Sashe 11
Sai Na Auri Marubuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nafeesa kuwa tunda ta kwanta bacci bata farka ba sai da taji kiran sallah a kunnenta tashi ta yi ta shiga toilet tayi alwala tazo tayi nafila sannan tayi sallah ta jima tana addu'ah tare da rokon Allah ya cika mata burikanta tana wajen har gari ya para haske Qur'Ani nata ta dauka ta Karanta bayan ta kammala wayanta ta kalla tana murmushi ta nufi wayan tana son kallon reply din Uncle din ta.
Ta kai hannu kenan zata dauka wayan kenan taji muryan Mammah na kiranta " ki yi maza ki zo ki yi break zamu yi late fa."cewar Mammah
Dan turo baki Nafeesa ta yi cike da shagwaba ta ce, " to Bari nai wanka ina zuwa Mammahn Sabeer."
tana kallon wayan haka ta barta a wajen tayi wanka tazo tayi break suka wuce Mammah hospital ita da sabeer kuma skull.
Ana sauke Nafeesa tun a gate take zuba ido ko za ta ga habibty dinta Dan tayi missing nata.
Ji tayi an rufe Mata ido ta baya ta san ba Mai yin hakan sai Maryam ta juyo da farin cikin ta tana darjya ta ce , "habibaty Miss you ."
itama ta amsa mata da" Miss you more babyn Nafseen." Nafesa tayi wani fari da ido ta ce, " gaskiya yau kina son farin ciki ya hanani karatu." dariya suka sa sannan suka wuce sun rike hannun juna abin sha'awa.
Sun kusa department nasu kenan sai gasu ga su Mutansir zasu wuce shida yaransa suna hada ido da Nafesa yanayin sa ya canja kana kallon idon sa kasan ya gama storata Nafesa ta fahimci hakan, shi ko yana tuna abin da tayi masa a ranan sai zufa ta keto masa bare ya ganta.
Kawai nafeesa ta bata rai ta canja murya kaman Wanda ta jima bata hankainta ta ce , "kai zo nan." abokansa suka ce, " keeee lallai yau kina so ki koma gida a na kashe."
Duk da kasancewar suma atsorace suke gudun dai kar ya ci masu zarafine.
Mutansir ya ce, " ina ruwan Ku? Ku nace min dagani ku aka kira koni duk suka saki baki suna kallon sa,Aran su kuwa sun san dalili,tuni suka fara watsewa.
Nafeesa ta ce, "duk kace su dawo ayi komai a gaban su." Mutansir ya ce, "ku tsaya kowa ya dawo ta ce."maganar yake cike da tsoro.
Nafeesa ta gyara zaman glass dinta tare da gyaran murya ta ce, "kowa yazo ya dalla ma sa mari ."
suka fara zare ido.
Kallonsa kawai Nafeesa tayi ba tare da tace komai ba.
ya ce, "wai ba magana ake mu ku ba ne?"
nan da nan suka fara daya bayan daya suna wanke Mutansir da mari kafin kace me fuska ya kumbura dama duk abokan haushinsa suke ji yadda yake nuna musu isa da walakanci amman ba yadda suka iya tun da suna cin arziki.
sai da Nafeesa ta tabbata ya maku sannan ta ce, " dauki takalmanka a hanu ka bace min da gani ."
maryam me take idan ba dariya ba haka sauran students ma akko nan da nan mutansir ya sheka da gudu waje ba abin da kake ji sai dariya.
Maryam kan hadda su faduwa kasa Dan dariyar mugunta
Nafeesa ta ce, " tashi Wlh mu wuce hall nikan."
Taja Maryam suka wuce ban da tafi ba abun da ake yiwa Nafeesa ,domin tayi maganin wanda ya addabi dalibai har ma da daliban kowa na da cikin Mutansir.
suna shiga hall Maryam ta ce, "ke habibaty Wai meke faruwa ne dama tun a wancan ranan naga kaman akwai abin da ya faru ."
Nafeesa tayi dariya tare da fadin, " wallahi nima ban san komaj ba habibaty naga dai Kawai yana tsoron hada ido dani shiyasa Kawai na ma shi haka yau amma ni bansan meya faru ba."
