← Book details Karshen Duniya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 20

Sashe 16

Karshen Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Da kallo ta bi dakin Ina zata Fara ?
Hijabi take nema ganin zata wahala yasa kawaii tajawo wani
Mayafi ta Dora Kan wata gown da ta fiddo tasaka ta kabbara sallah ta Dade tana. Addu'ah tana kuka sannan ta koma toilet din ta debo wasu ruwan Nan ma ta Dade tana addu'ah tana tofawa a ruwan sannan ta karanta ayoyin karya sihiri duk ta tofa aciki
Ta tashi ta nufi wajen kwarin Nan da sukai yawa ga kananun tsutsotsi Nan tayi busimillah ta kwara musu ruwan
Haba ikon Allah yafi gaban wasa sai ga wajen ya Kama da wuta hayaki ya turnuke dakin
Dakin har wata jijjiga yake babu tsoro a tare da ita tana Nan tsaye tana ambaton sunan Allah cikin abinda baifi minti biyar ba hayakin ya dauke " babu komai ba tsutsotsin bare kwarin babu Kuma wannan green din ruwan
Sai a lokacin taji wani kuka ya kwace Mata tanayi tana. Ambaton sunan Allah
Da ya sassauta Mata tuquqin da take ji cikin zuciyar ta

_yan uwa addu'ah ba karya bace" ki jaraba ki gani idan wani Abu ya shige_
_Miki duhu me kuke tunani zai faru adaidai wannan lokacin da aikin_ _boka ya Karye daga jikin umayma inda ace Bata rike addu'ah ba?_

_Na Tabbata da karfin addu'ah Allah yasa duk wata cuta dake marar ta ta fice Wanda wadannan tsutsotsin sune aka cusa Mata a mara da sun cije ta to duk inda zata samu namijj sai ta samu ya biya mata buqatar ta" sune makaman aikin da aka dasa Mata a mara_ _yanda indai Bata samu namijj a time din ba to tabbas zata it's rasa ranta sabida tsananin Sha"awa. Allah ya rabamu da mugayen abokai_

Wai Ina zeena ne?
🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Ai mutuniyar taku ashe duk abin nan da ake ta fece Dan tun sanda umayma ta Mike tashiga toilet taso ficewa" to sai ta fasa ta tsaya ta qara ba idon ta abinci
To sanda wuta ta kama kwarin Nan hayaqi ya turnuke dakin tayi tunanin gobara ce ai har fitsari ta saki sanda take gudu hhhh
_bariki Babu amana_

Biki fa ya zo hidima ta kankama daga kowanne bangare" dangi sun Fara hallara daga gidansu ango har gidan su amarya
Shagulgula akwai suke

Events uku kadai suka tsara zasuyi
Arabian night
Bridal shower
Sai dinner in ankai amarya...

**********************
"badiyya badiyya wai bazaki Fito bane? Dan ubanki ki shige daki ki ta faman kwakule kanki ubanwa ya hanaki zaman gidanki? AI da Babu gwara ba dadi kince mijinki Baya isarki Shiyasa kika kashe auren to ai yanzun Gashi nan kinzo kin kare da zurmuka wa kanki Dan yatsa naga ubanda Dan yatsa zai miki yanda kike jarababbiyar nan Toni ki Fito kizo kije ki karbo min tsumi na wajen wajen ille yar sokoto Kinsan Yau malam anan yake so nake mu kwana muna kashe arna a gidan Kinsan malam karshe ne wajen iya harkar nan"
ta karasa maganar Tana nufar bakin rariya Tana tsiyaye wasu ruwa daga cikin wani Dan bowl Mai cike da wasu sauyoyi

🤣🤣🤣🤣 _hodijam gamu a wani gidan yan shagalin Kuma tosu Kuma komeye tasu matsalar?_

Comment
Share
08038541511
[1/27, 9:11 AM] Zahrahbukar: *KARSHEN DUNIYA*
_kalubalenku Iyaye_

*na*
*Zahrabukar*

*exquisite WRITTERS forum*

*masu himma tuni sun fara subscription kui maza ku hanzarta fa kar ayi baku Tafiyar Mai tsawo ce Akwai rikita rikita da bankade bankade cin amana daukar fansa Mai zafi yaudara zamba cikin aminci kawata matso kusa da yan kudinki kalilan ki kwashi garabasar wannan daddad'an labarin*

Normal group #300
VIP #500
special #600
_duk tsarin da kike bukatarku zaki samu Akwai banbanci yawan posting a kowacce rana akan kowanne tsari_
ki biya yan sulallan ki ta wannan account number din *6035968908 keystone bank umma yusif* Sai ki Turomin shaidar biya akan wannan number din 08038541511. Sai insaki paid group

*25*

___________Kuka take kamar ranta zai fice ta Ina zata Fara?
Menene yashiga kanta har ta manta ubangin ta ta aikata Zina? Zinar ma Mai Muni Dan batai nadama ba sai ma Kara dulmiya da tayi cikin harkar karuwanci ita dai? Ita umayma itace wannan murdaddiyar kaddarar ta afka wa?

Tsaf duk wata rayuwar da tayi tundaga ranar da fateema tazo gidan su har yanayin da ta tsinci kanta aciki bayan tafiar ta da yanda ta bawa sageer kanta a mota da yanda ta watsa rayuwar ta ta hanyar bin maza har wata uwa DUNIYA tsaf ya dawo cikin kanta babban tashin hankalin ta ma shine bakin cikin da ta saka iyayen ta
Shin ita wacce iriyar ya suka Haifa? Bata saka musu da farinciki ba sai kishiyar hakan? Me ta tsinta a rayuwa'?
Lallai ta tafka babbar asara,
Amma yanzun Ina ta Dosa? Me yakamata ta farayi?

