Sashe 15
Sai Na Auri Marubuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mutansir kuwa ya dage sai lek'e yake ko Allah zai sa ya hangi Nafeesa Amman ina ba alamarta bare ita.
Har Mammah zata shige gida, Dady ya mikawa Mutansir wasu makuden kudi, da gudu ya karasa gabanta tare da mika mata.
Mammah taki karba fir, Dady ya ce, "Indai ko kika ki karba tamkar kin rainamun arxikine,sannan kuma kin maida hanun kyauta baya."
A haka dai da kyar har Mammah ta karba Amman ba da son ranta ba,domin har cikin ranta batajin son mutanen ko kadan yanayinsu bai birgeta ba.
Tana shiga ciki kuwa Maryam ta ce , "Mammah Allah Sa dai lafiya? Wannan fa Dan skul din nan namune wanda da yasa Habibbty agaba,ya dawo kuma yanzu yana sonta."
Mammah ta numfasa kan ta ce, "Oh Sai Yanzu na fahimta atakaice dai Sunzo siyan Nafeesane ba ma Neman aurenta ba,tunda kiga kudin da suka ban ya fima na sadakin." Ta karasa maganar tana juya kudin da ke hannunta.
Maryam ta ce, "Hmm Wallahi Alhajin Mutansir zai Iya abun da ya fi hakama Dan farincikin Dan Sa."
Ta shi Mammah ta yi tana, "Koma miye dai ai sai da amincewar Nafeesa za ayi,ayadda take dinnan da ace zataso shi inda gaske yake da nafi kowa jin dadi, Amman indai bata son shi akace za amata dole tabbas zamu Iya rasa Nafeesa,ke kan ki shedace Maryam,ni narasa banbance waye nafseen dinnan SHIN NAFSEEN MUTUM NE KO ALJAN?"
Maryam ta ce, "Mammah nima wallahi narasa ganewa kan lamarin Habibbty ga shi dai muna ganin littafai da films din da ya rubuta,Amman ganinshi ya zama wani babban Abu,duk da kasancewar Kwanaki ta fadamun cewa ta fara chatting da shi."
Mammah ta ce, "Allah ya kyauta,bara in ajiye wannan kudin mutafi gun mai magani domin ga dukkan alamu wannan barcin na da banbanci da Wanda ta saba."
Maryam ta ce, "Hakane kan bara na Kira mana mai Nafe sai muje kawai."
Haka kuwa akayi daukan Nafeesa Mammah da Maryam sukai suka sata a nafe har akaje gun mai magani, in kaga fuskar Nafeesa za ka sha mamakin yadda take sheke domin barcinta take bilhakki da gaskiya, ba motsi Amman numfashinta na fita kamar kowa.
Mallam Ado,Duk da kasancewar shine mai maganinta,tun tana karama Amman har yau bai daina mamaki ga irin yanayi na kaddarar Nafeesa ba,acewarshi kamar yadda take fada akullum Sirrine Wanda Allah kadai ya San wannan sirrin da kuma ranar bayyanarsa.
Adu'o'i ya mata ya shafa mata,sannan ya basu hayaki akarshe ya sanar da Mammah , "In sha Allah zata farka Amman ba kamar sauran ba,wannan barcin ya banbanta kamar yadda kuka gani, zata Iya yin watama ko fi cikinsa,babban abun dai bai huce adage da addu'ah ba Amman nafeesa na cikin lafiya da kwanciyar hankali, ban San miye ba dai Amman sanda abun da takewa barcinnan ya kau zata farka da yardar Allah,domin barcinta ayanzu shine mafita inda ko batai barcinnan ba baxaku taba gane kan ta ba."
Mammah ta numfasa kan ta ce, "To Mallam glass dinnan fa tun agida nayi-nayi na kasa cire mata ba zai mata wata illa ba?"
Murmushi Yayi , "Hajiya kenan,kin yi kuskuren tabawama da baki taba mata ba domin inda da bukatar hakan da tuni kin tsince shi gefe ko ince ki rasa shi ma, tamkar kariya yake gareta karki damu da hakan ko kadan, ayadda Nafeesa take banjin cewa akwai wani Abu da za a Iya mata na illatawa,abubuwan da ke faruwannanma kisa aranki kawai kaddarane,kuma komai yayi farko zai yi karshe acigaba da addu'ah dai muma muna kan yi."
Godiya Mammah ta yi sosai kan suka nufi hanyar dawowa gida.