Maryam ta ce, " aiko kin burgeni sosai wallahi kinyi maganin Dan iska,ashe ma ragone matsoraci." duka dariya sukayi tare da daukan handouts nasu su suna dubawa.
Mutansir ko kunya be barsa ya kasa zama a skull s motor shi ya shiga tare da nufan gida kawai Domin kuwa Allah ya sanya Mashi tsoron aljanu, afadarsa Nafeesa ba Mutum bace Aljan ce babu tantama yana tafiya yana jin takaici Wai yar talakawa ne Zata dizga shi duk yadda yake ji kansa dinnan,har yaransa su maresa shi ke nan raini ya shiga tsakani!
....bayan an gama lectures suka fito zasu wuce gida sun ci sa'a sun samu Nafe da wuri suka shiga kowa ya nufi gida kasancewar yau baza azo daukan Maryam ba.
Nafeesa na isa gida dai,dai kofar gidansu taci karo da bayan wanni sauri,bata gabansa ba amman ayadda tsarin bayan sa yake saurayine dogo madaidaici sanya da bluen shadda wadda tun daga nesa shekinta ke tashi,kamshi kuwa da ka dumfaro wajen kamshin zai maimaye hancinta.
Kasa magana tayi yayin da kamshin ke shiga cikinta abu daya ta iya furtawa , "Subhnallah!
Kalmar da ta furta ne ha sa saurin juyowa cike da kasaita,ban da murmushi ba abun da ke bayyana afuskarsa.........
"Subhannallah,"kalmar data kara furtawa kenan.
Urs Xayyeesherth
[3/16, 2:24 PM] Xayyeesherthul-humaerth: https://chat.whatsapp.com/Fogl4Tv2O7C8qEJRgUaLKG
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-21
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
_*Koda ke kadai mahaifiyarki ta Haifa kada ki taba sawa aranki cewa bakya da yan uwa, tabbas akwai yan uwa aduniya da suke kasancewa tamkar garkuwa garemu yayinda wata matsala ke kokarin kunno mana,Ina matukar alfahari tare da farincikin kasancewata da ke ANTYNA FARIDA MUSA (SWEERY) bana da kallaman godiya agareki domin sunyi karanci illa fatan alkairi😍*_
🙌😂 _*SAI NA AURI MARUBUCI FANS GROUP DA SAI NAGA MARUBUCI FANS GROUP ARADU INGA RUWAN SHARHI FIYE DA TAMBAYAR DA KUKEMUN KO IN TAFI HUTU😍*_
Kallonsa kawai ta tsayayi cike da Mamaki, Wanda ya bayyana karara afuskarta, ba kowa ta gani ba face NAFSEEN tsaye yana sake mata murmushi ba tare da ya ce ko mai ba.
Ta kasa tafiya kokarin fara Jan kafarta tai domin karasawa garesa, gabadaya ratansu ba zai wuce taku takwas Amman tafiya take ta kasa karasawa garesa, ga shi kusa da ita Amman Sam ta kasa iskansa, har yanzu ban da murmushi ba abun da yake sake mata, daga fuskarsa har kayan jikinsa ban da sheki ba abun da suke.
Daga hanunsa ya yi yana mata nunin cewa tazo hakan ya bata damar mika nata hanun kamar yadda ya bukata.
Ta mika kenan yana kokarin rikyewa karaf ,Mammah ta ce, "Nafeeesa Miye haka? Kina hankalinki kuwa."
Juyawan da zatai ba tare da ta ankare ba Ashe har ta shigo cikin gida, ba tare da taba Mammah amsa ba,saurin juyowa tai domin mika hannunta ga muradin ranta,Amman kash bata ga kowa ba.
Kuka ta fara tana fadin, "Mammah ya tafi,Mammah kin koreshi,Dan Allah ki ce ya dawo Mammah zan bisa, wallahi ina son shi."
Dafa kanta tai tare da kokarin faduwa da sauri Mammah ta karaso tare da tallefata, addu'ah ta fara karanto mata alokacin cikin sa'a kuwa Nafeesa ta fara dawowa, cikin raunanniyar murya take fadin, "Mammah zan kwanta ki kai ni daki."
