Sashe 14
Shaawar Ta Nikeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Following this link to join my WhatsApp channel domin samun zafafan liltafaina sabbi da tsofaffi tare abubuwan k'aruwa
https://whatsapp.com/channel/0029ValAwoOInlqYMwE1dK00
BOOK ONE
PAGE 2️⃣9️⃣⏩3️⃣0️⃣
Bakin get Alhaji ya d'auke su sai filin jirgi ya kammala musu komai na tafiya, har Hotel ya kama musu idan suje akwai yaronsa da zai zo daukarsu, be dawo gida ba saida jirginsu ya tashi, b'angaren su Ayma kuwa k'arfe uku jirginsu ya sauka saiga yaron Alhaji Manir yazo daukarsu da yake an bashi number Ayma, hotel ya kaisu bayan ya karb'e key d'in room don shi yazo ya kama d'akin,
ya fita abinci da abin sha ya kawo musu kana yace "Madam Ogah yace na kula daku duk inda kuke son zuwa na kaiku saboda haka idan kun tashi fita ki sanar dani." To kawai Ayma tace ya fita kana sukaci abinci bayan sun huta wanka sukayi tare da shiryawa, cikin k'ananan kaya, idan ka gansu zaka d'auka y'an Legas d'in ne, suka fita,
tafiya suka d'an yi mai tsayi kafin suka hau napep sukace a kaisu kasuwa zasu d'an zagaya bayan an saukesu Ayma taja hannun Anam suka fara zagaye kasuwar kamar y'an gari Wani b'angare ne suka fito, y'an jagaliya ne kawai a gurin suna shaye shaye, Anam taja da baya tace "Sis mu juya kawai, kafin suyo kanmu." Ayma" tace kan Uba Wallahi bazan koma ba ai saboda su nazo Legas shaiyasa ban zame ko ina ba sai kasuwa inaso na fara da y'an jagaliyar kasuwa kafin na had'u da sauran,
saboda haka kiyimin shiru." Dole Anam tayi shiru saboda tasan tinda tace bazasu juya ba to kome zai faru bazasu juya ba cigaba da tafiya sukayi har suka kawo tsakiyar su ai kuwa kamar jira sukeyi suka zagaye su Ayma d'aya daga cikin su ne yace "Tsageran yara me ya kawoku layin nan ne.?" Ayma tace "Kaine tsagera Wannan layin na ubanka ne da baza'a biyo ta nan ba.?"
"Hyhyhy Waye sa'arki a nan yau saikeyi nadamar zagina da kikayi kai Bado zoka chaskale min y'ar iska ka karb'e duk abinda ke hannunsa." Wani murmushin mugunta Ayma tayi kana ta janyo jakarta dake rataye a gaba tace "Wallahi duk d'an iskan daya dakeni saina rama an gayamuku ni sa'ar yara ce k'ananan y'an iska masu siyar da daga ni uban abinda kuke saida nike bayarwa."
