Sashe 14
Sai Na Auri Marubuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A bangaren Nafseen kuwa asibiti aka wuce dasu cikin ikon Allah duk sun dawo hankalinsu sai dai sunji ciwo sosai.
doctor ne yazo yana dubasu ana tambayan su daga inda suke sai lokacin ya tunada wayarsa da bai san ina zai ganta ba.
tambaya yayi sukace su dae basu samu waya a motan ba. rike Kansa yayi" ohhhh my God." kadda8 ace masa wayan shi ya bata kuma sai wata zuciyar tace masa ka gode ma Allah da abin ya tsaya akan waya azahiri ya ce, "Alhamdu Lillah Allah nagode maka."
baa dauki lokaci ba yace a bashi Aron waya Dr din ya bashi ,
****
Rukayya na zaune ita kadai ban da kuka ba abun da take Kanta har ya fara ciwo ta rasa meke faruwa tunda ya tafi bai kirata ba kuma ita ta Kira shi Amma bata samunsa switch of.
wayanta taji ya fara kara da gudu tayi daki a tunanin ta zataga sunan sa Amma sai ta ga number wani haushi ne yakamata har kiran ya katsewani ya kuma shigowa sai da yakusa katsewa ta daga muryansa daya daki kunnenta ne yasata Kara sa wani kuka .
yace" haba my rukky meye na kukan kidaina plzz ."
Ajiyar zuciyata tana ,"ina kashiga meya faru da kai ka fada min plzz."
Murmushi ne ya bayyana afuskarsa kan yace, " ki yi shiru zan dawo gida ina lafiya banson kukanki kema kin sani ko?"
tace, " har yanzu hankalina be kwanta ba,ni wallahi."
da kyar yasa ta hakura akan zai dawo ta ganshi .
" to e
Ina wayanka ?" Cewar Rukayya .
Nafseen ya ce, " ba caji ne shiyasa na karbo na abokina Dan hankalinki ya kwanta to yi murmushi mana babyna."
murmushin tayi tareda Masa sallaama akan yana hanya.
Maryam ce zaune itada Ummi suna cin abinci wayan ta ya fara kara number din Kabir ne danta gane number din nan da nan yanayinta ya sanja tayi rejecting kiran Ummi ta ce , "waye yake kira?"
" hmm ummi wata course mate dinane kuma shirme zata min shiyasa bazan amsa ba."
Ummi murmushi Kawai tayi Wai Maryam ni zata nuna ma wayo kaman banina haifeta ba Allah dai ya shirya min ke Maryam.
kiranne ya kuma shigowa take ta kara rejecting wayan tana ta fishi karshe ma abincin dabata Ciba kenan tace bacci take ji dakinta wuce, tana shiga kuwa kiranne ya kara shigowa, cikin fushi ta amsa tare da karawa akunnenta.......
Urs Xayyeesherth
https://chat.whatsapp.com/GeuRcMbmDGuHPBZu4928K8
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-25
_*TUKWICI GAREKU YAN team DIN YAYANA🥺DUK DA DAI INA KISHI KUNFI SONSA AKAINA,JASMINE, MRS MUBARAK,RANO ON TOP,AMATULLAH,FATIMA ZAHRA,BELAR MAXARE,XEE XEEN BABA,FATIMA SULAIMAN,UMMU NIHEEL, DA MA SAURAN ,I HEART U OLL🥰*_
🤔🤔 _*WATO ANGA NA DAGE DA TYPING SHINE ZA AFARAMUN ISKARAN BARANCI🥺TO DAGA WANNAN FEJIN SAI BAYAN SALLAH TUNDA HAKA KUKESO🚶♀️*_
*****
Sallama Kabeer ya yi cikin sayayyar murya.
Amsawa tai tamkar mai ciwon baki.
