Sashe 17
Sai Na Auri Marubuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muryan maryam suka ji ta ce, " Dani za ayi wasa dama nice kawarka ko?"
Da gudu yaje ya rungume Maryam "Anty na tazo nikan kar ki tapi anty ki zauna muna wasa kin ga Anty me glass taki ta dai na baccin ko?"
Hawaye Maryam ta fara kan ta ce, "zata tashi sabir ka dai na damuwa tana hutawa ne nima kaga kayana ko zan rika tayaka wasa da assignment kullum."
Mamma sai kallon su take Maryam ta hadu gaskiya irinsu sune kawaye na hakika.
"Mamma da Ummi fa muka zo,tana falonki na tsaya muna hira da fine boy Dina."
Mamma ta ce, "ai kallon Ku nake Ku gama tukun tun da shi Kika sani, matsa min kig a kin barmin yar uwa a waje ni bari naje."
Mamma ta fita suka shigo da Ummi , Ummi tana kallon Nafisa ta fara hawaye.
Mamma ta ce, "haba Hajiya meye na kuka ? zata tashi ai addu'ah kawai itace magani."
Maryam ganin itama data Iya cigaba da kukan ne yasa taja sabir suka fita .
Ummi ta jima tana zubda hawaye kafin ta dai na "to yanzu bayan can ba inda za,aje ne ?
Mamma ta ce, "nima nayi wannan tunanin amma kinga shima malamin dayane duba ta gaskiya ya kware wata rana fa sai labari ma , kuma tun tana karama shine dai mai maganin nata, zata dai na ."
Ummi ta ce, "Hakane kam,Allah kawo karshen wannan lamarin."
Mammah ta amsa da Amen.
sun jima suna hira kafin Ummi ta wuce gida tace wa mama ga Maryam nasan zata Dan dibe maku kewa musamman sabir ma.
Mamma ta ce, "ban san dawani baki zan gode muku ba kun min komai a rayuwa ko dangina iya abinvda zasu min kenan."
Ummi ta ce , "Dan Allah ki dai na maryam da Nafisa duk dayane a wajen mu ."
har waje mamma a raka ummi sannan ta dawo
Kabir ne a tsaye a kofar su maryam kuma yaga gidan a rupe harya juya zai tafi Dan yasan koya kirata ba dagawa zatayi ba sai ga Ummi har kasa ya gai da ta ta ce, "to amma ban gane ba yaji wani kunya ya kara kasa da kansa dama nazo Neman Maryam ne ."
Ummi ta ce, "Amma kuma Dana shine zakazo wajen ta kai tsaye ai ba haka ya kamata ba, ya kamata afara sanarwa agida ko?"
" ayi hakuri nayi kuskure insha Allah zan gyara."cewar Kabir
" yawwa yaro amma dai yanzu bata nan taje wajen yar uwarta ba lafiya."
daga haka ta shige gidan Abin ta sai a lokacn ya Mike shide yasan Maryam bata da yar uwan data kai Nafeesa bari yaje gidan Dan yarinyar nada kirki dole yaje kodan ya duba ta ya dauki mota tare da nufan gidansu nafeesa.
Sabir ne yazo da gudu
" Anty Maryam kizo Wai ana nemanki waje."
" inji wa kuma ?"
Mamma ta ce, "kije ki duba mana Maryam ta dauki hijab dinta a fita ba dai ason ranta ba, tana bude kofa suna hada ido kirjinta ya buga da karfi.
Adai lokacin Abhi ya kira Mammah awaya.
Nafseen kuma................
