Part 2 ,part 2 ,part 2
Ruhin Fansa Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
Page 36-40
7 years later
Jirgin ne ya sauka babban filin jirgi a Kano,cikin takun k'asaita ta safko ,sanye take da kakin soji ba kad'an kayan sukayi mata kyau ba,lumshe idonta tayi tana jin wani sanyin dad'i na shigarta ga iskar garinta dake ratsata,lallai yau dole ta godewa Allah,tsawan shekara goma bata garin amma yau gashi ta dawo mahaifarta,bayanta Nani ce da Shuhada sai y'aranta Wanda suka gama Zama samari Faida an Zama y'an mata ko wanne cikinsu fuskarsa dauke da murmushi,cikin yaran dake k'ark'ashinta ne suka zo daukarsu saukar safiya sukayi dan haka suka d'auki hanyar katsina dan nan ne zatayi aekin nata a k'asarta Kuma a garinta,titi kawai take Kallo tana tuna rayuwarta ta baya har suka iso tank'amemen gidanta na katsina batace da kowa komai ba.Fayyam kam sai yatsine fuska yakeyi yace"Ni Mamie ki mayar dani wurin Umti bana son zama garin nan".dafa kafad'arsa tayi tace"Son nan ne fa garinka na asali ,nan ne garin kowa naka".zaro daradaran idonsa yayi yace"Mamie kina nufin su Daddy dinmu nan ne garinsu?"dariya kawai tayi tace"kuje ku huta anjima kayi tambayar naka"Mai aekinsu ta jasu zuwa d'akinsu,sai Nani ta ja Faida dan tayi mata wanka.
Da gudu yaran ke riga rigan fitowa jin Muryan Aeban,kowa so yakeyi ya fara rungumeshi,duk'awa yayi ya ware duka hannuwansa ya tungumesu gaba d'aya,dingure kan Faida Fayyad yayi yace"harda wani saurin riga na fitowa".wani mugun Kallo Fayyam ya wurga masa Wanda yake fitowa yanzu cikin takun izza yace"wallahi idan ka k'ara ture mun k'anwa saina karya maka hannun gobe inga da wanne zakayi".ya samu Chair ya zauna sai huci yakeyi,"k'anwarka ce kai kad'ai malan?ko nakaga wasa mukeyi bane ,Fayyam ka fiye neman tsokana"Fayyad ya fad'a.glass cup din dake kusa dashi ya dauka yayi jifa dashi amma ya kasa furta komai da sauri Shuzna ta safko daga sama tana fad'in"subhanallah lafiya?"tsaye tayi turus tana kallon ikon Allah,sakin Fayyad Aiban yayi ya k'arasa ya Kama Faddam yace"haba son kullun ina gaya maka ka daina fad'a da y'an uwanka baka bari,kai kullun sai kayiwa wani duka".cikin d'aga murya yace"to Daddy ae laifinka ne,kaine ka bari Fayyad da Faida suka fara rungumarka kafin inzo,Ni bana son sai wani yayi abu sannan in yi".murmushi kawai Shuzna tayi ta k'arasa shigowa parlon tace"Fayyam ka cika rigima da yawa ,to su ba Yayanka da k'anwarka bace".alama Aiban yayi mata da tayi shiru ya rungumo Fayyam jikinsa yace"am sorry son".Shima Fayyam din rungume Aiban yayi saboda yana matuk'ar sonshi.