*****bangaren Mutansir da Daddy kuwa suna komawa gida Mutansir ya Sa shi agaba kan cewa sai an kira Abhi.
Ringing biyu ya daga kasancewar ya tsaya shan mai amota...
08103080717
✍️ Xayyeesherthul-humaerath
[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-27
_*JASMINE KADA KI CE BAZAKI KARANTA BA🤣SHOLLYNKI KINJI SISYNA*_
****
Number din Abhi Dady ya Kira har ya gama ringing ba ayi picking ba, Dady ya ce, " Wai mutum ba kowa ba sai ji da kai, talaka ba wani abun yi garesa ba da sha mai kai ya kasa amsa waya, gaskiya mutuminnan zai yi jin kai ko da gani ba dan kan Son ba abin da zao Sa in kara kira."
Amman ya zai yi Dole ya Kara kira kovdan farin cikin dansa daya tilo a duniya, kara Kira yayi ringing biyu Abhi ya daga Dan dama sanda akayi kiran farkon baya kusa da wayan yana dawowa na biyun na shigowa domin Abhi mutum ne Mai saukin kaj baya da walakanci ko cin zarafi.
Bayan ya daga tare da yin sallama Dady ya amsa .
Abhi ya ce, "amma ban gane wake magana ba kayi hakuri ."
Cikin isa da kasaita Dady ya ce, " eh gaskiya bai zama lallak ka gane ba amma inaga zaka Iya sanin sunana domin ni sannane ne"
Batare da ya nuna yanason jin sunan ba ya ce, "ikon Allah to fatan dai lafiya ko?"
Dady ya ce, " eh akan zancen yarinyan wajen Kace Nafisa take ko wa?"
Nan da Abhi ya tsorata Dan yana ce wani Abu ne ya sami Nafisa.
Cikin Sauri ya ce, " to Dan Allah meya faru da ammi na, ka fadamun."
Dady yayi murmushi , "ka kwantar da hankalinka alkairi ne yasa na kira ka yarona ke bidar Auren Yarka kuma gaskiya idan bai same ta ba komai zai iya faruwa ya Riga yayi nisa sannan ni kuma a bazan taba Barin Dana yarasa abinda yake nema ba ko meye shi indai ina raye."
Abhi ya yi shiru kan ya ce, "to Alhaji idan ita kuma yarinyar bata so fa."
Dady ya ce, " kaji zancen banza anan ina maka bayani akan Dana zai iya shiga damuwa kana ce min Wai idan yarinyar na so? ai kai ne zaka sata taso koda bata so,kuma ta aura."
Abhi ya ce, "ni bazan taba ma Ammi abin da bata so ba, ai ba kai kadai ke son yaronka ba idan ita ce tace tana so zan iya bata goyon baya tabbas ba dole yadda ba abun ba, ba a ma mahaifiyarta ba itama ba mai mata."
Dady ya ce, "what?"
Abhi ya kashe wayan dan takaici wato shi mai kudi kullum yabi zabin son ransa koda kai zaka shiga damuwa, Allah ya kyauta mana dai.
Dady ya ce, "yanke min kira yayi harni ace da girmana da ikona da kimana ace na kira anyi rejecting lallaima mutuminnan, ga dukkan alamu bai San da wa yake wayarba."
Mutansir ya ce, "Dady yadai ?.
" son kar ka damu idan ina Raye sai ka auri yarinyannan ko tana so ko bata so zasu nan dani suke zancen wallahi."cewar Dady
Mutansir sai sabon hawaye "Dady Dan Allah kayi kokarin ka akak Allah zan iya mutuwa kan soyayyarta wlh ."
Dady ya rungumesa Dan har cikin ransa yake jin kukan Son dinsa yana lallashinsa kaman yaro karami
Fitowar Momy kenan tace, " Alhaji Ni ko sai naga kaman idan kabi ta haka ba zaka samu ba Dan wlh kudi ba komai yake siya ba ."
Tsaki ya sake mata tare da ajiyar wani mumman kallo da ya sata shirun dole batare da ta kara wata magana ba.
*******
A bangaren Nafseen kuwa ba Kara min kulawa yake samu ba a wajen Matarsa ko motsi kadan yayi zata fara kuka ita bata so yaji zafi ita shi, har dariya rigimarta ke bashi shi ma kukan ya fara yadda take yake kwaikwayonta, " nima bana son naga hawayenki kinsan tsadarvsu kuwa ?"
yayi da Irin yadda take yi dariya tayi ta ce, " kai ba shine kake irin maganata ba ko?"
dariya yayi ya ce, " ai nida ke duk daya?"