Murmushi Mammah tai , "Ok Ammien Abhi Amman Please kada ki wannan barcin mai dadewa ban so kinji?"
Girgiza mata kai kawai tai.
Mammah ta kaita daki,ta kwantar da ita tare kunna mata karatu.
A bangaren Nutasir kuma tun da ya shiga mota yana tafiya ba abin da yake tunawa sai Nafeesa .
ba abun da yake tunawa illa ranar da ya fara ganin Nafeesa.
tun daga farkon kallon ta dayayi a makaranta zuwa abun da ta masa a yau , da wannan tunanin ya iso wani unguwa koda kallon unguwan kasan na masu arziki ne layin gidan su ya shigo daga farkon layin yake danna horn da karfinsa domin dabi'arsa kenan kowa yaji wannan horn din yasan Mutasir ne yadawo.
mai gadi ko tunda ya fara jin horn ya fito da gudu ya fara kokarin budewa Dan yasan idan Mutasir ya iso be bude ba yau shima yasan makomansa .
Yana isowa ya shiga da gudu domin baya driven a hankali bare ma yau dayake jinsa duk zuciyan shi ba dadi Talle mai gadi yana gaidashi Amma ko kallon sa beyiba nan da nan yasha jinin jikin sa.
Dan haduwa gidan su Mutansir ya hadu tunga wajen gidanma bare an shiga ciki .
apartment biyu ne a gidan na farkon ya nufa yana shiga Babban falon ya fara Momy" Momy" ya zauna akan kujera daya daga ciki ya kwantar da kansa tare da rufe idonsa wata matashiyar yar aiki ne ta fito ta ce, " tana sallah." Ransa ba dadi ya nufi apartment dinshi toilet ya shiga ya watsa ruwa ya dawo kan gado ya kwanta tareda Jan dogon numfashi.
Tabbas ya kamu da son Nafesa har yana jin idan har baj aureta ba komai zai iya faruwa .
yanzu taya zai tunkare ta gashi tsoron ta yake sosai da ace yasan zai so Nafeesa irin haka da bai mata abinda ya mata.
Ban da juyi ba abun da yake agadon domin ko idonsa ya rufe ita yake kallo yanayin ta da yadda take magana yana kara birgesa a gaskiya, Dady ya dawo asan abinda za,ayi .
Abun da yake ta sakawa acikin zuciyarsa kenan.
L
WAYE MUTASIR ?
Ta kai hannu kenan zata dauka wayan kenan taji muryan Mammah na kiranta " ki yi maza ki zo ki yi break zamu yi late fa."cewar Mammah
Dan turo baki Nafeesa ta yi cike da shagwaba ta ce, " to Bari nai wanka ina zuwa Mammahn Sabeer."
tana kallon wayan haka ta barta a wajen tayi wanka tazo tayi break suka wuce Mammah hospital ita da sabeer kuma skull.
Ana sauke Nafeesa tun a gate take zuba ido ko za ta ga habibty dinta Dan tayi missing nata.
Ji tayi an rufe Mata ido ta baya ta san ba Mai yin hakan sai Maryam ta juyo da farin cikin ta tana darjya ta ce , "habibaty Miss you ."
itama ta amsa mata da" Miss you more babyn Nafseen." Nafesa tayi wani fari da ido ta ce, " gaskiya yau kina son farin ciki ya hanani karatu." dariya suka sa sannan suka wuce sun rike hannun juna abin sha'awa.
Sun kusa department nasu kenan sai gasu ga su Mutansir zasu wuce shida yaransa suna hada ido da Nafesa yanayin sa ya canja kana kallon idon sa kasan ya gama storata Nafesa ta fahimci hakan, shi ko yana tuna abin da tayi masa a ranan sai zufa ta keto masa bare ya ganta.
Kawai nafeesa ta bata rai ta canja murya kaman Wanda ta jima bata hankainta ta ce , "kai zo nan." abokansa suka ce, " keeee lallai yau kina so ki koma gida a na kashe."
Duk da kasancewar suma atsorace suke gudun dai kar ya ci masu zarafine.
Mutansir ya ce, " ina ruwan Ku? Ku nace min dagani ku aka kira koni duk suka saki baki suna kallon sa,Aran su kuwa sun san dalili,tuni suka fara watsewa.