Inuwar mutum ta hango da alamun lek'e ake '
Murmushi Tai da ta hangi kan zeena
Dake labe sai ta leko sai ta koma
Duk da kuncin da zuciyar ta kemata Amma tana buqatar shawara
Har ga Allah bata san me yashiga kanta ba har tayi wannan rayuwar Amma Yanzun mafita take nema

Cikin sando ta tashi ta lallaba
Ahankali a hankali ta cafko hannun zeena da ta d'an juya

"Wayyo nashiga uku Dan Allah kar ki mun wani Abu karki manta fa ni taimaka miki nayi ban cutar dake ba" ta fada Tana zazzaaro idanuwa waje

Murmushi Mai hawaye umayma tayi tace
'Matsoraciya to ai sai ki shigo in kin Gama laben "

Da kallo tabi umaymar lallai tabbas zargin ta ya tabbata umayma nada iskokai yo in ba Mai iskokai ba duk wannan abin da ta gamayi dazun yanzun Kuma dariya take
Dazun fa ta Gama cewa wacece ita ni dan tsabagen wulaqanci ma cewa tai Bata sanni ba take ta fada a zuciyar ta

Harara ta wulla Mata tace "baran shigo ba yar wulaqanci inshigo kice Baki ma taba gani na ba kenan
Irin na dazun"

Batace komai ba ta jawo hannun ta tace "haba aminiya meyayi zafi haka Ashe Zaki iya guduna?
Kada fa kisa maganar Nan ta tabbata na cewa
_bariki babu amana_"

Biyo ta tayi tana cewa "yo ai kema dince kinzo da raini sense"
Ammafa abin da mamaki pls bani insha

Zama sukai saman gadon kusan a tare zeena na ta kara kallon dakin Dan fa ita har Yanzun kusan a tsorace take

Hawayen fuskar ta ta share sannan ta ce "ta Ina zan fara?
Wani juyayyen Al'amari ne ya faru dani bansan yanda Zaki dauki abin ba amma fatana ki min kyakkyawan fahimta ki kuma bani shawara ko ince ki tayani warware wannan murdadden Al'amarin dake barazanar tarwatsa min kwakwalwa"

"Inshallah inajinki zan Kuma fahimce ki" su zeenah an Zama serious

Tiryan tiryan ta bata labarin komai tundaga haduwar su da sageer har zuwa ranar da qaddarar ta ta juye" da irin duk irin shedancin da ta aikata sai da ta fadawa zeena
Ta karashe da wani kuka Mai cin Rai
Tana cewa "nayi asarar rayuwa'ta nikam banzo a sa"a ba a DUNIYA"

Da sauri zeena ta katse Tana share hawayen da majina jin itakuma umaima irin tata kaddarar da cewa "kull ki daina fad'in haka
Kowa da kaddarar shi nikaina baki san wace iriyar kaddara ta raboni da gida ba Har tasa na jefa kaina cikin yanayin nan da muke Kai a yanzun bana son tuna Baya bana son tuna wace ni idan natuna cewa nice sanadiyyar mutuwar mahaifiya ta cikamakin farin cikina Amma wani al'amari Mai girma da daure Kai da mamaki ya gifto a rayuwata, amma bari in baki labarina kiji wacece zeenah na tabbata zaki tabbatar da cewa kaddarar ki Mai sauki ce akaina"

"Sunana zeenatu aminu d'an jirgi
Haifaffiyar garin Kano gaba daya na rayuwa'ta a Kano nayi ta mahaifina ya rasu tun Ina yarinya dalilin haka yasa muka koma gidan kakannin mu da zama nida kqnne na biyu da maman mu muka koma gidansu maman mu da zama kakan mu shi ne cinmu Shan mu sitirar mu rashin lpyr mu ke komai har ta skull fees shi ke biya mana bamu da matsalar komai domin Kaka malam ya tsaya mana akan komai

A haka muke ta RAYUWAR mu babu ruwan dangin baban mu da duk wata lalura tamu
Dangin mamana sune komai a kan gaba a haka dai muke rayuwa har sanda nai candy a lokacin Kam na girma babu laifi Dan duk wasu alamomiin yanmatanci sun gama bayyanar mun

Samari ko ta Ina"
Inason auren kasancewar tun sanda na fahimci wacece ni Allah yasa ina da wata irin fitinanniyar Sha"awa hakan yasa nakeson aure tun ina jss Amma ba amin ba kaka malam ya kasa ya tsare ya hanani kula duk wani saurayi acewar shi ni marainiya ce so dole zanyi karatu Mai zurfi kodan in tallafi rayuwa ta da ta Yan uwana anan gaba

Maman mu da sauran dangi suka goya mishi baya
Aka samomin wata private uni naci gaba da karatu na a duk da a gefe daya kullum na tashi sai nayi wankan tsarki
Domin kullum sai nayi mafarkin ana saduwa Dani kuma idan natashi sai naga alamun hakan ajikina

Haka dai tafi tafi har nashiga level 2

Watarana wace Ina tunanin har in koma ga Allah bazan manta da ita a gajiye na dawo skul kasancewar ranar har shida muna makaranta
Wanka kawaii nayi nayi alwala nayi sallahr magrib
Ban ma jira aka ci abinci a tare ba kamar yanda aka saba na je na d"ebo nawa na dawo daki nazo naci inaci nai sallar Isha naje naiwa su mama sai da safe'

Bacci ne a ido na fall hakan yasa ko dakin ban rufe ba na kwanta
Chapter 16 · 0% Book details