Itam dariya tayi ta ce, "to bari nima nayi irin muryarka ."
"aa wallah taf din kiyi muryan maza kinsan dadin muryanki kuwa? wlh kar ma ki fara idan ba haka ba na cire kunnen rashin jin."
dariya tayi tace, " sai na rama kuwa nima kaga kowa sai ya zauna ba kunne."
dariya suka sa a tare kullum haka rayunwasu take yana, so yaga tana mishadi basa taba zama sai ya bata dariya. ta ce, " bari naje na hada ma ka ruwa ka yi wanka sao muci abincin ko?"
tayi ciki shi kuma ya bita da kallo yana kara sonta a cikin xuciyar shi,kasancewar jikinsa na da kyau har ya fara warewa Amman dai tafiyarce bai wani iyawa sai da taimakon Rukayya.
*********
Maryam, zaune suke ita da Ummi suna cin abinci Maryam ta ce, "ohhhh Ummi ni kan Dan Allah ki bari na koma gidan su Nafisa Ummi kinga fa har yanzu tana nan ba motsi."
Ummi ta ce, " subhanallah Wai dama bata tashi ba?
"wlh kuwa Ummi kinga zan taimaka mata sosai itama mamma ta Dan huta wlh har tausayi take bani gata tana da tawwakali duk abinda yasameta zata ce jarabawan rayuwa ne."
Ummi tace, " ai idan mutum yasa mu ilmin addini zaiji dadin rayuwar duniya har ma da lahirar kin ga nima bara nayi shiri muje tare sai na barki acan idan Abban ki yadawo zan fada masa kin ga yana son ki da Nafisa shima yana yaba Tarbiyarta tashi ki hada kayanki karki bata lokaci ."
Maryam tayi daki Ummi ma ta fara shiri.
Mamma ne a dakin Nafisa ta sa mata ido sai kallon ta take a fili ta ce, " kowa da yadda Allah yaso ganinsa Nafesa na in sha Allah wata rana zai zama tarihi kaman ba,ayi ba, ina ji ajikina cewa zakiyi rayuwa mafi inganci anan gaba,tabbas da nasan inda zan sami bawan Allahnnan da na tafi nemansa ko da na second dayane ki gansa arayuwarki."
Sabir ne ya shigo yana "Mamma yaushe antyna zata daina baccin ne ta ce zamuyi wasa kuma sai nayi ta kallon ta tana baccinta."
Har Mammah zata shige gida, Dady ya mikawa Mutansir wasu makuden kudi, da gudu ya karasa gabanta tare da mika mata.
Mammah taki karba fir, Dady ya ce, "Indai ko kika ki karba tamkar kin rainamun arxikine,sannan kuma kin maida hanun kyauta baya."
A haka dai da kyar har Mammah ta karba Amman ba da son ranta ba,domin har cikin ranta batajin son mutanen ko kadan yanayinsu bai birgeta ba.
Tana shiga ciki kuwa Maryam ta ce , "Mammah Allah Sa dai lafiya? Wannan fa Dan skul din nan namune wanda da yasa Habibbty agaba,ya dawo kuma yanzu yana sonta."
Mammah ta numfasa kan ta ce, "Oh Sai Yanzu na fahimta atakaice dai Sunzo siyan Nafeesane ba ma Neman aurenta ba,tunda kiga kudin da suka ban ya fima na sadakin." Ta karasa maganar tana juya kudin da ke hannunta.
Maryam ta ce, "Hmm Wallahi Alhajin Mutansir zai Iya abun da ya fi hakama Dan farincikin Dan Sa."
Ta shi Mammah ta yi tana, "Koma miye dai ai sai da amincewar Nafeesa za ayi,ayadda take dinnan da ace zataso shi inda gaske yake da nafi kowa jin dadi, Amman indai bata son shi akace za amata dole tabbas zamu Iya rasa Nafeesa,ke kan ki shedace Maryam,ni narasa banbance waye nafseen dinnan SHIN NAFSEEN MUTUM NE KO ALJAN?"
Maryam ta ce, "Mammah nima wallahi narasa ganewa kan lamarin Habibbty ga shi dai muna ganin littafai da films din da ya rubuta,Amman ganinshi ya zama wani babban Abu,duk da kasancewar Kwanaki ta fadamun cewa ta fara chatting da shi."
Mammah ta ce, "Allah ya kyauta,bara in ajiye wannan kudin mutafi gun mai magani domin ga dukkan alamu wannan barcin na da banbanci da Wanda ta saba."
Maryam ta ce, "Hakane kan bara na Kira mana mai Nafe sai muje kawai."