Bayan sati d'aya da sukayi a Nigeria ,komai ya daidaita Aiban ya saka yaran makaranta boko da islamiyyah makarantu masu kyau ya Kuma d'aukar masu mai lesson komai yana tafiya yarda suke so,yaune kuma plan din Shuzna zai fara aeki dan ta gama shirya komai ,musamman yanzu da Abba(Kabir)ya Zama Governor na garin Katsina.bayan yara sun tafi scul, Shuhada ta yafi wurin aeki tayi wanka ta shirya cikin dogon riga Purple colour sosai tayi mata kyau ta dauko k'aramin bak'in veil ta daure kanta dashi,hand bag ta dauka bak'a sai hills shoe dinta ma bak'ak'e sai fitar da sihirtaccen kamshi takeyi tana fitowa ta rungumi Nani tace"saina fawo Nani,ki kula da kanki".shafa kanta Nani tayi tace"Allah ya tsare hanya y'ata,kinyi matuk'ar kyau sosai".Shuzna tana fitowa masu tsaronta suka taso da mota biyu suka fita kai tsaye wurin shak'atawar da yasan kamar yanzu zata samu Wanda take nema ta nufa,Koda suka isa da aka bud'e mata mota bata fito ba sai da ta tabbar ta hango Wanda take nema,murmushi ta saki sannan ta ziro k'afarta fari tas ta jima kafin ta idasa fitowa gaba d'aya,Masha Allah shine mutanan dake wurin suke fad'a saboda tsananin kyan halittar Shuzna da suka gani.kallon Islam Fadila tayi tace"Islam waccan ba itace wacce taci gasar nan a k'asar India ba?".kallon Shuzna Islam tayi sosai tace"Masha Allah itace ko,a filima tafi kyau akan a hoto"tsura mata ido sukayi,ita Kuma kai tsaye ta wuce daidai inda suke cikin wata murya mai dadin sauraro tace"zan iya zama?,bana son side dincan".har had'a baki sukeyi wurin fad'in"sure madam". murmushi ta sakar masu ta zauna,order tayi masu na kayan ciye ciye kala kala kafin kace me an cika teburin gabansu,ruwa kawai Shuzna ta kurb'a ta soma aekin latsa waya,amma a bad'ini tana nazartar su ne,cikin felek'e Fadila tace"sis bazakici komai bane?".gyad'a kai Shuzna tayi tace"am owk don't worry".bata dad'e a wurin zaune ba ta mik'e tace"na gode zan wuce"ATM dinta ta mik'a wa d'aya daga cikin yaranta tace"ka biya bill din".cikin girmamawa ya k'arb'a yace "owk Madam".cikin sauri Fadila ta mik'a mata hannu tace"am Fadila Kabir bindawa y'ar Governor ta nan garin".sakin fuska Shuzna tayi ta bata hannu tace"nice to meet u am Shuzna Bashir".Islam ma hannu ta bata tace"Islam Sadeeq,ko zamu iya zama friends".hannu ta bata itama tace"why not?,sure".Jakarta ta bud'e ta fiddo card dinta ta basu ta d'aga masu hannu ta wuce.
Da gudu Fadila ta k'arasa shiga parlon Hajiya Sadiya tsakiyar su Mummy ta fad'a tace"albishirinku".da goro Hajiya Sadiya ta ansa tace"yau Kuma wanne kamun y'an matana suka yomun?"washe baki Islam tayi tace"Umma yau babban kamu mukayu,Ina Shuzna Bashir yarinyar nan da taci gasa a k'asar India ta computer?".cikin sauri Mummy tace"eh,eh meya faru?".carab Islam ta ansa da cewa"wallahi yanzu muka rabu da ita,kunga katinta data bamu mun Zama k'awaye".gud'a Hajiya Sadiya ta saki tace"lallai yau babban kamu,kuyi kokari ku janyota jikinku mu dangwali dukiya mu barga inda take,ae ba abun wasa bane wannan".kafin kace me harsun gama tsara yarda zasu janyo hankalin Shuzna zuwa ciki su"."ae insha Allah Mummy kada kuji komai ae mun janyota mun gama kawai".sun dade a gidan kafin Mummy da masu tsaronta suka daukesu tare da Fadila zuwa gida.
