Sashe 7
Sai Na Auri Marubuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi yayi, "Allah dai ya shiryamin Ammienna."
Itama Murmushin ta yo masa tare da bude wayarta ta shiga WhatsApp .
Kamar Yadda take tsammani Reply Din sa ta fara gani.
"Hhhhh Lallai yau ba samu gamona ni za ayi caskale dani,ni da nake da mutane yau za ayi Dani,Oh shiyasa nakejita jin tsammi maza kam aje ayi wanka." Cewar Nafseen.
Nafeesa ta gyara zama tare da fadin, "Hhh To ai dai gani nadawo ba kai ne zakayi Fada da jarumar mata ba? Muzuba mu gani,kuma ysin ni bani tsami sai dai wani." Ta kare maganar tare da murguda baki tamkar yana wajen.
Cikin sa'a kuwa yana Online ya maido mata, "Yo za mu gani dai Amman da kwai yan adawata agidannan sosai gwara muje PC kin ga ko kin kayar dani ni daya zanji kunya batare da wani yaji ba."
"Hhhhh To Ashe dai ana tsoro, Wanda ya Riga zuwa Pcn ma shine Jarumi." Reply din Nafeesa.
Jameel....
Urs Xayyeesherth
https://www.facebook.com/106494781436168/
https://www.facebook.com/106494781436168/
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE 15
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
_*SADAUKARWA GA DUK MASOYAN JAMEEL (Nafseen) aduk in da suke🤗Hadda nima Yayana,Za mu yi yadda mukeso da Fejinnan❤️KAI ARADU MA HARDA MAKIYANKA😅KU KARANTA KYAUTA NA KU NE,SON SO FISABILLAH ZUCIYA DAYA❤️🙌🏻*_
Jameel ne yafara yi mata magana ta private , "Assalam Alaikum, tun yanzu gashi na fara cin nasara."
Bata Rai Nafeesa tai cike da yanayin shagwaba tamkar yana ganinta ta yo masa reply, "Umm umm Yasin ta katanga ka diro ni ko ta kofa na Shigo nice dai Jarumar."
Dariya yanayin maganarta ta tabashi domin yanayin shagwaba karara ya bayyana.
Murmushi Ya yi , "To! To!! Yanzu fadamin tsakanin ni da ke waye Jarumin?
Da sauri Nafeesa na wangale baki ta ce, " Nice."
"Iye Cuwacuwa kenan kin yi sonkai Amman shi ke nan ba komai aje zuwa." Cewar Nafseen.
Nafeesa ta ce, "Umm ni kam.
Nafseen yace "Umm ke kam me"? Tace "a'a bance komai ba" yace "faɗi gaskiya zan siya miki sweet" nan take tace "haba kamar wata yarinya" yasa Alamun dariya "to da wace in ba yarinya ba"? Jin yace hakan kawai sai ta sa Alamun tafiya kamar dai taji haushin kiran ta da yarinya da yayi, nan take ya shiga lallaɓa ta har yana cewa "haba jaruma ya kike haka ne kamar ba jaruma ba"! Ai kuwa nan da nan ta saki wani murmushi a zahiri saboda kiran ta da jarumar da yayi ya sosa mata inda ke mata ƙaiƙayi nan take tace "umm umm to ka yarda cewa ni jaruma ce yanzu"? Yace "ai ya zama dole na yarda tunda naga kin nuna jarumtar" cikin mgnr sa sai ya haɗa da alamun gwalo a nan sai ta ƙara cewa "umm wato wayo zaka min shine ka kira ni da jaruma saboda ka lallaba ni ko"? Yace haba dai wane mutum, ai da gaske ke jarumar ce" tace "to shikenan kaci sa'a da yau idan na tayar da rikici sai ka zo da ƙafar ka ka bani haƙuri zan haƙura" yayi murmushi zuciyar sa cike da mamaki ya fara zancen zuci yana cewa "shin wannan yarinyar me take nufi da cewa sai naje da ƙafa ta na bata haƙuri" nan zancen zuci ya fito fili yace "koda yake meye ma zan tsaya wani zancen zuci muje zuwa dai koma menene zamu gani idan muna raye"
Ganin shiru bai yo reply ba yasa Nafeesa fadin, "Ko dai kaji tsorone,Hhhh Gaskiya ni Jarumar gaskiyace."
Tana tura masa karaf Abhi ya kwace wayar batare da taga reply din Sa ba.
"Haba Ammie na tun tuni kina kan waya kamar wata mai aikin office? ga Maryam kin barta gaho ko? To na kwace wayar nan ba zan maido miki yanzu ba." Cewar Abhi.
