shi zaije basai taje ba.
.
.
.
.
Ranar Talata Maryam anyi Arba'in, har wani shagalin biki akayi, Anwar ya zama tamkar ango yana murna zata koma gidan ta, tunda sassafe yaje ɗaukan ta, yasa mata rigima Mamy ta lallaɓa shi sai zuwa dare.
Ranar an gurji juna, Maryam sabuwa ta zame masa saboda irin gyaran da tasha, har tausaya mishi takeyi saboda baya gajiya ko kaɗan, mantawa da komai yayi yarungumi Matarsa da 'yarsa saboda yanzu ta gyara *SHIMFID'AR TA* sosai.
kwanan ta biyu da komawa ta shirya zataje Meduguri, da k'yar ya barta ta tafi, badon Mahaifiyar sa tana tsak'a me wuya a da ya hak'ura da Fatima tunda ta masa nisa.