Sashe 22
Ibtihal Hausa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta ce “da farko a fara da mahaifinta kafin Yarinyar Da ƙarfe nawa yake Dawowa Cin Abincin rana?
Ta ce “Daga Ƙarfe Ukku sai la’asr ya ke fita”
Ta ce”Yawwa to zaki ja Ra’ayinsa yaƙi komawa shago sallar la’asr ma Karki bari ya fita kija Ra’ayinsa sosai kuyi tarayya kafin nan zan baki maganin Bacci mai ƙarfi wanda kuna gama mu’amula bacci zai ɗauke sa Da Najasa jikinsa nikuma saiki gaggauta kirana idan kin tabbatar hakan ya faru sai na maza naje na samu malam ayi aikin ko abu kika aje Idan ba kince ya ƙetara ba wlh bazai taɓa iya ƙetarawa ba sannan za a shashantar dashi Addini zai dAina ibadoji sallar biyar ma da azumi sai don ta zame masa dole zai dingayi kinga ta nan zamuyi amfani ya amince da batun auren ke kuma Ki mallakesa har abada kinga mun jefa tauntsu biyu da dutse ba ke ba kishiya har gaban Agaba”
Mom tayi shiru Mama turai ta ce “idan kuma bakya so ba dole sai a bari “
Ta ce “a a ayi mama gobe insha Allah zan samu hakan ta faru”
Ta ce “yawwa ko ke fa ƴata ai zansa malam yayi masa aikin da har abada ba ke ba kishiya har abada kallon maza ma zaidinga yiwa duk wata ƴa mace”
A ranar mom ta lallaɓa dad suka shirya ta ce ta janye batun auren suka koma rayuwa kamar da Ibtihal ko ba ta damu kanta ba don tasan yanda Dad ɗinta ke sonta bazai taɓa bari ayi mata auren dole ba ,
Washegari ta aiwatar da duk yanda sukayi da Turai A washegarin ranar komai ya lalace Domin Dad ya goyama Mom baya akan Ibtihal ta Auri Sharef ranar ibtihal ta ci kuka kamar ranta zai fita tsaf gani take an sauya mata dad cikin tsananin tashin hankali taje gidan Turai ta na kuka ta lallaɓeta akan don Allah tayiwa su mom ɗinta Magana su Zanye wlh bata son Sharef bazata aure sa ba “
Mama turai cike da bariki ta kwantar mata da hankali ta ce “karta damu hakan ma bazata yiwu ba”
Mom ta cije Ibtihal ta cije ta kafe wlh bata son sharef “mom ta kalleta ta ce “Wlh Muddin baki Auri sharef ba saidai na Tsine miki ki shiga Duniya Dad ma Da ke shigowa ya ce “ba tsinuwarki kawai za ta samu ba har da tawa domin nima muddin ba ta Auri zaɓinmu ba matsayinmu na iyayenki da muka haifeki muka kula da ke amma Alfarma ɗaya ki kasa mana to fa saidai ki sauya iyaye”
Ibtihal na kuka ta ce”Dad Ni ce Ibtihal ɗinka da ka ke Fifita Farincikina fiye da naka Dad kana Fifita buƙata ta akan ta ka ba ka ƙaunar ganin ɗigon damuwa a raina dad Anya ba chanzamun kai akayi ba”
Ya ce “ni ne ba wani ba Ibtihal kinsan da hakan kika kasa Biya mana tamu buƙatar karo ɗaya Tak”
Ta na kuka ta ce”Auren Sharef shine kawai Abunda zanyi na Sanyaku farinciki “
Ya ce “Tabbas hakan da zakiyi shine Alfarma ɗaya a duniya da zaki mana na darajar haihuwarki da mukayi”
Ta na shafce hawaye ta na jin zuciyarta tamkar za ta bar gangar jikinta ta ce “Na Amince ko da hakan zai zama silar mutuwa ta”
Daga mom har dad ji sukai kamar an sauke musu wani nauyi mom na rungumeta ta ce “Insha Allah hakan saida yazama silar farincikinki ba Baƙincikinki ba “
Dad ma ya ce “Ina matuƙar alfahari da ke ƴata “
Ibtihal ko daga mom har dad tsananin haushinsu take ji a ranta Ko da ta shiga ɗaki kuka ta sanya ta rasa ina zata saka ranta haka Auren Dole ya ke dama?