ta fad'a tana d'auko wata farar leda cikin jaka kamar gishiri ne a ciki Chak suka tsaya suna kallonta Bado yace "Ogah kamar fa kokin ce a hannunta." Ayma tace " Ba kama bace kokin d'in ne." Ta mayar cikin jaka." Wanda aka kira da me suna Jams yace "Kaga kuyi mata duka ku karb'e komai." Ai kuwa Bado ya yi kan Ayma zai kai mata duka cikin zafin nama ta guce tare da kai mai naushi a fuska take hanncinsa da baki ya fashe da jini,
kafin ya d'ago ta k'ara kaimasa duka Wani yayo kanta tare da damke sumar kanta dake baya sakin Bado tayi tare kamo hannunwan gayen ta baya tayi wani juya ta dawo gabansa da k'arfi ta juya hannunsa baya ta dawo da shi gaba sai k'arar kashin hannunsa kaji ta k'arya shi, wani ihu ya saka tare da zubewa wurin yana neman agaji, takeyi,
wani katako d'auka jikinsa duk k'ososhi ne yaran da sukayo kanta ta fara kai musu duka da shi gaba d'aya ta zame musu d'an kunama kowa duka takeyi amma babu wanda ya samu nasarar tab'a jikinta, Anam kuwa y'ar kallo ta zama abu kamar a Film sai dukan maza takeyi wai ko dai Ayma jami'ar tsaro ce wannan abin ya daure mata kai,
Jams ne ya tashi ransa a b'ace ya kaiwa Ayma mugun duka saida ta kefe k'asa kafin ta d'ago ya k'ara kai mata naushi, yana dariya, wani juyin azaba takeyi kafin ta mik'e tsaye da kyar, kai mata duka yaje yi ai kuwa ta saka k'afa ta kaimasa wawan shuri gabansa inda Bananarsa take ina wawan Ihu ya saka tare da zubewa wurin yana neman taimako,
inda taga suna dauren daga da wuiwui taje ta kwashe ta gaba ta saka cikin leda har kud'ad'en dake wurin kana tace "Anam mutafi." Suka bar wurin suna fitowa napep suka hau yace Madam ina zuwa tace "Gada zaka kaini." Beyi magana ba har suka k'arasa ta biyasa kud'insa kana suka fita k'arewa wurin kallo tayi kana tace "Lallai wurin nan yaci sunansa k'ark'ashin gada ai kuwa yau sai sun san da zuwana.
dubawa tayi ina ne yafi y'an jagaliya ai kuwa ta hango wani layi mata da Maza ne a gurin kowa sha'anin gabansa kawai yakeyi, k'are chan suka nufa Anam tace "Wallahi bazamu sha ba a nan mutuwa zamuyi." Ayma tace zamanki a Legas na banza ne be tsinana miki komai ba bari kiga yadda ake jagaliyanci da isarsu wurin ta fisge dagar dake hannun Wani yana zuk'a wata budurwa na gefensa tana tsotsar mai Banana,
tana karb'a a baki ta zura tana zuk'ar tabar tana hura hayak'i yana fitowa harta hanci, dai dai kan wani gardi ta tsaya ga dukan alama shine Ogah a wurin ledar hannunta ta dire mai kana tayi mai alamar ya duba ya bata kud'i." Sa hannu ya yima d'aya daga cikin yaransa a duba ledar Wani zare idanu yaron ya yi kana yace "Ogah Wannan fa babbar harka ce saboda har uwar tafiya datayi wahala kusan wata uku an samu,
kaga shikenan yau zamuci dad'i." Kallon tuhuma Ogan keyiwa Ayma ita kuwa ta wayance kamar ta saba har kallar tace "Idan baza'a bani citta ba na k'ara gaba a matse nike." Tana fadar tana zuk'ar tabar tana busa mai hayak'i a fuska, wata dirowa ya janyo tare da d'auko mata Dollar 💵 rafa d'aya ya aje mata yanaso ya Gani idan har y'ar harkalla ce bazata karb'a ba,
d'auka tayi tana juya kud'in kana ta jefar da tabar cikin muryar y'an jagaliya tace "Wai mahaukaciya ka dauke ni ko yaya inaga baka buk'atar kayan ne." Tana gama fad'ar haka taja ledar ya dakatar da ita ragowar ya bata kana tace"Yanzu naji magana." Ta d'auke sigari guda d'aya tace "Dan cinna min ita." Ya kunna mata yace "Amma fa ban tab'a ganin ki a nan fa ko wuraren da nike harkalla daga ina kike.?"
Murmushi tayi kana tace "Ai bana harkalla yara ne ta manya nikeyi ko yanzu dole ce tasa haka akwai wasu kayan yaji da nikeson karb'owa abin kud'i yake ci shine na fito da kayan idan kana buk'atar wasu zan dinga aiko ma yarana suna kawo ma naga kamar nan abar wahala takeyi." Gyara zama ya yi kana yace " Eh muna buk'ata amma me zai hana mu k'ulla harkalla dake saboda wannan farar citta tafi wahala yanzu."