Cikin k'ank'anin lokaci Shuzna dasu Islam sun gama jonewa kowa k'ok'arisa ya fara janyota cikinsu,yayinda take cike da matuk'ar farin ciki tasan ba zata wani sha wahala ba wurin cinma burinsu,tunda suka had'u ko wacce ke kwakwar Shuzna taje gidansu amma bata maida hankali ba,yau ta kasance babbar rana a wurin Shuzna dan yaune Nani Fammah ta k'arb'i muslunci ta koma da suna Fatima,zaune suke cikin babban Parlonta zaune suke Shuzna ,Islam sai Fadila fira kawai sukeyi,duk tsawon zuwansu gidan ko kad'an basu gane Nani ba dan ta k'ara kyau ta murje bare yanzu da takeyin shigar hausawa duk daukarsu Su Faida kannen Shuzna ne,"ya kamata yau dai ki cika alk'awarin ki Shuzna,yau kikace zakije gidanmu,daga nan mu wuce gidansu Islam"."yes of course ina sane fa,zanje na shirya yanzu".tayi matuk'ar kyau cikin shigar farin wando da blue din riga yau toms ta saka ta ja jakarta wurin Nani taje tayi mata sallama tare da yaranta sannan ta fito yau bata fita da masu tsaronta ba,ita ke driving sai Fadila a front seat sai Islam a baya,fira kawai sukeyi har suka isa k'ofar gidan su Fadila , Shuzna ta fara danna Horn aka bud'e suka shiga,kallon get man din tayi shine dai tun nasu na da,sai dai yanzu a gidan akwai tsaro sosai saboda gidan gwamna ne,basu da wani nisa tsakanin gidan Shuzna da gidansu Fadila,jin komai takeyi kamar a mafarki Wai yau itace a cikin Family dinta bayan tsawan shekara goma,a hankali ta fito da k'afarta suka wuce cikin tankak'amemen gidan,a ranta tace lallai Mummy ta samu abunda take so,tunda suka shiga Fadila ke kwallah Kiran "Mummy Mummy Ina kika shige?",part din Mummy suka shiga ,zaune a chair suka sameta tasha wanka ga jikinta duk zinarai,fad'ad'a fara'arta tayi tace"a'a sannunku da zuwa ,tun d'azu nake tsimayen isowarku"ta k'arashe maganar tana mik'ewa ta nufosu,sun kai minti d'aya suna kallan Kallo tsakanin Mummy da Shuzna sannan Shuzna ta wayence tare da rungume Mummy tace"barka Mummyna".rungumta Mummyn tayi tace"lafiya qlau y'ata ,Allah yayi maki albarka sannu da dawowa k'asar haihuwa".dariya Shuzna tayi sannan Mummy ta rike mata hannu suka zauna a chair kafin kace me tuni an cika gaban Shuzna da abubuwa iri iri,Mummy sai rawar kai takeyi tace"ki gama ku gaisa da Governor da kuma Hajiya Mama".
Allah ka gafartawa iyayenmu kayi Mana kyakyawan karshe
Stylish star
Jorderh majidadi
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*RUHIN FANSA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Na
*Maryam ismail Majidadi*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
Page 36-40
7 years later
Jirgin ne ya sauka babban filin jirgi a Kano,cikin takun k'asaita ta safko ,sanye take da kakin soji ba kad'an kayan sukayi mata kyau ba,lumshe idonta tayi tana jin wani sanyin dad'i na shigarta ga iskar garinta dake ratsata,lallai yau dole ta godewa Allah,tsawan shekara goma bata garin amma yau gashi ta dawo mahaifarta,bayanta Nani ce da Shuhada sai y'aranta Wanda suka gama Zama samari Faida an Zama y'an mata ko wanne cikinsu fuskarsa dauke da murmushi,cikin yaran dake k'ark'ashinta ne suka zo daukarsu saukar safiya sukayi dan haka suka d'auki hanyar katsina dan nan ne zatayi aekin nata a k'asarta Kuma a garinta,titi kawai take Kallo tana tuna rayuwarta ta baya har suka iso tank'amemen gidanta na katsina batace da kowa komai ba.Fayyam kam sai yatsine fuska yakeyi yace"Ni Mamie ki mayar dani wurin Umti bana son zama garin nan".dafa kafad'arsa tayi tace"Son nan ne fa garinka na asali ,nan ne garin kowa naka".zaro daradaran idonsa yayi yace"Mamie kina nufin su Daddy dinmu nan ne garinsu?"dariya kawai tayi tace"kuje ku huta anjima kayi tambayar naka"Mai aekinsu ta jasu zuwa d'akinsu,sai Nani ta ja Faida dan tayi mata wanka.