GASA,,,,GASA,,,GASA
_*INADA BUKATAR CIRE GWARZAYEN MASOYAN LITTAFINNAN ABUN ZAI KASANCE YANAYIN SHARHINE,YAWAN SHARHINKI TARE DA NUNA SONKI/KA GA LITTAFIN DUK WA INDA BASA GRP DINA ZA SU IYA YIN SHARHI TARE DA TUROMUN TA NUMBER TA DAKE KASA DAGA YAU ZA AFARA HAR IYAZUWA RANAR DA ZAN KAMMALA LITTAFIN,INA SON MASOYAN LITTAFINNAN SU BAYYANA GARENI ADUK INDA SUKE,KARAMAWA TA MUSSAMAN GAREKU,ABUN SIRRINE BAI FADUWA SAI KUN GANEWA IDANUNKU🥰*_
08103080717
✍️ Xayyeesherthul-humaerath
[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-28/29
*REAL ANTYN BEAUTY🥰GODIYA MAI YAWA TARE DA FATAN ALKAIRI GA REKI DA RAYUWARKI GABADAYA INA FARINCIKI DA LITTAFIN XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH🥰 ALLAH KARA BASIRA*
😉😉 *MY GRP MEMBERS SMILE NA SAN ANSABA MUN UZURI DUK WADDA BATAI SHARHI BA SAI MUN HANATA GANIN YAH JAMEEL😂*
***
Kabeer Ya sake Murmushi Tare da yin sallama.
Jikinta asanyaye ta amsa kasancewar gani take abun da ta mai aranar ya isa yasa ya barta ta huta amman ina.
"Ina hini? "cewar Maryam
Murmushin ya kara sakewa tare da fadin, "Lafiya fatan kina lafiya kema?"
Shiru tayi batare da ta ba shi amsa ba.
Kabeer ya kalleta ga dukkan alamu Maryam tana cikin yanayi na damuwa azuciyarsa yake fadin hakan wanda a zahiri kuma ya ce, "Daman naje gidane Mama ta sanar dani cewa kina nan Nafeesa ba lafiya, Fatan yanzu jikin dai da sauki?"
Sabeer ne ya katse Maryam wajen yin maganar tare da cewa , "Anty Wai inji Mammah bakon ya shigo cikin falo."
Maryam ta ce, "Bismillah mu shiga ciki."
Sun shiga sun tarar da Mammah na waya da Abhi yana sanar da ita yadda suka kaya da Alhajin Mutansir, Mammah ta numfasa, "Lallai ma Mutuminnan wato da kudi yake son siyanmu da ma 'yar tamu shiyasa ko biyar ban taba ba akudin da ya bada.".
Abangaren Abhi ya ce, "Yawwa Matar kirki kinga hakan yafi kuma in sha Allah da zaran na shigo gari zan zo na maida masa kayansa,tsaya wai ina Ammiena ne? kwana biyu fa ko waya bama yi kodai karatunne?"
Cikin Sauri Mammah ta ce, "Eh,eh dazuma suka fita da Maryam,maganar take hawaye na zuba a idanunta."
Jikin Abhi ya yi sanyi yi yana kokarin fahimtar cewa da kwai lamarin da ake boye masa ya ce, "Madam ki fadamun gaskiya,Ammiena tana lafiya ko ya?"
Goge hawayen tai cikin dauriya ta sake murmushi wanda sai da sautinsa ya fito ta ce, "Ammien Abhi na lafiya Kasanta da nacin karatu inta dawo in sha Allah zan sa ta kiraka."
Shima sakar Murmushin Yayi to, "Ma sha Allah."
Daga nan sukayi sallama.
Mammah ta dawo da dubanta ga Kabeer da Maryam.
"Ah Maryam kin bar bako ba ko ruwan sanyi? maza jeki dibo masa ruwa."Cewar Mammah.
Kabeer ya sauka akujerar ya gaida Mammah cikin girmama kan ya zauna tare da fadin, "Mama Ina Nafeesa fatan dai jikin da sauki."
Mammah ta ce, "To Alhamdulillah da saukin dai zamuce amman Nafeesa kam gata nan a mutun amman kamar gawa."
"Subhnallahi! Mama ko zan iya ganinta."
Mammah ta tashi , "bismillah."
Kabeer ya jima yana kallon yanayin Nafeesa kan ya duba Mammah tare da fadin, "Wanene wannan da Nafeesa ke mutuwar so?"
Sai da Mammah taji wani ras tare da zubawa Kabeer ido.
Murmushi Yayi , "Mammah karki damu ban san gaibu ba,amman Allah ya mun baiwar fahimtar matsaloli mussaman wadda ta shafi irinta Nafeesa,kuma in sha Allah Nayi alkawarin nema ma Nafeesa mafita,In ba matsala muje falo mu tattauna."
