Sashe 17
Ibtihal Hausa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dasauri Safa ta rufe mata baki ta ce” ina imaninki wai ya tafi ibtihal Meyasa kike faɗar irin haka wasu sun shiga fiye da halin da kika shiga a rayuwa kuma sunyi haƙuri sun cinye A ƙarshe sunyi nasara meyasa ke bazakiyi haƙuri ba ki cinye jarabawarki Allah ba ya jarbtar bawa da abunda bazai iya ba kisa a ranki ko wanda ya fi wannan zaki iya sai mumunin ƙwarai Allah ke jarabta Alllah shi ha haliccemu kuma Yafi kowa sonmu da ƙaunarmu dukkan abunda ya mana me kyau ne ki sama ranki ƙwarin gwuiwar tunkarar kowata irin matsla”
Ibtihal ta ce”Amma Safa nawa sunyi tsauri “Ta ce “mata shittt kafin ta goge mata hawaaye ta na miƙar da ita ta ce”bana son ki ƙara cewa komai don Allah kin gama sallar”
Ta gyaɗa mata Kai”
Ta ce “To za ki iya tashi ko na taimaka maki”
Cikin siririyar muryarta mai matuƙar daɗin saurara ta ce”zan iya”Ta miƙe da kanta ta nufi gadon sai lokacin ta kalli Lena da ke kan chairs ɗin ƴan dubiya saikuma ta kalli safa ganin baƙuwar Fuska Safa na zama gefen Lena ta kalli Ibtihal ta ce”she’s my best Friend Her name is Lena jiya ma ta zo duba ki”
Ibtihal ta sakar mata sanyayyen murmushi idanunta kumbure sakamakon kukan da ta sha ta ce “Sannu Nagode”
Itama Lena na sakar mata murmushi ta ce”Ya Ƙarfin Jiki”
Ta ce “Alhmdulilla”
Ta ce”Allah ya Ƙara sauƙi “Ibtihal ta ce “Ameen Thanks you”
Lena ta Aje mata Ledar da tayi mata shopping lafin ta kalli Safa ta ce “Besty zan wuce na ga ummy na yimun kira kinsan daga school muka nufo nan shysa zataga na daɗe Allah sauwaƙe”
Safa ta ce “To muje na rakaki Ibtihal ta ce “Nagode”kafin ta kwanta tare da lumshe ido”
Safa ta ce “sis zan rakata na dawo”
Ta gyaɗa mata kai idanunta lumshe”
Ko da suka Fito sallama tayi da su mom bataga Afren ba kamar wani wajen sukayi,
Sukayi sallama Suka fice da safa domin ta rakata Motar ta Da damuwa a fuskar Lena ta ce “Wlh Besty Haka kawai nake jin ƙaunar Cousin ɗin nan taki a raina Please wai me ya sanyata a halin nan da take ciki Na ga dai ta na da full gata sannan ga ta kyakyawa to me zai haifar mata da ciwon zuciya”
Safa ta ce”Hmmm bazaki gane ba Besty Ta shiga Jarabawar da tabbas ko nice zuciyata za ta iya bugawa tuntuni Da zan baki Tarihin Rayuwar Ibtihal da irin gatan da soyayyar da ta samu daga ɓangarori biyu na iyayenta Uwa da uba Da zaki sha mamakin me ma zai sanya ta a damuwa sam a da rayuwarta bata san ma meye damuwa ba komai take so shi iyayenta ke so ƴar gata ce ta ƙarshe saidai kash lokaci guda ƙaddara ta ruguza mata wani ɓangare na wannan Gata kuma duk a kan Tuggun Makirci Jinsi biyu Domin baza’akira sa da tuggun Namiji ba saidai a kirashi Da tuggun Mace da Namiji idan zan baki labarinta za mu iya kwana ba mu Ƙarasa ba cike yake da sarƙaƙiya mafi ƙarfin Abun kuma a kirasa da zazzafar yaudara da Cin Amana “
Lena ta ce “Please zan zo ki bani Labarin domin har naji na kwaɗaitu da son sanin abunda ya faru da ita”
Safa ta ce “Zan baki labarin Duka Rayuwar *IBTIHAL* amma ba yanzu ba sai mun samu free Time “
Ta ce “Gobe ya yi ?