Irin wannan raɗaɗin Wanda hakan ta faru da su suke ji ,
Ba ta da mai lalllashinta Sam batajin zata iya bijirewa iyayenta har biyu kuma gatanta a karo na farko a rayuwarta saidai me haƙuri da juriya take ƙoƙarin Yi amma hakan ya gagara zuciyarta zafi da tafarfasa takeji Ga bata da ƴar uwa mace da zata rungume ta sanyawa kuka su jajinta Bata da ita cousin Ɗinta da sukayi sabo Safa Da Sajida sunyi mata nisa batajin zata iya ma faɗa musu saboda tasan dole zasu faɗawa Aunty’s ɗinta da hajiya kuma bazasu yarda hakan ta faru ba mom da dad zasuyi fushi da ita kuma Allah ma zaiyi fushi da ita akan bijirewa Iyayenta da tayi bata da mafitar da ta wuce haƙuri da wannan ƙaddarar da ta Tunkaro ta,
Radaɗin rashin ƴar uwa mace take ji jiniour yaro ne ya na ma boarding school Turkish Kaduna kamar yanda mom ta umarta aka Kaishi chan bisa Umarnin Turai tsananin tsanar turai Ibtihal take ji a cikin Ranta,
Wasa-wasa Ibtihal ta zama ƴar kallo domin ta na ji ta na gani mom da dad suka fara shirin bikinta Aka sanya Aure wata Biyu Kachal Ranar Ibtihal ta sha kuka ta na kwance azababben zazzaɓi ya rufeta sajida ta kirata ta na mata tsiyar Ba suji soyayya ba Sai aure kawai haka nima na kirata ina mata tsiyar munafuka ashe ta na gefe ta na soyewa ta ke nuna ita ba ruwanta da maza bata bamu Amsa ba sai kashe wayarta da tayi,
Ranar da Sharef ya zo zance Ibtihal ƙin fita tayi ba yanda mom batayi ba amma fir ta ƙiya ta sanya kuka Ganin haka ya sa ta ƙyaleta ta ce ya yi haƙuri shi da za a kai masa ita ma baki ɗaya,
Ibtihal ta na gefe bata sanin wainar da ake toyawa ta ƙulla alaƙa da zaman ɗaki Damuwa da ƙunci duk sun mamaye zuciyarta su mom kawai suke Bidirinsu,
Kamar yanda Al’adar su Mom Ɗinmu ya ke na Shuwa,Arab Kuma ya haɗo da Maiduguri garin gyara ,
mai gyara ta musamman daga maiduguri a dangin su hajiya su mom ɗinmu suka tafi tare da ita tun ana saura sati Ɗaya biiki domin ta kimtsa Amarya Amma fir Ibtihal ta ƙiya mom ta mata bori ta dinga rafka kuka ita wlh ba abunda za ta sha aka dinga dabi da ita Amma fir taƙiya ganin ta na shirin tona mata asiri domin ba wanda yasan Auren dole za a mata gashi ta ga Aunty Aisha ta fara ankarewa ya sanya mom fusgewa da cewa,
“Wlh Aunty Haka yarinyar nan take tun ta na yarinya bata shan magani ko wani iri ta gwammace a mata allura ko bata lfy uwa uba na hausa tun wata rana da na taɓa ɗura mata maganin zafi da aka bani kwana a gaba ya tasheta ta dunga amai da zawo tun dagashi na ce na haƙura “
Aunty Aisha ta ce “amma ai wannan daban da wancen Amfanin kan ta ne fa haka za a kaita gidan mijin ba wani gyara ai bazaiyu ba sai ta sha”
Ibtihal na jin haka ta ƙara sanya kuka Aunty salma ta ce”Mun shiga ukku saikace wacce za ayiwa Auren Dole Ke daman har yanzu baki girma ba kin bar wannan sangantar to don ubanki haka kike so a kaiki gidan miji Ba daraja saikace ba jinin Shuwa ba “
Mom duk ta ruɗe ta ce”Don Allah aunty Tunda bata sha a ƙyaleta a mata gyaran jiki kawai”