Nafeesa ta zaro Ido kan Maganarsa ta karshe cewa ba zai dawo mata da wayarba,,nan take ta tuno Nafseen, lokaci guda kanta ya fara Sarawa ta fara gani bibbiyu, zata.....
Urs Xayyeesherth
https://www.facebook.com/106494781436168/
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE 16
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
*SADAUKARWA GAREKI SISTER ZEEY YAR MUTAN ZAZZAU,ALLAH KARA BASIRA DA HAZAKA INA YINKI WALLE HAR CIKIN RAINA🥰*
*TUKWICI GAREKI MY MAREEYA😍CAN'T LOVE YOU LESS ADDU'AHTA A KULLUM BAI WUCE ALLAH YA BAKI LAFIYA MAI INGANCI BA*
🤔🤔 *SHIN NI KADAI NA FAHIMCE CEWA A LAMARIN NAFEESA SURUKANNA NA DA YAWA,NA DAYA BA SUMA TAKE BA,KUMA BA BARCI TAKE BA🤔SHIN ME TAKE??*
Zata fadi Maryam ne ta riketa Abhi ko yana amsan wayan tafiyarsa yayi bai ma tsaya ba, Maryam ne ta daga ta suka shiga daki sai kuka Maryam dinma take ta kan yi, aiko abin data sani shi ne ya faru Nafeesa faduwa tayi tamkar wata matacciya gefen Idonta sai hawaye ke fita ga shi bata numfashi,Maryam ko tasa niyyan bazata fada ma su Mammah ba sabida Ita a ganin ta yaushe suka Fita a damuwa kan Nafeesa kuma su kuma komawa gaskiya gara suyi farin ciki suma, ta dauka alkawarin bazata fada ma kowa ba in sha Allah har sai Allah yayi farkawan Nafeesa.
Maryam Wayan ta,ta dauka ta kira Umminta ta mata bayani sosai kuma ta fahimta itama anan ta ce mata zata kwana da Nafeesa Ummi ta amince Mata ta ce, " Zan fada ma Abban ki kinji." Maryam ta ce, "thank you Ummi na shiyasa nake kara sonki."
Ummmi dariya tayi ta ce, " yadda Kike a Zuciyata haka Nafeesa take kinga ko ba banbanci ko?" Maryam ta ce, " hakane kan Ummi ", Ummi ta ce to sai anjima ki kula da ita sosae kinji Maryam tace in sha Allah ummi." sallama sukayi ummi tadan wayan aranta ta ce, " bansan mesa Allah ya daura min son Nafeesa da tausayin ta ba ya Allah ka yaye ma wannan yarinyan ka cika mata burinta in dai shine mafi alkairi."
Tana cikin wannan tunanin Abba yadawo ya tadda ta ya ce, "Lafiya kuwa Ina ta magana shiru?" Ta ce , "hmm Wlh ban san ka dawo ba."
" haba uwar gida tunanin me Kike hakane Ina Maryam naji gidan shiru anan Ummi ke ba shi labarin abin da ke faruwa shima shiru ya yi ya ce, " wlh kin ga duk abin da zanwa Maryam Zanyi ma Nafisa,Allah zai cika mata burinta kuma zai yaye Mata." da Ameen ummi ta amsa suka wuce ciki .
Abangaren Maryam kuwa bayan ta ajiye wayan fitowa tayi falo Mammah ke tambayarta ina Nafeesa Maryam me hanaki tafiya har yanzu?
yanzuma fitowa nayi nace Maki yakamata ki koma Gida dare ya yi."
Maryam ta ce, "Mammah Zan kwana a tare da Nafeesa harna Kira Ummi na fada mata kinga bata da lafiya kuma Abhi yadawo yakamata a samu Mai zama kusa da ita shine na ce zan kwana a tare da Ita." Mamma bata San Erin dadin da taji ba koba komai Nafeesa tayi dace da kawa ta gari bata San da bakin da zata godema Maryam ba.
"Ngode sosai da Erin abin da Kike ma Nafeesa a lokacin da mutane da yawa suke kallon matsalanta kaman ba gaske ba amma ke kin tsaya akan Al,amarinta Maryam nagode sosai, Allah saka miki da alkairi ."tana yi tana zubda kwalla Maryam itama kukan ta Fara "Mammah Dan Allah ki daina Fadin haka ki daina kuka." hannu ta sa tana goge hawayen dake zuba a Idon Mammah,
"Mammah plzz you have to and rest, stop crying kinga Abhi yadawo zan kula da Nafeesa kar ya ga kina cikin damuwa."