Safa ta ce”A a Gaskiya Mu bari sai zuwa Jibi a school kinga ranar ne muke da lecturea ɗaya ta one hour kinga zamu fi samun isashen Time”
lena ta ce “to Allah ya kaimu jibin karkiga yanda na ƙagara jibin ta yi”
Safa ta ce “Uhmm Aku ta ji Labari “
Ta yi dariya ta ce”Eh naji kima kirani da abunda ya fi aku “
Sukayi dariya ta rakata har mota saida har ta tada motar kafin ta juya da niyyar komawa cikin Asibitin ta ga Motar Marwan ta yi parking sun buɗe Sajida na shirin fitowa ya dakatar da ita ta hanyar riƙe mata hannu ta hararesa ya yi murmushi Safa ta Nufi motar cike da tsokana ta ce “Mudai gaskiya a maza azo ayi auren nan Tunda na ga duk kun ƙosa baƙincikin Dinner da zamu sha Kawai na kula ake mana”
Marwan ya ce “me kike ci nabaka na zuba Autar Fam Ai bazata bar Ƙasar nan ba saida igiya ukku na masu nauyi a kanta ta ƙarasa karatun da Aure na”
Ta na narke masa kamar zatasa kuka ta ce “Haba Babe Duka 3Months fa ya rage please karkamun haka”
Ya ce”Ai bazaiyu ba gaskiya haƙurina ya na gab da ƙarewa ko so kike nayi abun kunya tun kafin a kawomunke Baki tausayamun ne Babe”
Da sauri Sajida ta kama Hannu Safa har haɗawa take da gudu wajen barin wajen safa ta tuntsure da Dariya Hada riƙe ciki ta ce “Ah ina Bayan Yayanmu kar mu samu Ɗan daga Jinya Ah to na ga Liƙe-liƙen nan naku yayi yawa”
Sajida Ta kai mata mintsini ta ce “Shegiya Ƴar Iska”
Ta ce “Ah ga dai Babban Ɗan iska Mijinki “
Ta kai mata Dundu a baya ta ruga ta na dariya Sajida ta yi ƙwafa ta ce “da mana ki tsaya ƴar ƙaryar rashin kunya”
Aunty salma ta kallesu yanda suka shigo ta ce”Ku fa kamar an jefo ku haka me ya faru”
Safa ta ce”Mom daga fa yaya Marwan ne ya ce “na faɗa muku shi dai….Dasauri sajida ta rugo tare da rufe mata baki Har Hawaye ta ke ta ce “Haba sis Daman har yanzu baki da wayau don Allah bar maganar”
Safa ta ce”To meyasa kika dakeni”
Ta ce”wasa ne kinga muje ciki akwai labari”Aunty Aisha ta ce “Allah shiryeku iyayen shiririta girma kuke ba nutsuwa “
Mom ta ce “ni na saki baki zan sha Labari tayi mana buƙulu Shalelena Autata Ai zamusa Labulai “
Ta faɗa ta na kallon safa Sajida ta ce “Haba Aunty ni da ke fa Ba ma Haka”
Ta na harararta ta ce “yau zamu fara”
Safa ta ce “karkiji komai Aunty komai sai na baki Labari”
Sajida ta harareta ta na jan hannunta suka nufi Ɗakin Ibtihal da lokacin ta ke zaune Suna Game da Afren a saman Gado sai murmushi ta ke ganin yanda Afren ɗin ke mata dariya idan ta wuce ta,
