Sashe 15
Shaawar Ta Nikeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
ni za'a yaudara wallahi bazan yarda kamar ni ace zan had'a miji da wannan banza y'ar matsiyata, jaka jahila y'ar kyauye wacce batasan komai ba na rayuwa nice nan na koyar dake komai amma zaki ci amanata ki aure min Miji na rantse da Allah duk Uban da ya d'aura wannan aure saina naci Kutumar ubansa don.....Tas Tas kakeyi Ayman ya kife Saudat da wani wawan mari cikin b'acin rai yace,
"Uwar tawa zaki zaga tu wallahi bari kiji aure ya dauru doke ki zauna da ita matsayin kishiya abokiyar zama ke har Mace ce da kika tak'amar bazaki zauna da kishiya ba." Duk da marin ya shige ta amma bakinta be mutu ba sai cewa tayi "duk abinda kayi banga laifinka ba amma Wallahi dole saika saketa don bazan tab'a zama da ita a matsayin kishiya ba,
Ke kuma Wallahi ajalinki ne kika aura banza sake har matsiyatan iyayen naki duk saina yi maganinsu." Ta bar parlon Ayma kuwa gaba d'aya sun sakata cikin rudani sai zancen aure akeyi ita da Ayman addu'a takeyi idan mafarki ne takeyi Allah ya falkar da ita, Ayma ne ya katse mata tunani yana fad'in jeki shirya Mumma na son ganinki karki bata min lokaci."
haka ta fita tana son tamabaya amma ba fuska haka taje ta sauya kaya doguwar rigar les ta saka da mayafi me kyau ta saka turare sai kwalli data shafa da man baki, tace "Anam zamu fita da Yallab'ai." Tace "adawo lafiya bayan ta fito parlon k'asa ta gansa yace "koma ku fito keda kawarki." Ciki ta koma tace Anam ta shirya tare zasu tafi." Mayafi kawai ta saka riga da siket ne a jikinta na atamfa,
ta fito yana gaba suna bayansa har suka k'arasa Mota suka shiga bodyguard d'insa suka marasa baya, basu zame ko ina ba sai gidansu, parlon sama suka haura nan ya ajesu, ya shiga bedroom din Mamma ya sanar da ita Ayma na parloun cike da farin ciki ta fito,
cikin mutunci da girmamawa ta gaida Mumma ta karb'a cikin sakin fuska tace "Y'ata kiyi hak'uri da abinda zakiji nasan ban kyauta miki ba sai labarin aure kika samu bayan ke dawo an d'aura aurenki da Ayman ne jiya."!!!!!!!!!
Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi a nan na kammala book one sai mun had'u a book 2 wanda Inda zaku samu amsar tambayoyin ku ya akayi aka d'aura auren Ayma da Ayman ya akayi Mumma ta samu dangin Ayma shin dama tana da a hali me ya kawota Katsina shin ya zamansu da Ayman da Saudat zai kasance , shin zai kamu da sonta kuwa
Ko iya SHA'AWARTA Kawai yakeyi,
Masu buk'atar payment ga account number 7060577995 Zainab Abdullahi Opay bank shaidar biya 07060577995
Writer Bey Pinky Darling Mrs
"Uwar tawa zaki zaga tu wallahi bari kiji aure ya dauru doke ki zauna da ita matsayin kishiya abokiyar zama ke har Mace ce da kika tak'amar bazaki zauna da kishiya ba." Duk da marin ya shige ta amma bakinta be mutu ba sai cewa tayi "duk abinda kayi banga laifinka ba amma Wallahi dole saika saketa don bazan tab'a zama da ita a matsayin kishiya ba,
Ke kuma Wallahi ajalinki ne kika aura banza sake har matsiyatan iyayen naki duk saina yi maganinsu." Ta bar parlon Ayma kuwa gaba d'aya sun sakata cikin rudani sai zancen aure akeyi ita da Ayman addu'a takeyi idan mafarki ne takeyi Allah ya falkar da ita, Ayma ne ya katse mata tunani yana fad'in jeki shirya Mumma na son ganinki karki bata min lokaci."
haka ta fita tana son tamabaya amma ba fuska haka taje ta sauya kaya doguwar rigar les ta saka da mayafi me kyau ta saka turare sai kwalli data shafa da man baki, tace "Anam zamu fita da Yallab'ai." Tace "adawo lafiya bayan ta fito parlon k'asa ta gansa yace "koma ku fito keda kawarki." Ciki ta koma tace Anam ta shirya tare zasu tafi." Mayafi kawai ta saka riga da siket ne a jikinta na atamfa,
ta fito yana gaba suna bayansa har suka k'arasa Mota suka shiga bodyguard d'insa suka marasa baya, basu zame ko ina ba sai gidansu, parlon sama suka haura nan ya ajesu, ya shiga bedroom din Mamma ya sanar da ita Ayma na parloun cike da farin ciki ta fito,
cikin mutunci da girmamawa ta gaida Mumma ta karb'a cikin sakin fuska tace "Y'ata kiyi hak'uri da abinda zakiji nasan ban kyauta miki ba sai labarin aure kika samu bayan ke dawo an d'aura aurenki da Ayman ne jiya."!!!!!!!!!
Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi a nan na kammala book one sai mun had'u a book 2 wanda Inda zaku samu amsar tambayoyin ku ya akayi aka d'aura auren Ayma da Ayman ya akayi Mumma ta samu dangin Ayma shin dama tana da a hali me ya kawota Katsina shin ya zamansu da Ayman da Saudat zai kasance , shin zai kamu da sonta kuwa
Ko iya SHA'AWARTA Kawai yakeyi,
Masu buk'atar payment ga account number 7060577995 Zainab Abdullahi Opay bank shaidar biya 07060577995
Writer Bey Pinky Darling Mrs