Da gudu yaran ke riga rigan fitowa jin Muryan Aeban,kowa so yakeyi ya fara rungumeshi,duk'awa yayi ya ware duka hannuwansa ya tungumesu gaba d'aya,dingure kan Faida Fayyad yayi yace"harda wani saurin riga na fitowa".wani mugun Kallo Fayyam ya wurga masa Wanda yake fitowa yanzu cikin takun izza yace"wallahi idan ka k'ara ture mun k'anwa saina karya maka hannun gobe inga da wanne zakayi".ya samu Chair ya zauna sai huci yakeyi,"k'anwarka ce kai kad'ai malan?ko nakaga wasa mukeyi bane ,Fayyam ka fiye neman tsokana"Fayyad ya fad'a.glass cup din dake kusa dashi ya dauka yayi jifa dashi amma ya kasa furta komai da sauri Shuzna ta safko daga sama tana fad'in"subhanallah lafiya?"tsaye tayi turus tana kallon ikon Allah,sakin Fayyad Aiban yayi ya k'arasa ya Kama Faddam yace"haba son kullun ina gaya maka ka daina fad'a da y'an uwanka baka bari,kai kullun sai kayiwa wani duka".cikin d'aga murya yace"to Daddy ae laifinka ne,kaine ka bari Fayyad da Faida suka fara rungumarka kafin inzo,Ni bana son sai wani yayi abu sannan in yi".murmushi kawai Shuzna tayi ta k'arasa shigowa parlon tace"Fayyam ka cika rigima da yawa ,to su ba Yayanka da k'anwarka bace".alama Aiban yayi mata da tayi shiru ya rungumo Fayyam jikinsa yace"am sorry son".Shima Fayyam din rungume Aiban yayi saboda yana matuk'ar sonshi.
Bayan sati d'aya da sukayi a Nigeria ,komai ya daidaita Aiban ya saka yaran makaranta boko da islamiyyah makarantu masu kyau ya Kuma d'aukar masu mai lesson komai yana tafiya yarda suke so,yaune kuma plan din Shuzna zai fara aeki dan ta gama shirya komai ,musamman yanzu da Abba(Kabir)ya Zama Governor na garin Katsina.bayan yara sun tafi scul, Shuhada ta yafi wurin aeki tayi wanka ta shirya cikin dogon riga Purple colour sosai tayi mata kyau ta dauko k'aramin bak'in veil ta daure kanta dashi,hand bag ta dauka bak'a sai hills shoe dinta ma bak'ak'e sai fitar da sihirtaccen kamshi takeyi tana fitowa ta rungumi Nani tace"saina fawo Nani,ki kula da kanki".shafa kanta Nani tayi tace"Allah ya tsare hanya y'ata,kinyi matuk'ar kyau sosai".Shuzna tana fitowa masu tsaronta suka taso da mota biyu suka fita kai tsaye wurin shak'atawar da yasan kamar yanzu zata samu Wanda take nema ta nufa,Koda suka isa da aka bud'e mata mota bata fito ba sai da ta tabbar ta hango Wanda take nema,murmushi ta saki sannan ta ziro k'afarta fari tas ta jima kafin ta idasa fitowa gaba d'aya,Masha Allah shine mutanan dake wurin suke fad'a saboda tsananin kyan halittar Shuzna da suka gani.kallon Islam Fadila tayi tace"Islam waccan ba itace wacce taci gasar nan a k'asar India ba?".kallon Shuzna Islam tayi sosai tace"Masha Allah itace ko,a filima tafi kyau akan a hoto"tsura mata ido sukayi,ita Kuma kai tsaye ta wuce daidai inda suke cikin wata murya mai dadin sauraro tace"zan iya zama?,bana son side dincan".har had'a baki sukeyi wurin fad'in"sure madam". murmushi ta sakar masu ta zauna,order tayi masu na kayan ciye ciye kala kala kafin kace me an cika teburin gabansu,ruwa kawai Shuzna ta kurb'a ta soma aekin latsa waya,amma a bad'ini tana nazartar su ne,cikin felek'e Fadila tace"sis bazakici komai bane?".gyad'a kai Shuzna tayi tace"am owk don't worry".bata dad'e a wurin zaune ba ta mik'e tace"na gode zan wuce"ATM dinta ta mik'a wa d'aya daga cikin yaranta tace"ka biya bill din".cikin girmamawa ya k'arb'a yace "owk Madam".cikin sauri Fadila ta mik'a mata hannu tace"am Fadila Kabir bindawa y'ar Governor ta nan garin".sakin fuska Shuzna tayi ta bata hannu tace"nice to meet u am Shuzna Bashir".Islam ma hannu ta bata tace"Islam Sadeeq,ko zamu iya zama friends".hannu ta bata itama tace"why not?,sure".Jakarta ta bud'e ta fiddo card dinta ta basu ta d'aga masu hannu ta wuce.