Ibtihal na kallon Sajida ta harareta ta ce “daga minti biyar yanzu zan dawo Shine har 5hours”
Safa na zaro ido ta ce”Kaiii 5hours fa tab aiko ta na chan ta na Soyewa da yaya Marwan ba ma sa asibitin yanzunnan ya maido ta”
Sajida ta ce “na shiga ukku da tonon asiri yau wai meyasa Safa ke baki da sirri sam to uwarme kike tunanin munyi da ya Ɗaukeni Yawo ne fa kawai ya kakkaini na faɗa masa Nayi missing Abuja “
Safa na dariya ta ce “Ah faɗa Gaskiya dai yawon 5hours saikace wanda suka bar gari”
Sajida na jan Tsaki ta ce “ hotel mukaje Ƙarewar Iskanci stupid girl kawai kuma wlh zakisan ni kikewa iskancin nan ko dan kinga ina sake miki fuska Watau ma ni sa’arki ce”
Safa ta ce “to fa Batun Girma ya tashi Dalla One year har wata Tsiya ce Wlh a fuska ma daga ke har Ibtihal ɗin da kuke tutiyar kun girmeni Nafiku Girman jiki”
Sajida ta ja tsaki ta ce “Girma ba wayau ko”
Ta ce”Anji”
Kafin sajida ta kalli Ibtihal ta ce “Sis ya jikin fatan yanzu bakyajin komai”
Ta harareta ta ce”bansani ba”
Ta taso tare da hugging ɗinta ta ce “sorry Fav sis bazan sake zuwa ko nan da nan ba i promise”
Afren ta ce “Aunty Sajida “
Ta kalleta ta ce “Yesss My princess”
Ta ce “Yanzu Friend ɗin Aunty Safa ta tafi i love her We will go to their house tomorrow zaki kai ni”
Sajida ta ce “to Afren ai Aunty Safa za ta kaiki ba ni ba ni da ba ƙawata ba”
Ta kalli aunty safa ta tura baki alamun fushi take da ita”
Safa ta ce “Ohh baki huce ba to ai ko bazan kaiki ba”
Da sauri ta ce “Sorry Aunty please i want see her Tomorrow I didn't know she was gone”
Safa ta ce “to zan kaiki but not tomorrow”
Ta na shagwabe fuska ta ce “Aunty please”
Ta mata shitt da baki ta ce “kika sake begging ɗina zan fasa kaiki ki bari zan kaiki wataran”
Ta jinjina mata kai ta na Direwa daga jikin Ibtihal ta yi hugging hannunta ta ce “i,am goin to mom take cake Aunty”
Ta fice da gudu”
Ibtihal za ta juya ta kwanta Sajida ta ce “Wai bakya gajiya da kwanciya Ni wlh magana ma nake so muyi sis don Allah wai me ke damunki nasan Akwai wani sabon abu da yake damunki kin kasa faɗa a tunani na ko zaki ɓoyewa kowa ai bai kamata ki ɓoye mana ba”
Ta na kwanciya Tare da lumshe ido ta ce “Bakomai”
Safa ta ce “Hmmm ni fa wlh na so na Ɗauko Haske kamar maganar Auren yaya yusuf ne bakya so saboda ranar naji Abba ya kira mom ya ke sanar mata za a tsaida rana dukka kun amince kuma washegari wannan Al’amarin ya faru kuma nasan ai bakya son yaya yusuf”
Da sauri Ibtihal ta buɗe ido ta na kallon safa tare da haɗe fuska ta ce “ni na faɗa maki haka?