Mammah ta ce, "Ok ba komai muje."
Ko da sukaje falo Mammah ta bukaci Maryam da tayiwa Kabeer bayanin komai domin ita ce tafi kowa kusanci da Nafeesa dan haka tafi kowa sanin komai.
Maryam ta masa bayanin komai, akarshe ta kara da, "A kullum inna bukaci Nafeesa da ta fadsmun wani abu game da Nafseen ta kan cemun Sirrine bata taba fadamun, kuma aduk lokacin da wani mummunan abu ke shirin faruwa da ita yanayinta na chanjawa ko da batai komai ba alokacin wanda ya mata abun ko ya bata mata rai sai wani abu ya sameshi nan take, akwai lokacin da nazo na kwana Mammah batasan daliliba wannan barcin Nafeesa tayi bata farka ba har sai da na yarda zanenta akuskure zanen da tasabayi akullum tana fadin cewa shine NAFSEEN dinta.
Kabeer ya gyara zama tare da fadin , "inba matsala ko zan iya ganin zanen?"
Mammah ta ce, "Me zai hana? Maryam tashi ki dauko."
Haka kuma akayi Maryam ta dauko zanen tare da mikawa Kabeer.
Sai da Kabeer yayi suman zaune na wasu sa'anni "Abun Mamaki baya karewa tabbas wanda ke jikin zanen sunanshine Jameel Nafseen kamar yadda Nafeesa ta saba fada maku kuma abokinane mazaunin garin kaduna,zanen ba inda ya banbanta da Nafseen tambayata anan duk da nasan bakwa da amsarta shin Nafeesa ta taba ganin Nafseen ne? abun da matukar mamaki wannan wace irin sarkakiyace mai cike da boyayyen sirri."
Mammah ta ce, "Kwarai a kullum mai maganinta kan fada mana cewa akwai boyayyen sirri kuma itama hakan take fadi,Amman yanzu wani taimako zaka iya mana tunda abokinkane, ba damuwata ace ta auren shi ba Aa ya bayyana ko ma huta da wannan lamarun."
Murmushi Kabeer yayi, ga duk alamu tunani yake ya diba dan lokaci kan ya ce" In sha Allah komai ya zo karshe yanzu bara in gwada wani abu Ko Allah zai sa adace,Mintuna kadan zan dawo."
Har yaje kofar fita ya dawo yana, "Watakil ba arasa ba,kuna da daya daga cikin wa innan turarukan Tempot smart,Blackberry,koMemory?"
Da sauri Maryam ta amsa da , "Eh wa innan sune turaren Da Nafeesa ke amfani da su ai kuma duk da kwai adakinta."
Alamun Mamaki ya bayyana fal azuciyar Kabeer yana son yi magana sai kuma ya tuna abun da ke gabansa na farfadowar Nafeesa Kallon Maryam ya yi kan ya ce, "Muje ki bani?"
Abun mamakin anan shine dukka turarukannan da Kabeer ya jero sune wa inda Nafseen ke amfani da su kuma ga Nafeesa ma da su,shin wannan wace irin soyayyace? kada ku manta Nafseen bai ma san Nafeesa ba bare ya san wacece ita.
Suna shiga kuwa gasunan duka ukun ajere kan dress mirrow dinta,Maryam ce ta karasa tare da dibo masa ,tempot smart ya karba tare da budewa kan ya yi kokarin fesawa Nafeesa ta bude ido,wani irin numfashi take tare da shekar kamshin.
Dan Mamaki kowa ya rasa tacewa.
Kokarin motsi take amman ba dama jikinta kamar adaddaure,Bude bakima tai magana ta kasa harshenta ya rike.
Duk abun nan da take ba mai gani, illa hawaye da ya fara kwarara daga idanunta,Subhannallah cewar Kabeer, Maryam da Sabeer kuwa sai Kuka, Mammah ko ta rasa abun yi.
Ruwa Kabeer ya bukata Mammah ta kawo yayima Nafeesa addu'o'i tare da shafa mata ihu ta fara tana, "Wallahi sai mun kasheta bazata taba auren shi b mu zamu auresa."