Da gudu Fadila ta k'arasa shiga parlon Hajiya Sadiya tsakiyar su Mummy ta fad'a tace"albishirinku".da goro Hajiya Sadiya ta ansa tace"yau Kuma wanne kamun y'an matana suka yomun?"washe baki Islam tayi tace"Umma yau babban kamu mukayu,Ina Shuzna Bashir yarinyar nan da taci gasa a k'asar India ta computer?".cikin sauri Mummy tace"eh,eh meya faru?".carab Islam ta ansa da cewa"wallahi yanzu muka rabu da ita,kunga katinta data bamu mun Zama k'awaye".gud'a Hajiya Sadiya ta saki tace"lallai yau babban kamu,kuyi kokari ku janyota jikinku mu dangwali dukiya mu barga inda take,ae ba abun wasa bane wannan".kafin kace me harsun gama tsara yarda zasu janyo hankalin Shuzna zuwa ciki su"."ae insha Allah Mummy kada kuji komai ae mun janyota mun gama kawai".sun dade a gidan kafin Mummy da masu tsaronta suka daukesu tare da Fadila zuwa gida.
Cikin k'ank'anin lokaci Shuzna dasu Islam sun gama jonewa kowa k'ok'arisa ya fara janyota cikinsu,yayinda take cike da matuk'ar farin ciki tasan ba zata wani sha wahala ba wurin cinma burinsu,tunda suka had'u ko wacce ke kwakwar Shuzna taje gidansu amma bata maida hankali ba,yau ta kasance babbar rana a wurin Shuzna dan yaune Nani Fammah ta k'arb'i muslunci ta koma da suna Fatima,zaune suke cikin babban Parlonta zaune suke Shuzna ,Islam sai Fadila fira kawai sukeyi,duk tsawon zuwansu gidan ko kad'an basu gane Nani ba dan ta k'ara kyau ta murje bare yanzu da takeyin shigar hausawa duk daukarsu Su Faida kannen Shuzna ne,"ya kamata yau dai ki cika alk'awarin ki Shuzna,yau kikace zakije gidanmu,daga nan mu wuce gidansu Islam"."yes of course ina sane fa,zanje na shirya yanzu".tayi matuk'ar kyau cikin shigar farin wando da blue din riga yau toms ta saka ta ja jakarta wurin Nani taje tayi mata sallama tare da yaranta sannan ta fito yau bata fita da masu tsaronta ba,ita ke driving sai Fadila a front seat sai Islam a baya,fira kawai sukeyi har suka isa k'ofar gidan su Fadila , Shuzna ta fara danna Horn aka bud'e suka shiga,kallon get man din tayi shine dai tun nasu na da,sai dai yanzu a gidan akwai tsaro sosai saboda gidan gwamna ne,basu da wani nisa tsakanin gidan Shuzna da gidansu Fadila,jin komai takeyi kamar a mafarki Wai yau itace a cikin Family dinta bayan tsawan shekara goma,a hankali ta fito da k'afarta suka wuce cikin tankak'amemen gidan,a ranta tace lallai Mummy ta samu abunda take so,tunda suka shiga Fadila ke kwallah Kiran "Mummy Mummy Ina kika shige?",part din Mummy suka shiga ,zaune a chair suka sameta tasha wanka ga jikinta duk zinarai,fad'ad'a fara'arta tayi tace"a'a sannunku da zuwa ,tun d'azu nake tsimayen isowarku"ta k'arashe maganar tana mik'ewa ta nufosu,sun kai minti d'aya suna kallan Kallo tsakanin Mummy da Shuzna sannan Shuzna ta wayence tare da rungume Mummy tace"barka Mummyna".rungumta Mummyn tayi tace"lafiya qlau y'ata ,Allah yayi maki albarka sannu da dawowa k'asar haihuwa".dariya Shuzna tayi sannan Mummy ta rike mata hannu suka zauna a chair kafin kace me tuni an cika gaban Shuzna da abubuwa iri iri,Mummy sai rawar kai takeyi tace"ki gama ku gaisa da Governor da kuma Hajiya Mama".
Allah ka gafartawa iyayenmu kayi Mana kyakyawan karshe
Stylish star
Jorderh majidadi
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*RUHIN FANSA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Na
*Maryam ismail Majidadi*