Mammah ta ce, "to Maryam thanks so much god bless you let me letf but before I have to see Her." Maryam ta ce, "Ok Mamma amma bacci take a Haka suka shi ga dakin tare Mamma taje ta zauna a gefen Nfeesa addu'ah sosai ta Mata kan ta fita a dakin .
Maryam ta kara gyara. Mata kwanciya tana, " Nafeesa Allah baki lafiya in sha Allah burinki zai cika,kuma komai ma zai wuce."
.
Abangaren napseen kuwa, replied yayi da look at that baby girl nifa bana tsoro sai dai aji tsorona Dan kiji ." ya tura tare da emoji na gwalo amma shiru bega reply nata ba kuma ga hiran nasu yana sashi nishadi shirun daya ji ne yasa ya Kara tura "yeeee itane Ashe taji tsoron ma.. still shiru yace "aa lafiya kuwa ina ga she have a lot to do Bari nima na sauka ."nan ya sauka.
Abhi ko yana amsan wayan ya kashe shi baki daya yaje ya ajiye sai da dare yayi yadawo daga mosque shida sabeer yake cewa , "Ammyna lafiya kuwa bata fito ba ga lokacin dinner ma yayi." anan mamma ke gada masa ai bacci take ta yi ma Maryam ma zata kwana da ita nan da nan hankalin Abhi ya tashi meya faru da ita mamma ta ce. "aa ba komai kasan dai yau bata jin dadi ana bukatan ta huta ai karka damu ba komai."
amma Abhi dai hankalinsa bai kwanta ba ya ce , "to bari na dubo ta amma nan suka wuce dakin Nsfeesa suka ganta tamkar ba rai a jikinta amma tana numfashi Abhi ya ce, " Maryam Allah miki albarka ." da "Ameen" ta amsa Abhi ya ce, "to kin ga tana bukatan Hutu amma ta biye ma waya kinga ma gara Dana amsa ."Maryam kirjintane ya buga taji wani hawaye na bin face nata aranta tace "Allah sarki Ahi besan rashin wayan shine ya jepata a wannan yanayin ba amma in sha Allah zanyi kokarin ganin abhi yadawo Mata da wayan amma dole saita hakura da kanta dole zan bata hakuri ta danne duk abin da zataji tayi ma Abhi biyayya ."
Fita su kayi Mamma ta ce, "Maryam ta fito suyi dinner haks nan ta fito amma duk hnklnta bayi jikin ta .
Itama Murmushin ta yo masa tare da bude wayarta ta shiga WhatsApp .
Kamar Yadda take tsammani Reply Din sa ta fara gani.
"Hhhhh Lallai yau ba samu gamona ni za ayi caskale dani,ni da nake da mutane yau za ayi Dani,Oh shiyasa nakejita jin tsammi maza kam aje ayi wanka." Cewar Nafseen.
Nafeesa ta gyara zama tare da fadin, "Hhh To ai dai gani nadawo ba kai ne zakayi Fada da jarumar mata ba? Muzuba mu gani,kuma ysin ni bani tsami sai dai wani." Ta kare maganar tare da murguda baki tamkar yana wajen.
Cikin sa'a kuwa yana Online ya maido mata, "Yo za mu gani dai Amman da kwai yan adawata agidannan sosai gwara muje PC kin ga ko kin kayar dani ni daya zanji kunya batare da wani yaji ba."
"Hhhhh To Ashe dai ana tsoro, Wanda ya Riga zuwa Pcn ma shine Jarumi." Reply din Nafeesa.
Jameel....
Urs Xayyeesherth
https://www.facebook.com/106494781436168/
https://www.facebook.com/106494781436168/
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE 15
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
_*SADAUKARWA GA DUK MASOYAN JAMEEL (Nafseen) aduk in da suke🤗Hadda nima Yayana,Za mu yi yadda mukeso da Fejinnan❤️KAI ARADU MA HARDA MAKIYANKA😅KU KARANTA KYAUTA NA KU NE,SON SO FISABILLAH ZUCIYA DAYA❤️🙌🏻*_
Jameel ne yafara yi mata magana ta private , "Assalam Alaikum, tun yanzu gashi na fara cin nasara."
Bata Rai Nafeesa tai cike da yanayin shagwaba tamkar yana ganinta ta yo masa reply, "Umm umm Yasin ta katanga ka diro ni ko ta kofa na Shigo nice dai Jarumar."
Dariya yanayin maganarta ta tabashi domin yanayin shagwaba karara ya bayyana.
Murmushi Ya yi , "To! To!! Yanzu fadamin tsakanin ni da ke waye Jarumin?
Da sauri Nafeesa na wangale baki ta ce, " Nice."