Ibtihal na kuka ta ce “Ni duka ba na so”
Aunty Aisha da ta zuba mata ido ta tashi tare da kama hannunta suka shiga Cikin Ɗaki banda Faɗuwa babu abunda Gaban Mom Ke yi lokaci guda zufa ta keto mata,
Suna shiga ciki aunty Aisha ta rufe ɗakin ta na Kama hannunta suka zauna Bakin gado zuba mata idanu sosai ta yi ta na kallonta ta na kuka saida ta yi mai isarta Kafin ta fara sauke ajiyar Zuciya Aunty Aisha na kamo Haɓarta ta ce “Ibtihal”
Cikin shasheƙa ta ce”Aunty”
Ta ce “Bakya son Auren nan ko ki faɗamun gaskiya bana son ki Ɓoyemun komai wa ya tilasta miki Auren nan…….. ✍🏽
*Alhamdulillah anan na kawo ƙarshen free page na wannan littafin domin samum daman cigaba da karatunsa ki biya 500 kachal ki karanta har ƙarshe cikin kwanciyar hankali domin tura kuɗin kai tsaye ga account number 7026166536 Opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta wannan number 07026166536 wannan karin babu Promo*
*Hmm wasa farin girki idan nace muku bamu fara komai a littafin Ibtihal ba zakuyi matuƙar mamaki Sabuwar tafiya mai ɗauke da sabon salo mabanbanta natabbata ko nawa kika biya kika karanta Ibtihal ƴar uwa baki faɗi ba Ki saya ki karanta cikin kwanciyar hankali da nutsuwa karki bari sai an fitar ki karanta ba girmanki ba ne hajiya sannan idan kinsan don ki saya ki fitar mun na yafe maki saya please mu riƙewa juna amana*
*_Miss Hajo ce*_🤙🏿
Ta ce “Daga Ƙarfe Ukku sai la’asr ya ke fita”
Ta ce”Yawwa to zaki ja Ra’ayinsa yaƙi komawa shago sallar la’asr ma Karki bari ya fita kija Ra’ayinsa sosai kuyi tarayya kafin nan zan baki maganin Bacci mai ƙarfi wanda kuna gama mu’amula bacci zai ɗauke sa Da Najasa jikinsa nikuma saiki gaggauta kirana idan kin tabbatar hakan ya faru sai na maza naje na samu malam ayi aikin ko abu kika aje Idan ba kince ya ƙetara ba wlh bazai taɓa iya ƙetarawa ba sannan za a shashantar dashi Addini zai dAina ibadoji sallar biyar ma da azumi sai don ta zame masa dole zai dingayi kinga ta nan zamuyi amfani ya amince da batun auren ke kuma Ki mallakesa har abada kinga mun jefa tauntsu biyu da dutse ba ke ba kishiya har gaban Agaba”
Mom tayi shiru Mama turai ta ce “idan kuma bakya so ba dole sai a bari “
Ta ce “a a ayi mama gobe insha Allah zan samu hakan ta faru”
Ta ce “yawwa ko ke fa ƴata ai zansa malam yayi masa aikin da har abada ba ke ba kishiya har abada kallon maza ma zaidinga yiwa duk wata ƴa mace”
A ranar mom ta lallaɓa dad suka shirya ta ce ta janye batun auren suka koma rayuwa kamar da Ibtihal ko ba ta damu kanta ba don tasan yanda Dad ɗinta ke sonta bazai taɓa bari ayi mata auren dole ba ,
Washegari ta aiwatar da duk yanda sukayi da Turai A washegarin ranar komai ya lalace Domin Dad ya goyama Mom baya akan Ibtihal ta Auri Sharef ranar ibtihal ta ci kuka kamar ranta zai fita tsaf gani take an sauya mata dad cikin tsananin tashin hankali taje gidan Turai ta na kuka ta lallaɓeta akan don Allah tayiwa su mom ɗinta Magana su Zanye wlh bata son Sharef bazata aure sa ba “