Ayma tace " to Yanzu babu ta a k'asa kud'i neke had'awa na karb'o idan kana buk'ata zaka iya saka rabin kud'in idan na kawo ma saika bayarda ragowar amma fa dole nima ka bani kasona da ban." Yace "Na yarda yanzu nawa zan bada.?" Wani yare tayi mai da hannu ai kuwa ya zubo kud'i a leda ya bata tare da karb'ar number ta kana ta bar wurin, suka hau napep,
Washegari suka shirya suka fita suka zagaye gari kana ta shiga kasuwa duk inda taga yara mata masu tallah marasa gata kud'i take raba musu saida ta rabar da kud'in gaba d'aya data karb'o k'ark'ashin gada da kasuwa, kana suka dawo ta kira yaron Alhaji Manir ta sanar da shi ya ta nadar musu jirgi zuwa k'arfe hud'u zasu koma ai kuwa haka akayi saida tazo filin jirgi ta cire sim card din data baiwa guy d'in nan ta yada shi,
K'ark'ashin gada kuwa sai yau Oga ya samu wanda zai siyarwa Kokin d'in, sai bayan ciniki ya fad'a kana ya duba abar zai shak'a ai kuwa yaji ba komai bud'ewa ya yi me zai Gani idan ba garin fulawa ba ai kuwa nan masifa ta kacame, ya shiga kirani layin Ayma amma a kashe, nan fa ya baza yaransa neman Ayma shiru kake ji,
Ayma kuwa da yamma jirginsu ya sauka suka hau napep zuwa gida, da mamaki take kallon gidan, sabbin motaci ne zube ga bodyguard d'in Ayman na zube a gidan kallon Anam tayi tace "Wai Yallab'ai ya dawo ne.?" Anam tace ga zahiri nan ke Gani." Suka shiga ciki wanka sukayi kana ta saka kaya ta fita Sumy ta gani, tace "Sumy yaushe "Yallab'ai ya dawo ne.?" Sumy tace "Tin jiya ya dawo."
dam k'irjinta ya buga haka ta haura sama tana norking, ta jima kafin k'ofar ta bud'e ta shiga zaune yake kan kujera ya d'ora k'afarsa d'aya kan d'aya, yana tab'a wayarsa, Ayma tace "Yallab'ai barka da hutawa banza ya yi mata shiru tayi tasan dole ta fuskance wannan hukunci kallonta sama da k'asa kana ya daka mata tsawa yace "Ke ina kika tafi.?"
saida ta zabura kamar zata kife bakinta na rawa tace "am dama am uhm." Wata tsawa ya daka mata kawai ta fashe da kuka tace "Naje Legas ne." "Legas ya mai maita damk'o ta ya yi tare da kama sumar kanta idanunsa har sun sauya launi saboda b'acin rai yace "Da Auren nawa kika tafi Legas.?"