Da gudu yaje ya rungume Maryam "Anty na tazo nikan kar ki tapi anty ki zauna muna wasa kin ga Anty me glass taki ta dai na baccin ko?"
Hawaye Maryam ta fara kan ta ce, "zata tashi sabir ka dai na damuwa tana hutawa ne nima kaga kayana ko zan rika tayaka wasa da assignment kullum."
Mamma sai kallon su take Maryam ta hadu gaskiya irinsu sune kawaye na hakika.
"Mamma da Ummi fa muka zo,tana falonki na tsaya muna hira da fine boy Dina."
Mamma ta ce, "ai kallon Ku nake Ku gama tukun tun da shi Kika sani, matsa min kig a kin barmin yar uwa a waje ni bari naje."
Mamma ta fita suka shigo da Ummi , Ummi tana kallon Nafisa ta fara hawaye.
Mamma ta ce, "haba Hajiya meye na kuka ? zata tashi ai addu'ah kawai itace magani."
Maryam ganin itama data Iya cigaba da kukan ne yasa taja sabir suka fita .
Ummi ta jima tana zubda hawaye kafin ta dai na "to yanzu bayan can ba inda za,aje ne ?
Mamma ta ce, "nima nayi wannan tunanin amma kinga shima malamin dayane duba ta gaskiya ya kware wata rana fa sai labari ma , kuma tun tana karama shine dai mai maganin nata, zata dai na ."
Ummi ta ce, "Hakane kam,Allah kawo karshen wannan lamarin."
Mammah ta amsa da Amen.
sun jima suna hira kafin Ummi ta wuce gida tace wa mama ga Maryam nasan zata Dan dibe maku kewa musamman sabir ma.
Mamma ta ce, "ban san dawani baki zan gode muku ba kun min komai a rayuwa ko dangina iya abinvda zasu min kenan."
Ummi ta ce , "Dan Allah ki dai na maryam da Nafisa duk dayane a wajen mu ."
har waje mamma a raka ummi sannan ta dawo
Kabir ne a tsaye a kofar su maryam kuma yaga gidan a rupe harya juya zai tafi Dan yasan koya kirata ba dagawa zatayi ba sai ga Ummi har kasa ya gai da ta ta ce, "to amma ban gane ba yaji wani kunya ya kara kasa da kansa dama nazo Neman Maryam ne ."
Ummi ta ce, "Amma kuma Dana shine zakazo wajen ta kai tsaye ai ba haka ya kamata ba, ya kamata afara sanarwa agida ko?"
" ayi hakuri nayi kuskure insha Allah zan gyara."cewar Kabir
" yawwa yaro amma dai yanzu bata nan taje wajen yar uwarta ba lafiya."
daga haka ta shige gidan Abin ta sai a lokacn ya Mike shide yasan Maryam bata da yar uwan data kai Nafeesa bari yaje gidan Dan yarinyar nada kirki dole yaje kodan ya duba ta ya dauki mota tare da nufan gidansu nafeesa.
Sabir ne yazo da gudu
" Anty Maryam kizo Wai ana nemanki waje."
" inji wa kuma ?"
Mamma ta ce, "kije ki duba mana Maryam ta dauki hijab dinta a fita ba dai ason ranta ba, tana bude kofa suna hada ido kirjinta ya buga da karfi.
Adai lokacin Abhi ya kira Mammah awaya.
Nafseen kuma................