Mama turai cike da bariki ta kwantar mata da hankali ta ce “karta damu hakan ma bazata yiwu ba”
Mom ta cije Ibtihal ta cije ta kafe wlh bata son sharef “mom ta kalleta ta ce “Wlh Muddin baki Auri sharef ba saidai na Tsine miki ki shiga Duniya Dad ma Da ke shigowa ya ce “ba tsinuwarki kawai za ta samu ba har da tawa domin nima muddin ba ta Auri zaɓinmu ba matsayinmu na iyayenki da muka haifeki muka kula da ke amma Alfarma ɗaya ki kasa mana to fa saidai ki sauya iyaye”
Ibtihal na kuka ta ce”Dad Ni ce Ibtihal ɗinka da ka ke Fifita Farincikina fiye da naka Dad kana Fifita buƙata ta akan ta ka ba ka ƙaunar ganin ɗigon damuwa a raina dad Anya ba chanzamun kai akayi ba”
Ya ce “ni ne ba wani ba Ibtihal kinsan da hakan kika kasa Biya mana tamu buƙatar karo ɗaya Tak”
Ta na kuka ta ce”Auren Sharef shine kawai Abunda zanyi na Sanyaku farinciki “
Ya ce “Tabbas hakan da zakiyi shine Alfarma ɗaya a duniya da zaki mana na darajar haihuwarki da mukayi”
Ta na shafce hawaye ta na jin zuciyarta tamkar za ta bar gangar jikinta ta ce “Na Amince ko da hakan zai zama silar mutuwa ta”
Daga mom har dad ji sukai kamar an sauke musu wani nauyi mom na rungumeta ta ce “Insha Allah hakan saida yazama silar farincikinki ba Baƙincikinki ba “
Dad ma ya ce “Ina matuƙar alfahari da ke ƴata “
Ibtihal ko daga mom har dad tsananin haushinsu take ji a ranta Ko da ta shiga ɗaki kuka ta sanya ta rasa ina zata saka ranta haka Auren Dole ya ke dama?
Irin wannan raɗaɗin Wanda hakan ta faru da su suke ji ,
Ba ta da mai lalllashinta Sam batajin zata iya bijirewa iyayenta har biyu kuma gatanta a karo na farko a rayuwarta saidai me haƙuri da juriya take ƙoƙarin Yi amma hakan ya gagara zuciyarta zafi da tafarfasa takeji Ga bata da ƴar uwa mace da zata rungume ta sanyawa kuka su jajinta Bata da ita cousin Ɗinta da sukayi sabo Safa Da Sajida sunyi mata nisa batajin zata iya ma faɗa musu saboda tasan dole zasu faɗawa Aunty’s ɗinta da hajiya kuma bazasu yarda hakan ta faru ba mom da dad zasuyi fushi da ita kuma Allah ma zaiyi fushi da ita akan bijirewa Iyayenta da tayi bata da mafitar da ta wuce haƙuri da wannan ƙaddarar da ta Tunkaro ta,
Radaɗin rashin ƴar uwa mace take ji jiniour yaro ne ya na ma boarding school Turkish Kaduna kamar yanda mom ta umarta aka Kaishi chan bisa Umarnin Turai tsananin tsanar turai Ibtihal take ji a cikin Ranta,
Wasa-wasa Ibtihal ta zama ƴar kallo domin ta na ji ta na gani mom da dad suka fara shirin bikinta Aka sanya Aure wata Biyu Kachal Ranar Ibtihal ta sha kuka ta na kwance azababben zazzaɓi ya rufeta sajida ta kirata ta na mata tsiyar Ba suji soyayya ba Sai aure kawai haka nima na kirata ina mata tsiyar munafuka ashe ta na gefe ta na soyewa ta ke nuna ita ba ruwanta da maza bata bamu Amsa ba sai kashe wayarta da tayi,