"Ba zan gaji ba,domin ina Sa ran cewa wataran wannan kiyayyar zata koma so, Ina Miki so tsakanina da Allah Maryam, Ina son nai rayuwa dake rayuwa ta farinciki irin ta masoya,kowa na miki kallo acewa ke Maryam ce kadai Amman anawa bangaren ke tamkar taurarice da ke haskaka sararin samaniyi,aduk lokacin da nai kewarki kallon sama Kadai kan sani nishadi bare kuma ace ke din da kan ki na gani,Dan Allah ki amshi muradin raina ko da sai dayane,tare da sakarmin murmushi komin kankantarsa,duk da kasancewar bama tare Amman hakan ba zai hanani siffata kyakkyawan murmushi da zai bayyana afuskar gimbiyata ba."
Maimakon bayyanar murmushi afuskar Maryam wani irin hamshakin takaicine ya turnike mata azuciya, ji take tamkar zaginta yake, kamar yadda ta tssni Kalmar so haka ta tsani kalaman so.
Ba ta San lokacin da ta sake wani kasurgumin tsaki ba,Wanda sai da ya ratsa cikin wayar tamkar agaban kabeer tai.
Yaji tsakin Amman so da kauna ya hanashi jin haushi ko ganin laifinta illa murmushi da ya sake,domin kuwa yaune rana ta farko da har ta Iya amsa kiransa.
Maryam ta ce, "Ka gama?"
Jiki asanyaye ya ce, "Ba zan taba gamawaba,Amman ganin cewa baki cika son yin maganar ba yasani dakatawa."
Wani tsakin dai ta kara sakewa kan ta ce, "OK Na gode." Batare da ta jira amsar shi ba ta datse wayar.
Masalin karfe goma na safiya aka sauke Nafseen Kofar gidansa.
Rukayya zaune tai tagumi ban da tunanin Mijinta ba abun da take.
Da sallamarsa ya shigo ta karasa gareshi da gudu ,yanayin ta ganshi ne yasa jikinta yin sanyi.
Duk jikinsa plaster koba,a fada mata ba ta San wannan hatsarine yayi.
wani kuka ta fashe dashi tare da rungumarshi tana da kyar ya lallamata tayi shiru .
falo suka shiga ta tayashi ya zauna tana hawaye tace Bari na hada maka ruwan wanka ji take kaman ciwon yadawo kanta.
Taimaka masa tayi ya yi wanka,tare da gasa masa jiki,kwanciya yayi ita kuma ta fito cikin hanzari ta hada masa abinci kawo masa tai ta ce, " bari na baka kar kaji zafi ."
Murmushi kawai yayi aransa yana kara jin tsantsar so da kaunar matar ta shi,tana bashi tana hawaye kaman ciwon a jikin ta yake.
"Yanzu dama abinda yasa meka Kenan kako fada min?"cewar Rukayya
Nafseen ya ce, "kiyi hakuri banso hankalinki yatashine, kuma kinga ma ai abun yazo da sauki mussaman yanzu da nai wankannan naji dadi sosai, Mah Yar Lukata." Ya karasa maganar cikin zolaya.
Hannu ta kai zata dakeshi, sai kuma ta tsaya tare da murgada baki , "Yasin ni ba yar lukutace ba,kuma zan rama yau Dan baka da lafiyane."
Murmushine kawai ya bayyana afuskarsa batare da yace komai ba.
Rukayya ta kara da , "yanzu wayarkan fa?
Nan ya ce, " Ban gani ba fa tun adaren jiyan, Allah kadai ne yasan meyake nufi da hakan, zanyi amfani da dayar wayar kawai,kinga yanzu ba,a welcome back kan lokaci ga sabgogi sunmin yawa wancan sim card ba kowa yasanni dashi ba zan dai rasa wasa daga contacts Dina."
Rukayya ta ce, "Allah Sa hakanne mafi alkairi."
Ya amsa da "Ameen."
GIDAN SU MUTANSIR
Daddy ne yadawo Momy take sanar masa halin da Mutansir ke ciki nan da nan tashin hankali ya bayyana a fuskarsa.
Batare da ya ce komai ba,bangaren Mutansir din yayi tare da nufan dakinsa.
Ban da rawa ba abun da jikinsa ke yi duk ya fita a hayyacinsa.
hankalin Dady ya tashi,matukar gaske.