Wani dukan uku uku zuciyarta ta shiga yi kallon rashin fahimta tayi mai aurensa kuma kodai ya fara shaye shaye ne kallonta yakeyi a matsayin Saudat, ai bata ankare ba sai da ya buge mata baki saida ta saki kara yace "Yaushe kika tafi Legas kuma gurin waye kika je.?" Ayma bata iya k'arya ba ta sanar da shi Alhaji Manir ne ya yi mata komai har Hotel d'in da suka sauka ta sanar da shi
Wayarsa ya d'auka yana tab'a tare da karawa a kunne yace "Saj ka message nan na turoma inaso ka turomin bayanin komai yanzu ina jira." Ya kashe wayar yace "idan naji akasin abinda kika fad'a hamm." Banko k'ofar parlou akayi da k'arfin tsiya, Saudat ce ta diro kamar mahaukaciya tayo kan Ayma tana shak'o wuyanta tana fad'in "Wallahi saina kasheki na kashe banza,
https://whatsapp.com/channel/0029ValAwoOInlqYMwE1dK00
BOOK ONE
PAGE 2️⃣9️⃣⏩3️⃣0️⃣
Bakin get Alhaji ya d'auke su sai filin jirgi ya kammala musu komai na tafiya, har Hotel ya kama musu idan suje akwai yaronsa da zai zo daukarsu, be dawo gida ba saida jirginsu ya tashi, b'angaren su Ayma kuwa k'arfe uku jirginsu ya sauka saiga yaron Alhaji Manir yazo daukarsu da yake an bashi number Ayma, hotel ya kaisu bayan ya karb'e key d'in room don shi yazo ya kama d'akin,
ya fita abinci da abin sha ya kawo musu kana yace "Madam Ogah yace na kula daku duk inda kuke son zuwa na kaiku saboda haka idan kun tashi fita ki sanar dani." To kawai Ayma tace ya fita kana sukaci abinci bayan sun huta wanka sukayi tare da shiryawa, cikin k'ananan kaya, idan ka gansu zaka d'auka y'an Legas d'in ne, suka fita,
tafiya suka d'an yi mai tsayi kafin suka hau napep sukace a kaisu kasuwa zasu d'an zagaya bayan an saukesu Ayma taja hannun Anam suka fara zagaye kasuwar kamar y'an gari Wani b'angare ne suka fito, y'an jagaliya ne kawai a gurin suna shaye shaye, Anam taja da baya tace "Sis mu juya kawai, kafin suyo kanmu." Ayma" tace kan Uba Wallahi bazan koma ba ai saboda su nazo Legas shaiyasa ban zame ko ina ba sai kasuwa inaso na fara da y'an jagaliyar kasuwa kafin na had'u da sauran,
saboda haka kiyimin shiru." Dole Anam tayi shiru saboda tasan tinda tace bazasu juya ba to kome zai faru bazasu juya ba cigaba da tafiya sukayi har suka kawo tsakiyar su ai kuwa kamar jira sukeyi suka zagaye su Ayma d'aya daga cikin su ne yace "Tsageran yara me ya kawoku layin nan ne.?" Ayma tace "Kaine tsagera Wannan layin na ubanka ne da baza'a biyo ta nan ba.?"
"Hyhyhy Waye sa'arki a nan yau saikeyi nadamar zagina da kikayi kai Bado zoka chaskale min y'ar iska ka karb'e duk abinda ke hannunsa." Wani murmushin mugunta Ayma tayi kana ta janyo jakarta dake rataye a gaba tace "Wallahi duk d'an iskan daya dakeni saina rama an gayamuku ni sa'ar yara ce k'ananan y'an iska masu siyar da daga ni uban abinda kuke saida nike bayarwa."