Ta ce”a a amma nasan hakan ne”
Ta ce “To ba haka ba ne kuma naji maganarnan a wajen su mom bazan taɓa yafe miki ba “
Sajida ta ce “Haba Ibtihal”
Safa ta ce “ƙyaleta za ta cuci kanta da kanta ni wlh bantaɓa sanin haka yaya Yusif yake ba sai Ɗazu kinga maganganu masu ciwon da ya faɗa mata wanda wlh da nasan haka yake ko ni da bazan goya masa bayan son ya aureta ba a baya “ibtihal ta yi banza ta ƙyaleta ta na kallon gefe guda ta na durmiya duniyar tunani,
Ibtihal ta ce”Amma Safa nawa sunyi tsauri “Ta ce “mata shittt kafin ta goge mata hawaaye ta na miƙar da ita ta ce”bana son ki ƙara cewa komai don Allah kin gama sallar”
Ta gyaɗa mata Kai”
Ta ce “To za ki iya tashi ko na taimaka maki”
Cikin siririyar muryarta mai matuƙar daɗin saurara ta ce”zan iya”Ta miƙe da kanta ta nufi gadon sai lokacin ta kalli Lena da ke kan chairs ɗin ƴan dubiya saikuma ta kalli safa ganin baƙuwar Fuska Safa na zama gefen Lena ta kalli Ibtihal ta ce”she’s my best Friend Her name is Lena jiya ma ta zo duba ki”
Ibtihal ta sakar mata sanyayyen murmushi idanunta kumbure sakamakon kukan da ta sha ta ce “Sannu Nagode”
Itama Lena na sakar mata murmushi ta ce”Ya Ƙarfin Jiki”
Ta ce “Alhmdulilla”
Ta ce”Allah ya Ƙara sauƙi “Ibtihal ta ce “Ameen Thanks you”
Lena ta Aje mata Ledar da tayi mata shopping lafin ta kalli Safa ta ce “Besty zan wuce na ga ummy na yimun kira kinsan daga school muka nufo nan shysa zataga na daɗe Allah sauwaƙe”
Safa ta ce “To muje na rakaki Ibtihal ta ce “Nagode”kafin ta kwanta tare da lumshe ido”
Safa ta ce “sis zan rakata na dawo”
Ta gyaɗa mata kai idanunta lumshe”
Ko da suka Fito sallama tayi da su mom bataga Afren ba kamar wani wajen sukayi,
Sukayi sallama Suka fice da safa domin ta rakata Motar ta Da damuwa a fuskar Lena ta ce “Wlh Besty Haka kawai nake jin ƙaunar Cousin ɗin nan taki a raina Please wai me ya sanyata a halin nan da take ciki Na ga dai ta na da full gata sannan ga ta kyakyawa to me zai haifar mata da ciwon zuciya”
Safa ta ce”Hmmm bazaki gane ba Besty Ta shiga Jarabawar da tabbas ko nice zuciyata za ta iya bugawa tuntuni Da zan baki Tarihin Rayuwar Ibtihal da irin gatan da soyayyar da ta samu daga ɓangarori biyu na iyayenta Uwa da uba Da zaki sha mamakin me ma zai sanya ta a damuwa sam a da rayuwarta bata san ma meye damuwa ba komai take so shi iyayenta ke so ƴar gata ce ta ƙarshe saidai kash lokaci guda ƙaddara ta ruguza mata wani ɓangare na wannan Gata kuma duk a kan Tuggun Makirci Jinsi biyu Domin baza’akira sa da tuggun Namiji ba saidai a kirashi Da tuggun Mace da Namiji idan zan baki labarinta za mu iya kwana ba mu Ƙarasa ba cike yake da sarƙaƙiya mafi ƙarfin Abun kuma a kirasa da zazzafar yaudara da Cin Amana “
Lena ta ce “Please zan zo ki bani Labarin domin har naji na kwaɗaitu da son sanin abunda ya faru da ita”
Safa ta ce “Zan baki labarin Duka Rayuwar *IBTIHAL* amma ba yanzu ba sai mun samu free Time “
Ta ce “Gobe ya yi ?