"Iye Cuwacuwa kenan kin yi sonkai Amman shi ke nan ba komai aje zuwa." Cewar Nafseen.
Nafeesa ta ce, "Umm ni kam.
Nafseen yace "Umm ke kam me"? Tace "a'a bance komai ba" yace "faɗi gaskiya zan siya miki sweet" nan take tace "haba kamar wata yarinya" yasa Alamun dariya "to da wace in ba yarinya ba"? Jin yace hakan kawai sai ta sa Alamun tafiya kamar dai taji haushin kiran ta da yarinya da yayi, nan take ya shiga lallaɓa ta har yana cewa "haba jaruma ya kike haka ne kamar ba jaruma ba"! Ai kuwa nan da nan ta saki wani murmushi a zahiri saboda kiran ta da jarumar da yayi ya sosa mata inda ke mata ƙaiƙayi nan take tace "umm umm to ka yarda cewa ni jaruma ce yanzu"? Yace "ai ya zama dole na yarda tunda naga kin nuna jarumtar" cikin mgnr sa sai ya haɗa da alamun gwalo a nan sai ta ƙara cewa "umm wato wayo zaka min shine ka kira ni da jaruma saboda ka lallaba ni ko"? Yace haba dai wane mutum, ai da gaske ke jarumar ce" tace "to shikenan kaci sa'a da yau idan na tayar da rikici sai ka zo da ƙafar ka ka bani haƙuri zan haƙura" yayi murmushi zuciyar sa cike da mamaki ya fara zancen zuci yana cewa "shin wannan yarinyar me take nufi da cewa sai naje da ƙafa ta na bata haƙuri" nan zancen zuci ya fito fili yace "koda yake meye ma zan tsaya wani zancen zuci muje zuwa dai koma menene zamu gani idan muna raye"
Ganin shiru bai yo reply ba yasa Nafeesa fadin, "Ko dai kaji tsorone,Hhhh Gaskiya ni Jarumar gaskiyace."
Tana tura masa karaf Abhi ya kwace wayar batare da taga reply din Sa ba.
"Haba Ammie na tun tuni kina kan waya kamar wata mai aikin office? ga Maryam kin barta gaho ko? To na kwace wayar nan ba zan maido miki yanzu ba." Cewar Abhi.
Nafeesa ta zaro Ido kan Maganarsa ta karshe cewa ba zai dawo mata da wayarba,,nan take ta tuno Nafseen, lokaci guda kanta ya fara Sarawa ta fara gani bibbiyu, zata.....
Urs Xayyeesherth
https://www.facebook.com/106494781436168/
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE 16
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
*SADAUKARWA GAREKI SISTER ZEEY YAR MUTAN ZAZZAU,ALLAH KARA BASIRA DA HAZAKA INA YINKI WALLE HAR CIKIN RAINA🥰*
*TUKWICI GAREKI MY MAREEYA😍CAN'T LOVE YOU LESS ADDU'AHTA A KULLUM BAI WUCE ALLAH YA BAKI LAFIYA MAI INGANCI BA*
🤔🤔 *SHIN NI KADAI NA FAHIMCE CEWA A LAMARIN NAFEESA SURUKANNA NA DA YAWA,NA DAYA BA SUMA TAKE BA,KUMA BA BARCI TAKE BA🤔SHIN ME TAKE??*
Zata fadi Maryam ne ta riketa Abhi ko yana amsan wayan tafiyarsa yayi bai ma tsaya ba, Maryam ne ta daga ta suka shiga daki sai kuka Maryam dinma take ta kan yi, aiko abin data sani shi ne ya faru Nafeesa faduwa tayi tamkar wata matacciya gefen Idonta sai hawaye ke fita ga shi bata numfashi,Maryam ko tasa niyyan bazata fada ma su Mammah ba sabida Ita a ganin ta yaushe suka Fita a damuwa kan Nafeesa kuma su kuma komawa gaskiya gara suyi farin ciki suma, ta dauka alkawarin bazata fada ma kowa ba in sha Allah har sai Allah yayi farkawan Nafeesa.
Maryam Wayan ta,ta dauka ta kira Umminta ta mata bayani sosai kuma ta fahimta itama anan ta ce mata zata kwana da Nafeesa Ummi ta amince Mata ta ce, " Zan fada ma Abban ki kinji." Maryam ta ce, "thank you Ummi na shiyasa nake kara sonki."