" Son Wai akan Mace ne nake shirin rasa ka? ka fada min ko yar waye bazan bar komai yasameka ba, na maka alkawarin haka son, Dan Allah kacire damuwar komai ka tuna cewa kai waye kuma waye mahaifinka,inka cutar da kanka ba zan yafe ma ba."
Kokarin Mikewa Mutansir yake kaman ba abinda ke damunsa, Dady ya yi kokarin tallefa, ya rungumer dadyn ya yi yana "Dady da gaske Dan Allah? Wallahi ina son Nafeesa, na San zaka auramin ita."
" In Sha Allah Son, yanzu ka taso mu ci abinci."
Haka Dady ya rike shi suka wuce dining Momy ta zaunaddashi,Sannan suka fara cin abinci,Dady kuwa ya kasa ci tunanin yadda zai bullowa lamarin kawai yake.
***Mammah ta gama shirya kayan break tasan tunda taga Nafeesa bata fito ba,to tabbas bata farko awannan barcin nata ba, dakin ta shiga domin dubata.
Tana nan dai kamar yadda ta barta, addu'a ta shafa mata cikin yanayin damuwa kan ta fice daga dakin.
Haka RANAR Mammah ta zauna agida bataje asibiti tana jiran ko Allah yasa Nafeesa ta farka Amman shiru har Yamma, Maryam ma taje skul gsshi har sun tashi Amman ba Nafeesa, kuma ta kira wayarta akashe hakan yasa ana tashi ta nufi gidan.
Isarta kuwa Mammah ta samu zaune tai tagumi afalo.
Ta sanar da ita halin da ake ciki,cikin damuwa Maryam ta shige dakin,kuka take tana mai yiwa kawar tata addu'ah,Mammah ce ta kara gyara mata kwanciya tare da kokarin cire mata glass din kar ya dameta,abun Mamaki glass din ko motsawa bai yi yaki fita, ba yadda Mammah ta Iya haka ta bar mata.
Maryam ta ce, "Mammah wai me ya farune ma har ya janyo barcinnan nasan dole sai an mata wani Abu."
Mammah ta ce, "Hmm nima dai ji nai tana kuka ina zuwa ta ce mun wani Abu ya sameshi daga nan bata kara magana ba."
Maryam ta ce, "To shi wa?" Sai kuma ta tuna.
Kukan ta kara fashewa da shi.
Sallama akayi agidan
Maryam ta fito wa zata gani......??
Urs Xayyeesherth[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-26
_*SADAUKARWA GA SAI NA AURI MARUBUCI FANS GROUP 1ND 2😘INA YINKU HAR CIKIN KAUNYEN RUHINA*_
_*FATIMA SULAIMAN MUHAMMAD FATAN ZAKIYI MURMUSHI? TARE DA NMCY NA AMATULLAH😘*_
*********
Mutansir ne tare da mahaifinsa.
Maryam na ganin Mutansir sai da gabanta yayi mummunar faduwa,Shi ko Mutansir ban da murmushi ba abunda ke bayyana afuskarsa.
Jiki A sanyaye Maryam ta ce, "Ina kwana?"
Cike da farinciki Dady ya amsa da "lafiya, ince wannance surukar tawa?"
Karaf Mutansir ya ce, "Aa fa wannan kawartace Maryam ita kuma sunanta Nafeesa."
Murmushi dadi ya yi, "Ah to Amana sallama da mutan gidan ko?"
Maryam ta ce, "To." Sannan ta shiga ciki domin sanar da Mammah sun yi baki,batare da tai bayanin suwaye ba.
Cike da Mamaki Mammah ta Sa hijabi sannan ta fito.
Rusunawa tai ta gaida Dady,haka ma Mutansir ya gaidata.
Mammah ta ce, "Ga shi Mai gidan baya gari,Allah Sa dai lafiya?"
Dady ya ce, "Ayyah! Aiko banji dadin hakan ba Sam, zan bukaci number wayarsa domin mu fara tattaunawa kan lamarin nan,zumunci zamu hada, Wanda nake fatan duk zamu karu da juna."