ta fad'a tana d'auko wata farar leda cikin jaka kamar gishiri ne a ciki Chak suka tsaya suna kallonta Bado yace "Ogah kamar fa kokin ce a hannunta." Ayma tace " Ba kama bace kokin d'in ne." Ta mayar cikin jaka." Wanda aka kira da me suna Jams yace "Kaga kuyi mata duka ku karb'e komai." Ai kuwa Bado ya yi kan Ayma zai kai mata duka cikin zafin nama ta guce tare da kai mai naushi a fuska take hanncinsa da baki ya fashe da jini,
kafin ya d'ago ta k'ara kaimasa duka Wani yayo kanta tare da damke sumar kanta dake baya sakin Bado tayi tare kamo hannunwan gayen ta baya tayi wani juya ta dawo gabansa da k'arfi ta juya hannunsa baya ta dawo da shi gaba sai k'arar kashin hannunsa kaji ta k'arya shi, wani ihu ya saka tare da zubewa wurin yana neman agaji, takeyi,
wani katako d'auka jikinsa duk k'ososhi ne yaran da sukayo kanta ta fara kai musu duka da shi gaba d'aya ta zame musu d'an kunama kowa duka takeyi amma babu wanda ya samu nasarar tab'a jikinta, Anam kuwa y'ar kallo ta zama abu kamar a Film sai dukan maza takeyi wai ko dai Ayma jami'ar tsaro ce wannan abin ya daure mata kai,
Jams ne ya tashi ransa a b'ace ya kaiwa Ayma mugun duka saida ta kefe k'asa kafin ta d'ago ya k'ara kai mata naushi, yana dariya, wani juyin azaba takeyi kafin ta mik'e tsaye da kyar, kai mata duka yaje yi ai kuwa ta saka k'afa ta kaimasa wawan shuri gabansa inda Bananarsa take ina wawan Ihu ya saka tare da zubewa wurin yana neman taimako,
inda taga suna dauren daga da wuiwui taje ta kwashe ta gaba ta saka cikin leda har kud'ad'en dake wurin kana tace "Anam mutafi." Suka bar wurin suna fitowa napep suka hau yace Madam ina zuwa tace "Gada zaka kaini." Beyi magana ba har suka k'arasa ta biyasa kud'insa kana suka fita k'arewa wurin kallo tayi kana tace "Lallai wurin nan yaci sunansa k'ark'ashin gada ai kuwa yau sai sun san da zuwana.
dubawa tayi ina ne yafi y'an jagaliya ai kuwa ta hango wani layi mata da Maza ne a gurin kowa sha'anin gabansa kawai yakeyi, k'are chan suka nufa Anam tace "Wallahi bazamu sha ba a nan mutuwa zamuyi." Ayma tace zamanki a Legas na banza ne be tsinana miki komai ba bari kiga yadda ake jagaliyanci da isarsu wurin ta fisge dagar dake hannun Wani yana zuk'a wata budurwa na gefensa tana tsotsar mai Banana,
tana karb'a a baki ta zura tana zuk'ar tabar tana hura hayak'i yana fitowa harta hanci, dai dai kan wani gardi ta tsaya ga dukan alama shine Ogah a wurin ledar hannunta ta dire mai kana tayi mai alamar ya duba ya bata kud'i." Sa hannu ya yima d'aya daga cikin yaransa a duba ledar Wani zare idanu yaron ya yi kana yace "Ogah Wannan fa babbar harka ce saboda har uwar tafiya datayi wahala kusan wata uku an samu,
kaga shikenan yau zamuci dad'i." Kallon tuhuma Ogan keyiwa Ayma ita kuwa ta wayance kamar ta saba har kallar tace "Idan baza'a bani citta ba na k'ara gaba a matse nike." Tana fadar tana zuk'ar tabar tana busa mai hayak'i a fuska, wata dirowa ya janyo tare da d'auko mata Dollar 💵 rafa d'aya ya aje mata yanaso ya Gani idan har y'ar harkalla ce bazata karb'a ba,
d'auka tayi tana juya kud'in kana ta jefar da tabar cikin muryar y'an jagaliya tace "Wai mahaukaciya ka dauke ni ko yaya inaga baka buk'atar kayan ne." Tana gama fad'ar haka taja ledar ya dakatar da ita ragowar ya bata kana tace"Yanzu naji magana." Ta d'auke sigari guda d'aya tace "Dan cinna min ita." Ya kunna mata yace "Amma fa ban tab'a ganin ki a nan fa ko wuraren da nike harkalla daga ina kike.?"
Murmushi tayi kana tace "Ai bana harkalla yara ne ta manya nikeyi ko yanzu dole ce tasa haka akwai wasu kayan yaji da nikeson karb'owa abin kud'i yake ci shine na fito da kayan idan kana buk'atar wasu zan dinga aiko ma yarana suna kawo ma naga kamar nan abar wahala takeyi." Gyara zama ya yi kana yace " Eh muna buk'ata amma me zai hana mu k'ulla harkalla dake saboda wannan farar citta tafi wahala yanzu."