Ummmi dariya tayi ta ce, " yadda Kike a Zuciyata haka Nafeesa take kinga ko ba banbanci ko?" Maryam ta ce, " hakane kan Ummi ", Ummi ta ce to sai anjima ki kula da ita sosae kinji Maryam tace in sha Allah ummi." sallama sukayi ummi tadan wayan aranta ta ce, " bansan mesa Allah ya daura min son Nafeesa da tausayin ta ba ya Allah ka yaye ma wannan yarinyan ka cika mata burinta in dai shine mafi alkairi."
Tana cikin wannan tunanin Abba yadawo ya tadda ta ya ce, "Lafiya kuwa Ina ta magana shiru?" Ta ce , "hmm Wlh ban san ka dawo ba."
" haba uwar gida tunanin me Kike hakane Ina Maryam naji gidan shiru anan Ummi ke ba shi labarin abin da ke faruwa shima shiru ya yi ya ce, " wlh kin ga duk abin da zanwa Maryam Zanyi ma Nafisa,Allah zai cika mata burinta kuma zai yaye Mata." da Ameen ummi ta amsa suka wuce ciki .
Abangaren Maryam kuwa bayan ta ajiye wayan fitowa tayi falo Mammah ke tambayarta ina Nafeesa Maryam me hanaki tafiya har yanzu?
yanzuma fitowa nayi nace Maki yakamata ki koma Gida dare ya yi."
Maryam ta ce, "Mammah Zan kwana a tare da Nafeesa harna Kira Ummi na fada mata kinga bata da lafiya kuma Abhi yadawo yakamata a samu Mai zama kusa da ita shine na ce zan kwana a tare da Ita." Mamma bata San Erin dadin da taji ba koba komai Nafeesa tayi dace da kawa ta gari bata San da bakin da zata godema Maryam ba.
"Ngode sosai da Erin abin da Kike ma Nafeesa a lokacin da mutane da yawa suke kallon matsalanta kaman ba gaske ba amma ke kin tsaya akan Al,amarinta Maryam nagode sosai, Allah saka miki da alkairi ."tana yi tana zubda kwalla Maryam itama kukan ta Fara "Mammah Dan Allah ki daina Fadin haka ki daina kuka." hannu ta sa tana goge hawayen dake zuba a Idon Mammah,
"Mammah plzz you have to and rest, stop crying kinga Abhi yadawo zan kula da Nafeesa kar ya ga kina cikin damuwa."
Mammah ta ce, "to Maryam thanks so much god bless you let me letf but before I have to see Her." Maryam ta ce, "Ok Mamma amma bacci take a Haka suka shi ga dakin tare Mamma taje ta zauna a gefen Nfeesa addu'ah sosai ta Mata kan ta fita a dakin .
Maryam ta kara gyara. Mata kwanciya tana, " Nafeesa Allah baki lafiya in sha Allah burinki zai cika,kuma komai ma zai wuce."
.
Abangaren napseen kuwa, replied yayi da look at that baby girl nifa bana tsoro sai dai aji tsorona Dan kiji ." ya tura tare da emoji na gwalo amma shiru bega reply nata ba kuma ga hiran nasu yana sashi nishadi shirun daya ji ne yasa ya Kara tura "yeeee itane Ashe taji tsoron ma.. still shiru yace "aa lafiya kuwa ina ga she have a lot to do Bari nima na sauka ."nan ya sauka.
Abhi ko yana amsan wayan ya kashe shi baki daya yaje ya ajiye sai da dare yayi yadawo daga mosque shida sabeer yake cewa , "Ammyna lafiya kuwa bata fito ba ga lokacin dinner ma yayi." anan mamma ke gada masa ai bacci take ta yi ma Maryam ma zata kwana da ita nan da nan hankalin Abhi ya tashi meya faru da ita mamma ta ce. "aa ba komai kasan dai yau bata jin dadi ana bukatan ta huta ai karka damu ba komai."
amma Abhi dai hankalinsa bai kwanta ba ya ce , "to bari na dubo ta amma nan suka wuce dakin Nsfeesa suka ganta tamkar ba rai a jikinta amma tana numfashi Abhi ya ce, " Maryam Allah miki albarka ." da "Ameen" ta amsa Abhi ya ce, "to kin ga tana bukatan Hutu amma ta biye ma waya kinga ma gara Dana amsa ."Maryam kirjintane ya buga taji wani hawaye na bin face nata aranta tace "Allah sarki Ahi besan rashin wayan shine ya jepata a wannan yanayin ba amma in sha Allah zanyi kokarin ganin abhi yadawo Mata da wayan amma dole saita hakura da kanta dole zan bata hakuri ta danne duk abin da zataji tayi ma Abhi biyayya ."
Fita su kayi Mamma ta ce, "Maryam ta fito suyi dinner haks nan ta fito amma duk hnklnta bayi jikin ta .