Mammah dai bata fahimci mai yake nufi ba,number kawai ta bashi tare da yi masa sallama.
doctor ne yazo yana dubasu ana tambayan su daga inda suke sai lokacin ya tunada wayarsa da bai san ina zai ganta ba.
tambaya yayi sukace su dae basu samu waya a motan ba. rike Kansa yayi" ohhhh my God." kadda8 ace masa wayan shi ya bata kuma sai wata zuciyar tace masa ka gode ma Allah da abin ya tsaya akan waya azahiri ya ce, "Alhamdu Lillah Allah nagode maka."
baa dauki lokaci ba yace a bashi Aron waya Dr din ya bashi ,
****
Rukayya na zaune ita kadai ban da kuka ba abun da take Kanta har ya fara ciwo ta rasa meke faruwa tunda ya tafi bai kirata ba kuma ita ta Kira shi Amma bata samunsa switch of.
wayanta taji ya fara kara da gudu tayi daki a tunanin ta zataga sunan sa Amma sai ta ga number wani haushi ne yakamata har kiran ya katsewani ya kuma shigowa sai da yakusa katsewa ta daga muryansa daya daki kunnenta ne yasata Kara sa wani kuka .
yace" haba my rukky meye na kukan kidaina plzz ."
Ajiyar zuciyata tana ,"ina kashiga meya faru da kai ka fada min plzz."
Murmushi ne ya bayyana afuskarsa kan yace, " ki yi shiru zan dawo gida ina lafiya banson kukanki kema kin sani ko?"
tace, " har yanzu hankalina be kwanta ba,ni wallahi."
da kyar yasa ta hakura akan zai dawo ta ganshi .
" to e
Ina wayanka ?" Cewar Rukayya .
Nafseen ya ce, " ba caji ne shiyasa na karbo na abokina Dan hankalinki ya kwanta to yi murmushi mana babyna."
murmushin tayi tareda Masa sallaama akan yana hanya.
Maryam ce zaune itada Ummi suna cin abinci wayan ta ya fara kara number din Kabir ne danta gane number din nan da nan yanayinta ya sanja tayi rejecting kiran Ummi ta ce , "waye yake kira?"
" hmm ummi wata course mate dinane kuma shirme zata min shiyasa bazan amsa ba."
Ummi murmushi Kawai tayi Wai Maryam ni zata nuna ma wayo kaman banina haifeta ba Allah dai ya shirya min ke Maryam.
kiranne ya kuma shigowa take ta kara rejecting wayan tana ta fishi karshe ma abincin dabata Ciba kenan tace bacci take ji dakinta wuce, tana shiga kuwa kiranne ya kara shigowa, cikin fushi ta amsa tare da karawa akunnenta.......
Urs Xayyeesherth
https://chat.whatsapp.com/GeuRcMbmDGuHPBZu4928K8
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-25
_*TUKWICI GAREKU YAN team DIN YAYANA🥺DUK DA DAI INA KISHI KUNFI SONSA AKAINA,JASMINE, MRS MUBARAK,RANO ON TOP,AMATULLAH,FATIMA ZAHRA,BELAR MAXARE,XEE XEEN BABA,FATIMA SULAIMAN,UMMU NIHEEL, DA MA SAURAN ,I HEART U OLL🥰*_
🤔🤔 _*WATO ANGA NA DAGE DA TYPING SHINE ZA AFARAMUN ISKARAN BARANCI🥺TO DAGA WANNAN FEJIN SAI BAYAN SALLAH TUNDA HAKA KUKESO🚶♀️*_
*****
Sallama Kabeer ya yi cikin sayayyar murya.
Amsawa tai tamkar mai ciwon baki.
"Ba zan gaji ba,domin ina Sa ran cewa wataran wannan kiyayyar zata koma so, Ina Miki so tsakanina da Allah Maryam, Ina son nai rayuwa dake rayuwa ta farinciki irin ta masoya,kowa na miki kallo acewa ke Maryam ce kadai Amman anawa bangaren ke tamkar taurarice da ke haskaka sararin samaniyi,aduk lokacin da nai kewarki kallon sama Kadai kan sani nishadi bare kuma ace ke din da kan ki na gani,Dan Allah ki amshi muradin raina ko da sai dayane,tare da sakarmin murmushi komin kankantarsa,duk da kasancewar bama tare Amman hakan ba zai hanani siffata kyakkyawan murmushi da zai bayyana afuskar gimbiyata ba."