Haka kuwa akayi daukan Nafeesa Mammah da Maryam sukai suka sata a nafe har akaje gun mai magani, in kaga fuskar Nafeesa za ka sha mamakin yadda take sheke domin barcinta take bilhakki da gaskiya, ba motsi Amman numfashinta na fita kamar kowa.
Mallam Ado,Duk da kasancewar shine mai maganinta,tun tana karama Amman har yau bai daina mamaki ga irin yanayi na kaddarar Nafeesa ba,acewarshi kamar yadda take fada akullum Sirrine Wanda Allah kadai ya San wannan sirrin da kuma ranar bayyanarsa.
Adu'o'i ya mata ya shafa mata,sannan ya basu hayaki akarshe ya sanar da Mammah , "In sha Allah zata farka Amman ba kamar sauran ba,wannan barcin ya banbanta kamar yadda kuka gani, zata Iya yin watama ko fi cikinsa,babban abun dai bai huce adage da addu'ah ba Amman nafeesa na cikin lafiya da kwanciyar hankali, ban San miye ba dai Amman sanda abun da takewa barcinnan ya kau zata farka da yardar Allah,domin barcinta ayanzu shine mafita inda ko batai barcinnan ba baxaku taba gane kan ta ba."
Mammah ta numfasa kan ta ce, "To Mallam glass dinnan fa tun agida nayi-nayi na kasa cire mata ba zai mata wata illa ba?"
Murmushi Yayi , "Hajiya kenan,kin yi kuskuren tabawama da baki taba mata ba domin inda da bukatar hakan da tuni kin tsince shi gefe ko ince ki rasa shi ma, tamkar kariya yake gareta karki damu da hakan ko kadan, ayadda Nafeesa take banjin cewa akwai wani Abu da za a Iya mata na illatawa,abubuwan da ke faruwannanma kisa aranki kawai kaddarane,kuma komai yayi farko zai yi karshe acigaba da addu'ah dai muma muna kan yi."
Godiya Mammah ta yi sosai kan suka nufi hanyar dawowa gida.
*****bangaren Mutansir da Daddy kuwa suna komawa gida Mutansir ya Sa shi agaba kan cewa sai an kira Abhi.
Ringing biyu ya daga kasancewar ya tsaya shan mai amota...
08103080717
✍️ Xayyeesherthul-humaerath
[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-27
_*JASMINE KADA KI CE BAZAKI KARANTA BA🤣SHOLLYNKI KINJI SISYNA*_
****
Number din Abhi Dady ya Kira har ya gama ringing ba ayi picking ba, Dady ya ce, " Wai mutum ba kowa ba sai ji da kai, talaka ba wani abun yi garesa ba da sha mai kai ya kasa amsa waya, gaskiya mutuminnan zai yi jin kai ko da gani ba dan kan Son ba abin da zao Sa in kara kira."
Amman ya zai yi Dole ya Kara kira kovdan farin cikin dansa daya tilo a duniya, kara Kira yayi ringing biyu Abhi ya daga Dan dama sanda akayi kiran farkon baya kusa da wayan yana dawowa na biyun na shigowa domin Abhi mutum ne Mai saukin kaj baya da walakanci ko cin zarafi.
Bayan ya daga tare da yin sallama Dady ya amsa .
Abhi ya ce, "amma ban gane wake magana ba kayi hakuri ."
Cikin isa da kasaita Dady ya ce, " eh gaskiya bai zama lallak ka gane ba amma inaga zaka Iya sanin sunana domin ni sannane ne"
Batare da ya nuna yanason jin sunan ba ya ce, "ikon Allah to fatan dai lafiya ko?"
Dady ya ce, " eh akan zancen yarinyan wajen Kace Nafisa take ko wa?"
Nan da Abhi ya tsorata Dan yana ce wani Abu ne ya sami Nafisa.
Cikin Sauri ya ce, " to Dan Allah meya faru da ammi na, ka fadamun."
Dady yayi murmushi , "ka kwantar da hankalinka alkairi ne yasa na kira ka yarona ke bidar Auren Yarka kuma gaskiya idan bai same ta ba komai zai iya faruwa ya Riga yayi nisa sannan ni kuma a bazan taba Barin Dana yarasa abinda yake nema ba ko meye shi indai ina raye."
Abhi ya yi shiru kan ya ce, "to Alhaji idan ita kuma yarinyar bata so fa."
Dady ya ce, " kaji zancen banza anan ina maka bayani akan Dana zai iya shiga damuwa kana ce min Wai idan yarinyar na so? ai kai ne zaka sata taso koda bata so,kuma ta aura."