Ayma tace " to Yanzu babu ta a k'asa kud'i neke had'awa na karb'o idan kana buk'ata zaka iya saka rabin kud'in idan na kawo ma saika bayarda ragowar amma fa dole nima ka bani kasona da ban." Yace "Na yarda yanzu nawa zan bada.?" Wani yare tayi mai da hannu ai kuwa ya zubo kud'i a leda ya bata tare da karb'ar number ta kana ta bar wurin, suka hau napep,
Washegari suka shirya suka fita suka zagaye gari kana ta shiga kasuwa duk inda taga yara mata masu tallah marasa gata kud'i take raba musu saida ta rabar da kud'in gaba d'aya data karb'o k'ark'ashin gada da kasuwa, kana suka dawo ta kira yaron Alhaji Manir ta sanar da shi ya ta nadar musu jirgi zuwa k'arfe hud'u zasu koma ai kuwa haka akayi saida tazo filin jirgi ta cire sim card din data baiwa guy d'in nan ta yada shi,
K'ark'ashin gada kuwa sai yau Oga ya samu wanda zai siyarwa Kokin d'in, sai bayan ciniki ya fad'a kana ya duba abar zai shak'a ai kuwa yaji ba komai bud'ewa ya yi me zai Gani idan ba garin fulawa ba ai kuwa nan masifa ta kacame, ya shiga kirani layin Ayma amma a kashe, nan fa ya baza yaransa neman Ayma shiru kake ji,
Ayma kuwa da yamma jirginsu ya sauka suka hau napep zuwa gida, da mamaki take kallon gidan, sabbin motaci ne zube ga bodyguard d'in Ayman na zube a gidan kallon Anam tayi tace "Wai Yallab'ai ya dawo ne.?" Anam tace ga zahiri nan ke Gani." Suka shiga ciki wanka sukayi kana ta saka kaya ta fita Sumy ta gani, tace "Sumy yaushe "Yallab'ai ya dawo ne.?" Sumy tace "Tin jiya ya dawo."
dam k'irjinta ya buga haka ta haura sama tana norking, ta jima kafin k'ofar ta bud'e ta shiga zaune yake kan kujera ya d'ora k'afarsa d'aya kan d'aya, yana tab'a wayarsa, Ayma tace "Yallab'ai barka da hutawa banza ya yi mata shiru tayi tasan dole ta fuskance wannan hukunci kallonta sama da k'asa kana ya daka mata tsawa yace "Ke ina kika tafi.?"
saida ta zabura kamar zata kife bakinta na rawa tace "am dama am uhm." Wata tsawa ya daka mata kawai ta fashe da kuka tace "Naje Legas ne." "Legas ya mai maita damk'o ta ya yi tare da kama sumar kanta idanunsa har sun sauya launi saboda b'acin rai yace "Da Auren nawa kika tafi Legas.?"
Wani dukan uku uku zuciyarta ta shiga yi kallon rashin fahimta tayi mai aurensa kuma kodai ya fara shaye shaye ne kallonta yakeyi a matsayin Saudat, ai bata ankare ba sai da ya buge mata baki saida ta saki kara yace "Yaushe kika tafi Legas kuma gurin waye kika je.?" Ayma bata iya k'arya ba ta sanar da shi Alhaji Manir ne ya yi mata komai har Hotel d'in da suka sauka ta sanar da shi
Wayarsa ya d'auka yana tab'a tare da karawa a kunne yace "Saj ka message nan na turoma inaso ka turomin bayanin komai yanzu ina jira." Ya kashe wayar yace "idan naji akasin abinda kika fad'a hamm." Banko k'ofar parlou akayi da k'arfin tsiya, Saudat ce ta diro kamar mahaukaciya tayo kan Ayma tana shak'o wuyanta tana fad'in "Wallahi saina kasheki na kashe banza,