GASA,,,,GASA,,,GASA
_*INADA BUKATAR CIRE GWARZAYEN MASOYAN LITTAFINNAN ABUN ZAI KASANCE YANAYIN SHARHINE,YAWAN SHARHINKI TARE DA NUNA SONKI/KA GA LITTAFIN DUK WA INDA BASA GRP DINA ZA SU IYA YIN SHARHI TARE DA TUROMUN TA NUMBER TA DAKE KASA DAGA YAU ZA AFARA HAR IYAZUWA RANAR DA ZAN KAMMALA LITTAFIN,INA SON MASOYAN LITTAFINNAN SU BAYYANA GARENI ADUK INDA SUKE,KARAMAWA TA MUSSAMAN GAREKU,ABUN SIRRINE BAI FADUWA SAI KUN GANEWA IDANUNKU🥰*_
08103080717
✍️ Xayyeesherthul-humaerath
[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-28/29
*REAL ANTYN BEAUTY🥰GODIYA MAI YAWA TARE DA FATAN ALKAIRI GA REKI DA RAYUWARKI GABADAYA INA FARINCIKI DA LITTAFIN XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH🥰 ALLAH KARA BASIRA*
😉😉 *MY GRP MEMBERS SMILE NA SAN ANSABA MUN UZURI DUK WADDA BATAI SHARHI BA SAI MUN HANATA GANIN YAH JAMEEL😂*
***
Kabeer Ya sake Murmushi Tare da yin sallama.
Jikinta asanyaye ta amsa kasancewar gani take abun da ta mai aranar ya isa yasa ya barta ta huta amman ina.
"Ina hini? "cewar Maryam
Murmushin ya kara sakewa tare da fadin, "Lafiya fatan kina lafiya kema?"
Shiru tayi batare da ta ba shi amsa ba.
Kabeer ya kalleta ga dukkan alamu Maryam tana cikin yanayi na damuwa azuciyarsa yake fadin hakan wanda a zahiri kuma ya ce, "Daman naje gidane Mama ta sanar dani cewa kina nan Nafeesa ba lafiya, Fatan yanzu jikin dai da sauki?"
Sabeer ne ya katse Maryam wajen yin maganar tare da cewa , "Anty Wai inji Mammah bakon ya shigo cikin falo."
Maryam ta ce, "Bismillah mu shiga ciki."
Sun shiga sun tarar da Mammah na waya da Abhi yana sanar da ita yadda suka kaya da Alhajin Mutansir, Mammah ta numfasa, "Lallai ma Mutuminnan wato da kudi yake son siyanmu da ma 'yar tamu shiyasa ko biyar ban taba ba akudin da ya bada.".
Abangaren Abhi ya ce, "Yawwa Matar kirki kinga hakan yafi kuma in sha Allah da zaran na shigo gari zan zo na maida masa kayansa,tsaya wai ina Ammiena ne? kwana biyu fa ko waya bama yi kodai karatunne?"
Cikin Sauri Mammah ta ce, "Eh,eh dazuma suka fita da Maryam,maganar take hawaye na zuba a idanunta."
Jikin Abhi ya yi sanyi yi yana kokarin fahimtar cewa da kwai lamarin da ake boye masa ya ce, "Madam ki fadamun gaskiya,Ammiena tana lafiya ko ya?"
Goge hawayen tai cikin dauriya ta sake murmushi wanda sai da sautinsa ya fito ta ce, "Ammien Abhi na lafiya Kasanta da nacin karatu inta dawo in sha Allah zan sa ta kiraka."
Shima sakar Murmushin Yayi to, "Ma sha Allah."
Daga nan sukayi sallama.
Mammah ta dawo da dubanta ga Kabeer da Maryam.
"Ah Maryam kin bar bako ba ko ruwan sanyi? maza jeki dibo masa ruwa."Cewar Mammah.
Kabeer ya sauka akujerar ya gaida Mammah cikin girmama kan ya zauna tare da fadin, "Mama Ina Nafeesa fatan dai jikin da sauki."
Mammah ta ce, "To Alhamdulillah da saukin dai zamuce amman Nafeesa kam gata nan a mutun amman kamar gawa."
"Subhnallahi! Mama ko zan iya ganinta."
Mammah ta tashi , "bismillah."
Kabeer ya jima yana kallon yanayin Nafeesa kan ya duba Mammah tare da fadin, "Wanene wannan da Nafeesa ke mutuwar so?"
Sai da Mammah taji wani ras tare da zubawa Kabeer ido.
Murmushi Yayi , "Mammah karki damu ban san gaibu ba,amman Allah ya mun baiwar fahimtar matsaloli mussaman wadda ta shafi irinta Nafeesa,kuma in sha Allah Nayi alkawarin nema ma Nafeesa mafita,In ba matsala muje falo mu tattauna."