Abhi ya ce, "ni bazan taba ma Ammi abin da bata so ba, ai ba kai kadai ke son yaronka ba idan ita ce tace tana so zan iya bata goyon baya tabbas ba dole yadda ba abun ba, ba a ma mahaifiyarta ba itama ba mai mata."
Dady ya ce, "what?"
Abhi ya kashe wayan dan takaici wato shi mai kudi kullum yabi zabin son ransa koda kai zaka shiga damuwa, Allah ya kyauta mana dai.
Dady ya ce, "yanke min kira yayi harni ace da girmana da ikona da kimana ace na kira anyi rejecting lallaima mutuminnan, ga dukkan alamu bai San da wa yake wayarba."
Mutansir ya ce, "Dady yadai ?.
" son kar ka damu idan ina Raye sai ka auri yarinyannan ko tana so ko bata so zasu nan dani suke zancen wallahi."cewar Dady
Mutansir sai sabon hawaye "Dady Dan Allah kayi kokarin ka akak Allah zan iya mutuwa kan soyayyarta wlh ."
Dady ya rungumesa Dan har cikin ransa yake jin kukan Son dinsa yana lallashinsa kaman yaro karami
Fitowar Momy kenan tace, " Alhaji Ni ko sai naga kaman idan kabi ta haka ba zaka samu ba Dan wlh kudi ba komai yake siya ba ."
Tsaki ya sake mata tare da ajiyar wani mumman kallo da ya sata shirun dole batare da ta kara wata magana ba.
*******
A bangaren Nafseen kuwa ba Kara min kulawa yake samu ba a wajen Matarsa ko motsi kadan yayi zata fara kuka ita bata so yaji zafi ita shi, har dariya rigimarta ke bashi shi ma kukan ya fara yadda take yake kwaikwayonta, " nima bana son naga hawayenki kinsan tsadarvsu kuwa ?"
yayi da Irin yadda take yi dariya tayi ta ce, " kai ba shine kake irin maganata ba ko?"
dariya yayi ya ce, " ai nida ke duk daya?"
Itam dariya tayi ta ce, "to bari nima nayi irin muryarka ."
"aa wallah taf din kiyi muryan maza kinsan dadin muryanki kuwa? wlh kar ma ki fara idan ba haka ba na cire kunnen rashin jin."
dariya tayi tace, " sai na rama kuwa nima kaga kowa sai ya zauna ba kunne."
dariya suka sa a tare kullum haka rayunwasu take yana, so yaga tana mishadi basa taba zama sai ya bata dariya. ta ce, " bari naje na hada ma ka ruwa ka yi wanka sao muci abincin ko?"
tayi ciki shi kuma ya bita da kallo yana kara sonta a cikin xuciyar shi,kasancewar jikinsa na da kyau har ya fara warewa Amman dai tafiyarce bai wani iyawa sai da taimakon Rukayya.
*********
Maryam, zaune suke ita da Ummi suna cin abinci Maryam ta ce, "ohhhh Ummi ni kan Dan Allah ki bari na koma gidan su Nafisa Ummi kinga fa har yanzu tana nan ba motsi."
Ummi ta ce, " subhanallah Wai dama bata tashi ba?
"wlh kuwa Ummi kinga zan taimaka mata sosai itama mamma ta Dan huta wlh har tausayi take bani gata tana da tawwakali duk abinda yasameta zata ce jarabawan rayuwa ne."
Ummi tace, " ai idan mutum yasa mu ilmin addini zaiji dadin rayuwar duniya har ma da lahirar kin ga nima bara nayi shiri muje tare sai na barki acan idan Abban ki yadawo zan fada masa kin ga yana son ki da Nafisa shima yana yaba Tarbiyarta tashi ki hada kayanki karki bata lokaci ."
Maryam tayi daki Ummi ma ta fara shiri.
Mamma ne a dakin Nafisa ta sa mata ido sai kallon ta take a fili ta ce, " kowa da yadda Allah yaso ganinsa Nafesa na in sha Allah wata rana zai zama tarihi kaman ba,ayi ba, ina ji ajikina cewa zakiyi rayuwa mafi inganci anan gaba,tabbas da nasan inda zan sami bawan Allahnnan da na tafi nemansa ko da na second dayane ki gansa arayuwarki."
Sabir ne ya shigo yana "Mamma yaushe antyna zata daina baccin ne ta ce zamuyi wasa kuma sai nayi ta kallon ta tana baccinta."