Nafeesa ta ce, "duk kace su dawo ayi komai a gaban su." Mutansir ya ce, "ku tsaya kowa ya dawo ta ce."maganar yake cike da tsoro.
Nafeesa ta gyara zaman glass dinta tare da gyaran murya ta ce, "kowa yazo ya dalla ma sa mari ."
suka fara zare ido.
Kallonsa kawai Nafeesa tayi ba tare da tace komai ba.
ya ce, "wai ba magana ake mu ku ba ne?"
nan da nan suka fara daya bayan daya suna wanke Mutansir da mari kafin kace me fuska ya kumbura dama duk abokan haushinsa suke ji yadda yake nuna musu isa da walakanci amman ba yadda suka iya tun da suna cin arziki.
sai da Nafeesa ta tabbata ya maku sannan ta ce, " dauki takalmanka a hanu ka bace min da gani ."
maryam me take idan ba dariya ba haka sauran students ma akko nan da nan mutansir ya sheka da gudu waje ba abin da kake ji sai dariya.
Maryam kan hadda su faduwa kasa Dan dariyar mugunta
Nafeesa ta ce, " tashi Wlh mu wuce hall nikan."
Taja Maryam suka wuce ban da tafi ba abun da ake yiwa Nafeesa ,domin tayi maganin wanda ya addabi dalibai har ma da daliban kowa na da cikin Mutansir.
suna shiga hall Maryam ta ce, "ke habibaty Wai meke faruwa ne dama tun a wancan ranan naga kaman akwai abin da ya faru ."
Nafeesa tayi dariya tare da fadin, " wallahi nima ban san komaj ba habibaty naga dai Kawai yana tsoron hada ido dani shiyasa Kawai na ma shi haka yau amma ni bansan meya faru ba."
Maryam ta ce, " aiko kin burgeni sosai wallahi kinyi maganin Dan iska,ashe ma ragone matsoraci." duka dariya sukayi tare da daukan handouts nasu su suna dubawa.
Mutansir ko kunya be barsa ya kasa zama a skull s motor shi ya shiga tare da nufan gida kawai Domin kuwa Allah ya sanya Mashi tsoron aljanu, afadarsa Nafeesa ba Mutum bace Aljan ce babu tantama yana tafiya yana jin takaici Wai yar talakawa ne Zata dizga shi duk yadda yake ji kansa dinnan,har yaransa su maresa shi ke nan raini ya shiga tsakani!
....bayan an gama lectures suka fito zasu wuce gida sun ci sa'a sun samu Nafe da wuri suka shiga kowa ya nufi gida kasancewar yau baza azo daukan Maryam ba.
Nafeesa na isa gida dai,dai kofar gidansu taci karo da bayan wanni sauri,bata gabansa ba amman ayadda tsarin bayan sa yake saurayine dogo madaidaici sanya da bluen shadda wadda tun daga nesa shekinta ke tashi,kamshi kuwa da ka dumfaro wajen kamshin zai maimaye hancinta.
Kasa magana tayi yayin da kamshin ke shiga cikinta abu daya ta iya furtawa , "Subhnallah!
Kalmar da ta furta ne ha sa saurin juyowa cike da kasaita,ban da murmushi ba abun da ke bayyana afuskarsa.........
"Subhannallah,"kalmar data kara furtawa kenan.
Urs Xayyeesherth
[3/16, 2:24 PM] Xayyeesherthul-humaerth: https://chat.whatsapp.com/Fogl4Tv2O7C8qEJRgUaLKG
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-21
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
_*Koda ke kadai mahaifiyarki ta Haifa kada ki taba sawa aranki cewa bakya da yan uwa, tabbas akwai yan uwa aduniya da suke kasancewa tamkar garkuwa garemu yayinda wata matsala ke kokarin kunno mana,Ina matukar alfahari tare da farincikin kasancewata da ke ANTYNA FARIDA MUSA (SWEERY) bana da kallaman godiya agareki domin sunyi karanci illa fatan alkairi😍*_
🙌😂 _*SAI NA AURI MARUBUCI FANS GROUP DA SAI NAGA MARUBUCI FANS GROUP ARADU INGA RUWAN SHARHI FIYE DA TAMBAYAR DA KUKEMUN KO IN TAFI HUTU😍*_
Kallonsa kawai ta tsayayi cike da Mamaki, Wanda ya bayyana karara afuskarta, ba kowa ta gani ba face NAFSEEN tsaye yana sake mata murmushi ba tare da ya ce ko mai ba.