Maimakon bayyanar murmushi afuskar Maryam wani irin hamshakin takaicine ya turnike mata azuciya, ji take tamkar zaginta yake, kamar yadda ta tssni Kalmar so haka ta tsani kalaman so.
Ba ta San lokacin da ta sake wani kasurgumin tsaki ba,Wanda sai da ya ratsa cikin wayar tamkar agaban kabeer tai.
Yaji tsakin Amman so da kauna ya hanashi jin haushi ko ganin laifinta illa murmushi da ya sake,domin kuwa yaune rana ta farko da har ta Iya amsa kiransa.
Maryam ta ce, "Ka gama?"
Jiki asanyaye ya ce, "Ba zan taba gamawaba,Amman ganin cewa baki cika son yin maganar ba yasani dakatawa."
Wani tsakin dai ta kara sakewa kan ta ce, "OK Na gode." Batare da ta jira amsar shi ba ta datse wayar.
Masalin karfe goma na safiya aka sauke Nafseen Kofar gidansa.
Rukayya zaune tai tagumi ban da tunanin Mijinta ba abun da take.
Da sallamarsa ya shigo ta karasa gareshi da gudu ,yanayin ta ganshi ne yasa jikinta yin sanyi.
Duk jikinsa plaster koba,a fada mata ba ta San wannan hatsarine yayi.
wani kuka ta fashe dashi tare da rungumarshi tana da kyar ya lallamata tayi shiru .
falo suka shiga ta tayashi ya zauna tana hawaye tace Bari na hada maka ruwan wanka ji take kaman ciwon yadawo kanta.
Taimaka masa tayi ya yi wanka,tare da gasa masa jiki,kwanciya yayi ita kuma ta fito cikin hanzari ta hada masa abinci kawo masa tai ta ce, " bari na baka kar kaji zafi ."
Murmushi kawai yayi aransa yana kara jin tsantsar so da kaunar matar ta shi,tana bashi tana hawaye kaman ciwon a jikin ta yake.
"Yanzu dama abinda yasa meka Kenan kako fada min?"cewar Rukayya
Nafseen ya ce, "kiyi hakuri banso hankalinki yatashine, kuma kinga ma ai abun yazo da sauki mussaman yanzu da nai wankannan naji dadi sosai, Mah Yar Lukata." Ya karasa maganar cikin zolaya.
Hannu ta kai zata dakeshi, sai kuma ta tsaya tare da murgada baki , "Yasin ni ba yar lukutace ba,kuma zan rama yau Dan baka da lafiyane."
Murmushine kawai ya bayyana afuskarsa batare da yace komai ba.
Rukayya ta kara da , "yanzu wayarkan fa?
Nan ya ce, " Ban gani ba fa tun adaren jiyan, Allah kadai ne yasan meyake nufi da hakan, zanyi amfani da dayar wayar kawai,kinga yanzu ba,a welcome back kan lokaci ga sabgogi sunmin yawa wancan sim card ba kowa yasanni dashi ba zan dai rasa wasa daga contacts Dina."
Rukayya ta ce, "Allah Sa hakanne mafi alkairi."
Ya amsa da "Ameen."
GIDAN SU MUTANSIR
Daddy ne yadawo Momy take sanar masa halin da Mutansir ke ciki nan da nan tashin hankali ya bayyana a fuskarsa.
Batare da ya ce komai ba,bangaren Mutansir din yayi tare da nufan dakinsa.
Ban da rawa ba abun da jikinsa ke yi duk ya fita a hayyacinsa.
hankalin Dady ya tashi,matukar gaske.
" Son Wai akan Mace ne nake shirin rasa ka? ka fada min ko yar waye bazan bar komai yasameka ba, na maka alkawarin haka son, Dan Allah kacire damuwar komai ka tuna cewa kai waye kuma waye mahaifinka,inka cutar da kanka ba zan yafe ma ba."