Mammah ta ce, "Ok ba komai muje."
Ko da sukaje falo Mammah ta bukaci Maryam da tayiwa Kabeer bayanin komai domin ita ce tafi kowa kusanci da Nafeesa dan haka tafi kowa sanin komai.
Maryam ta masa bayanin komai, akarshe ta kara da, "A kullum inna bukaci Nafeesa da ta fadsmun wani abu game da Nafseen ta kan cemun Sirrine bata taba fadamun, kuma aduk lokacin da wani mummunan abu ke shirin faruwa da ita yanayinta na chanjawa ko da batai komai ba alokacin wanda ya mata abun ko ya bata mata rai sai wani abu ya sameshi nan take, akwai lokacin da nazo na kwana Mammah batasan daliliba wannan barcin Nafeesa tayi bata farka ba har sai da na yarda zanenta akuskure zanen da tasabayi akullum tana fadin cewa shine NAFSEEN dinta.
Kabeer ya gyara zama tare da fadin , "inba matsala ko zan iya ganin zanen?"
Mammah ta ce, "Me zai hana? Maryam tashi ki dauko."
Haka kuma akayi Maryam ta dauko zanen tare da mikawa Kabeer.
Sai da Kabeer yayi suman zaune na wasu sa'anni "Abun Mamaki baya karewa tabbas wanda ke jikin zanen sunanshine Jameel Nafseen kamar yadda Nafeesa ta saba fada maku kuma abokinane mazaunin garin kaduna,zanen ba inda ya banbanta da Nafseen tambayata anan duk da nasan bakwa da amsarta shin Nafeesa ta taba ganin Nafseen ne? abun da matukar mamaki wannan wace irin sarkakiyace mai cike da boyayyen sirri."
Mammah ta ce, "Kwarai a kullum mai maganinta kan fada mana cewa akwai boyayyen sirri kuma itama hakan take fadi,Amman yanzu wani taimako zaka iya mana tunda abokinkane, ba damuwata ace ta auren shi ba Aa ya bayyana ko ma huta da wannan lamarun."
Murmushi Kabeer yayi, ga duk alamu tunani yake ya diba dan lokaci kan ya ce" In sha Allah komai ya zo karshe yanzu bara in gwada wani abu Ko Allah zai sa adace,Mintuna kadan zan dawo."
Har yaje kofar fita ya dawo yana, "Watakil ba arasa ba,kuna da daya daga cikin wa innan turarukan Tempot smart,Blackberry,koMemory?"
Da sauri Maryam ta amsa da , "Eh wa innan sune turaren Da Nafeesa ke amfani da su ai kuma duk da kwai adakinta."
Alamun Mamaki ya bayyana fal azuciyar Kabeer yana son yi magana sai kuma ya tuna abun da ke gabansa na farfadowar Nafeesa Kallon Maryam ya yi kan ya ce, "Muje ki bani?"
Abun mamakin anan shine dukka turarukannan da Kabeer ya jero sune wa inda Nafseen ke amfani da su kuma ga Nafeesa ma da su,shin wannan wace irin soyayyace? kada ku manta Nafseen bai ma san Nafeesa ba bare ya san wacece ita.
Suna shiga kuwa gasunan duka ukun ajere kan dress mirrow dinta,Maryam ce ta karasa tare da dibo masa ,tempot smart ya karba tare da budewa kan ya yi kokarin fesawa Nafeesa ta bude ido,wani irin numfashi take tare da shekar kamshin.
Dan Mamaki kowa ya rasa tacewa.
Kokarin motsi take amman ba dama jikinta kamar adaddaure,Bude bakima tai magana ta kasa harshenta ya rike.
Duk abun nan da take ba mai gani, illa hawaye da ya fara kwarara daga idanunta,Subhannallah cewar Kabeer, Maryam da Sabeer kuwa sai Kuka, Mammah ko ta rasa abun yi.
Ruwa Kabeer ya bukata Mammah ta kawo yayima Nafeesa addu'o'i tare da shafa mata ihu ta fara tana, "Wallahi sai mun kasheta bazata taba auren shi b mu zamu auresa."