Ta kasa tafiya kokarin fara Jan kafarta tai domin karasawa garesa, gabadaya ratansu ba zai wuce taku takwas Amman tafiya take ta kasa karasawa garesa, ga shi kusa da ita Amman Sam ta kasa iskansa, har yanzu ban da murmushi ba abun da yake sake mata, daga fuskarsa har kayan jikinsa ban da sheki ba abun da suke.
Daga hanunsa ya yi yana mata nunin cewa tazo hakan ya bata damar mika nata hanun kamar yadda ya bukata.
Ta mika kenan yana kokarin rikyewa karaf ,Mammah ta ce, "Nafeeesa Miye haka? Kina hankalinki kuwa."
Juyawan da zatai ba tare da ta ankare ba Ashe har ta shigo cikin gida, ba tare da taba Mammah amsa ba,saurin juyowa tai domin mika hannunta ga muradin ranta,Amman kash bata ga kowa ba.
Kuka ta fara tana fadin, "Mammah ya tafi,Mammah kin koreshi,Dan Allah ki ce ya dawo Mammah zan bisa, wallahi ina son shi."
Dafa kanta tai tare da kokarin faduwa da sauri Mammah ta karaso tare da tallefata, addu'ah ta fara karanto mata alokacin cikin sa'a kuwa Nafeesa ta fara dawowa, cikin raunanniyar murya take fadin, "Mammah zan kwanta ki kai ni daki."
Murmushi Mammah tai , "Ok Ammien Abhi Amman Please kada ki wannan barcin mai dadewa ban so kinji?"
Girgiza mata kai kawai tai.
Mammah ta kaita daki,ta kwantar da ita tare kunna mata karatu.
A bangaren Nutasir kuma tun da ya shiga mota yana tafiya ba abin da yake tunawa sai Nafeesa .
ba abun da yake tunawa illa ranar da ya fara ganin Nafeesa.
tun daga farkon kallon ta dayayi a makaranta zuwa abun da ta masa a yau , da wannan tunanin ya iso wani unguwa koda kallon unguwan kasan na masu arziki ne layin gidan su ya shigo daga farkon layin yake danna horn da karfinsa domin dabi'arsa kenan kowa yaji wannan horn din yasan Mutasir ne yadawo.
mai gadi ko tunda ya fara jin horn ya fito da gudu ya fara kokarin budewa Dan yasan idan Mutasir ya iso be bude ba yau shima yasan makomansa .
Yana isowa ya shiga da gudu domin baya driven a hankali bare ma yau dayake jinsa duk zuciyan shi ba dadi Talle mai gadi yana gaidashi Amma ko kallon sa beyiba nan da nan yasha jinin jikin sa.
Dan haduwa gidan su Mutansir ya hadu tunga wajen gidanma bare an shiga ciki .
apartment biyu ne a gidan na farkon ya nufa yana shiga Babban falon ya fara Momy" Momy" ya zauna akan kujera daya daga ciki ya kwantar da kansa tare da rufe idonsa wata matashiyar yar aiki ne ta fito ta ce, " tana sallah." Ransa ba dadi ya nufi apartment dinshi toilet ya shiga ya watsa ruwa ya dawo kan gado ya kwanta tareda Jan dogon numfashi.
Tabbas ya kamu da son Nafesa har yana jin idan har baj aureta ba komai zai iya faruwa .
yanzu taya zai tunkare ta gashi tsoron ta yake sosai da ace yasan zai so Nafeesa irin haka da bai mata abinda ya mata.
Ban da juyi ba abun da yake agadon domin ko idonsa ya rufe ita yake kallo yanayin ta da yadda take magana yana kara birgesa a gaskiya, Dady ya dawo asan abinda za,ayi .
Abun da yake ta sakawa acikin zuciyarsa kenan.
L
WAYE MUTASIR ?