Ranar da Sharef ya zo zance Ibtihal ƙin fita tayi ba yanda mom batayi ba amma fir ta ƙiya ta sanya kuka Ganin haka ya sa ta ƙyaleta ta ce ya yi haƙuri shi da za a kai masa ita ma baki ɗaya,
Ibtihal ta na gefe bata sanin wainar da ake toyawa ta ƙulla alaƙa da zaman ɗaki Damuwa da ƙunci duk sun mamaye zuciyarta su mom kawai suke Bidirinsu,
Kamar yanda Al’adar su Mom Ɗinmu ya ke na Shuwa,Arab Kuma ya haɗo da Maiduguri garin gyara ,
mai gyara ta musamman daga maiduguri a dangin su hajiya su mom ɗinmu suka tafi tare da ita tun ana saura sati Ɗaya biiki domin ta kimtsa Amarya Amma fir Ibtihal ta ƙiya mom ta mata bori ta dinga rafka kuka ita wlh ba abunda za ta sha aka dinga dabi da ita Amma fir taƙiya ganin ta na shirin tona mata asiri domin ba wanda yasan Auren dole za a mata gashi ta ga Aunty Aisha ta fara ankarewa ya sanya mom fusgewa da cewa,
“Wlh Aunty Haka yarinyar nan take tun ta na yarinya bata shan magani ko wani iri ta gwammace a mata allura ko bata lfy uwa uba na hausa tun wata rana da na taɓa ɗura mata maganin zafi da aka bani kwana a gaba ya tasheta ta dunga amai da zawo tun dagashi na ce na haƙura “
Aunty Aisha ta ce “amma ai wannan daban da wancen Amfanin kan ta ne fa haka za a kaita gidan mijin ba wani gyara ai bazaiyu ba sai ta sha”
Ibtihal na jin haka ta ƙara sanya kuka Aunty salma ta ce”Mun shiga ukku saikace wacce za ayiwa Auren Dole Ke daman har yanzu baki girma ba kin bar wannan sangantar to don ubanki haka kike so a kaiki gidan miji Ba daraja saikace ba jinin Shuwa ba “
Mom duk ta ruɗe ta ce”Don Allah aunty Tunda bata sha a ƙyaleta a mata gyaran jiki kawai”
Ibtihal na kuka ta ce “Ni duka ba na so”
Aunty Aisha da ta zuba mata ido ta tashi tare da kama hannunta suka shiga Cikin Ɗaki banda Faɗuwa babu abunda Gaban Mom Ke yi lokaci guda zufa ta keto mata,
Suna shiga ciki aunty Aisha ta rufe ɗakin ta na Kama hannunta suka zauna Bakin gado zuba mata idanu sosai ta yi ta na kallonta ta na kuka saida ta yi mai isarta Kafin ta fara sauke ajiyar Zuciya Aunty Aisha na kamo Haɓarta ta ce “Ibtihal”
Cikin shasheƙa ta ce”Aunty”
Ta ce “Bakya son Auren nan ko ki faɗamun gaskiya bana son ki Ɓoyemun komai wa ya tilasta miki Auren nan…….. ✍🏽
*Alhamdulillah anan na kawo ƙarshen free page na wannan littafin domin samum daman cigaba da karatunsa ki biya 500 kachal ki karanta har ƙarshe cikin kwanciyar hankali domin tura kuɗin kai tsaye ga account number 7026166536 Opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta wannan number 07026166536 wannan karin babu Promo*
*Hmm wasa farin girki idan nace muku bamu fara komai a littafin Ibtihal ba zakuyi matuƙar mamaki Sabuwar tafiya mai ɗauke da sabon salo mabanbanta natabbata ko nawa kika biya kika karanta Ibtihal ƴar uwa baki faɗi ba Ki saya ki karanta cikin kwanciyar hankali da nutsuwa karki bari sai an fitar ki karanta ba girmanki ba ne hajiya sannan idan kinsan don ki saya ki fitar mun na yafe maki saya please mu riƙewa juna amana*
*_Miss Hajo ce*_🤙🏿