Kokarin Mikewa Mutansir yake kaman ba abinda ke damunsa, Dady ya yi kokarin tallefa, ya rungumer dadyn ya yi yana "Dady da gaske Dan Allah? Wallahi ina son Nafeesa, na San zaka auramin ita."
" In Sha Allah Son, yanzu ka taso mu ci abinci."
Haka Dady ya rike shi suka wuce dining Momy ta zaunaddashi,Sannan suka fara cin abinci,Dady kuwa ya kasa ci tunanin yadda zai bullowa lamarin kawai yake.
***Mammah ta gama shirya kayan break tasan tunda taga Nafeesa bata fito ba,to tabbas bata farko awannan barcin nata ba, dakin ta shiga domin dubata.
Tana nan dai kamar yadda ta barta, addu'a ta shafa mata cikin yanayin damuwa kan ta fice daga dakin.
Haka RANAR Mammah ta zauna agida bataje asibiti tana jiran ko Allah yasa Nafeesa ta farka Amman shiru har Yamma, Maryam ma taje skul gsshi har sun tashi Amman ba Nafeesa, kuma ta kira wayarta akashe hakan yasa ana tashi ta nufi gidan.
Isarta kuwa Mammah ta samu zaune tai tagumi afalo.
Ta sanar da ita halin da ake ciki,cikin damuwa Maryam ta shige dakin,kuka take tana mai yiwa kawar tata addu'ah,Mammah ce ta kara gyara mata kwanciya tare da kokarin cire mata glass din kar ya dameta,abun Mamaki glass din ko motsawa bai yi yaki fita, ba yadda Mammah ta Iya haka ta bar mata.
Maryam ta ce, "Mammah wai me ya farune ma har ya janyo barcinnan nasan dole sai an mata wani Abu."
Mammah ta ce, "Hmm nima dai ji nai tana kuka ina zuwa ta ce mun wani Abu ya sameshi daga nan bata kara magana ba."
Maryam ta ce, "To shi wa?" Sai kuma ta tuna.
Kukan ta kara fashewa da shi.
Sallama akayi agidan
Maryam ta fito wa zata gani......??
Urs Xayyeesherth[4/7, 9:51 AM] Xayyeesherthul-Sweery: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_
PAGE-26
_*SADAUKARWA GA SAI NA AURI MARUBUCI FANS GROUP 1ND 2😘INA YINKU HAR CIKIN KAUNYEN RUHINA*_
_*FATIMA SULAIMAN MUHAMMAD FATAN ZAKIYI MURMUSHI? TARE DA NMCY NA AMATULLAH😘*_
*********
Mutansir ne tare da mahaifinsa.
Maryam na ganin Mutansir sai da gabanta yayi mummunar faduwa,Shi ko Mutansir ban da murmushi ba abunda ke bayyana afuskarsa.
Jiki A sanyaye Maryam ta ce, "Ina kwana?"
Cike da farinciki Dady ya amsa da "lafiya, ince wannance surukar tawa?"
Karaf Mutansir ya ce, "Aa fa wannan kawartace Maryam ita kuma sunanta Nafeesa."
Murmushi dadi ya yi, "Ah to Amana sallama da mutan gidan ko?"
Maryam ta ce, "To." Sannan ta shiga ciki domin sanar da Mammah sun yi baki,batare da tai bayanin suwaye ba.
Cike da Mamaki Mammah ta Sa hijabi sannan ta fito.
Rusunawa tai ta gaida Dady,haka ma Mutansir ya gaidata.
Mammah ta ce, "Ga shi Mai gidan baya gari,Allah Sa dai lafiya?"
Dady ya ce, "Ayyah! Aiko banji dadin hakan ba Sam, zan bukaci number wayarsa domin mu fara tattaunawa kan lamarin nan,zumunci zamu hada, Wanda nake fatan duk zamu karu da juna."
Mammah dai bata fahimci mai yake nufi ba,number kawai ta bashi tare da yi masa sallama.