Safa ta ce”A a Gaskiya Mu bari sai zuwa Jibi a school kinga ranar ne muke da lecturea ɗaya ta one hour kinga zamu fi samun isashen Time”
lena ta ce “to Allah ya kaimu jibin karkiga yanda na ƙagara jibin ta yi”
Safa ta ce “Uhmm Aku ta ji Labari “
Ta yi dariya ta ce”Eh naji kima kirani da abunda ya fi aku “
Sukayi dariya ta rakata har mota saida har ta tada motar kafin ta juya da niyyar komawa cikin Asibitin ta ga Motar Marwan ta yi parking sun buɗe Sajida na shirin fitowa ya dakatar da ita ta hanyar riƙe mata hannu ta hararesa ya yi murmushi Safa ta Nufi motar cike da tsokana ta ce “Mudai gaskiya a maza azo ayi auren nan Tunda na ga duk kun ƙosa baƙincikin Dinner da zamu sha Kawai na kula ake mana”
Marwan ya ce “me kike ci nabaka na zuba Autar Fam Ai bazata bar Ƙasar nan ba saida igiya ukku na masu nauyi a kanta ta ƙarasa karatun da Aure na”
Ta na narke masa kamar zatasa kuka ta ce “Haba Babe Duka 3Months fa ya rage please karkamun haka”
Ya ce”Ai bazaiyu ba gaskiya haƙurina ya na gab da ƙarewa ko so kike nayi abun kunya tun kafin a kawomunke Baki tausayamun ne Babe”
Da sauri Sajida ta kama Hannu Safa har haɗawa take da gudu wajen barin wajen safa ta tuntsure da Dariya Hada riƙe ciki ta ce “Ah ina Bayan Yayanmu kar mu samu Ɗan daga Jinya Ah to na ga Liƙe-liƙen nan naku yayi yawa”
Sajida Ta kai mata mintsini ta ce “Shegiya Ƴar Iska”
Ta ce “Ah ga dai Babban Ɗan iska Mijinki “
Ta kai mata Dundu a baya ta ruga ta na dariya Sajida ta yi ƙwafa ta ce “da mana ki tsaya ƴar ƙaryar rashin kunya”
Aunty salma ta kallesu yanda suka shigo ta ce”Ku fa kamar an jefo ku haka me ya faru”
Safa ta ce”Mom daga fa yaya Marwan ne ya ce “na faɗa muku shi dai….Dasauri sajida ta rugo tare da rufe mata baki Har Hawaye ta ke ta ce “Haba sis Daman har yanzu baki da wayau don Allah bar maganar”
Safa ta ce”To meyasa kika dakeni”
Ta ce”wasa ne kinga muje ciki akwai labari”Aunty Aisha ta ce “Allah shiryeku iyayen shiririta girma kuke ba nutsuwa “
Mom ta ce “ni na saki baki zan sha Labari tayi mana buƙulu Shalelena Autata Ai zamusa Labulai “
Ta faɗa ta na kallon safa Sajida ta ce “Haba Aunty ni da ke fa Ba ma Haka”
Ta na harararta ta ce “yau zamu fara”
Safa ta ce “karkiji komai Aunty komai sai na baki Labari”
Sajida ta harareta ta na jan hannunta suka nufi Ɗakin Ibtihal da lokacin ta ke zaune Suna Game da Afren a saman Gado sai murmushi ta ke ganin yanda Afren ɗin ke mata dariya idan ta wuce ta,
Ibtihal na kallon Sajida ta harareta ta ce “daga minti biyar yanzu zan dawo Shine har 5hours”
Safa na zaro ido ta ce”Kaiii 5hours fa tab aiko ta na chan ta na Soyewa da yaya Marwan ba ma sa asibitin yanzunnan ya maido ta”
Sajida ta ce “na shiga ukku da tonon asiri yau wai meyasa Safa ke baki da sirri sam to uwarme kike tunanin munyi da ya Ɗaukeni Yawo ne fa kawai ya kakkaini na faɗa masa Nayi missing Abuja “
Safa na dariya ta ce “Ah faɗa Gaskiya dai yawon 5hours saikace wanda suka bar gari”
Sajida na jan Tsaki ta ce “ hotel mukaje Ƙarewar Iskanci stupid girl kawai kuma wlh zakisan ni kikewa iskancin nan ko dan kinga ina sake miki fuska Watau ma ni sa’arki ce”
Safa ta ce “to fa Batun Girma ya tashi Dalla One year har wata Tsiya ce Wlh a fuska ma daga ke har Ibtihal ɗin da kuke tutiyar kun girmeni Nafiku Girman jiki”
Sajida ta ja tsaki ta ce “Girma ba wayau ko”
Ta ce”Anji”
Kafin sajida ta kalli Ibtihal ta ce “Sis ya jikin fatan yanzu bakyajin komai”
Ta harareta ta ce”bansani ba”
Ta taso tare da hugging ɗinta ta ce “sorry Fav sis bazan sake zuwa ko nan da nan ba i promise”
Afren ta ce “Aunty Sajida “
Ta kalleta ta ce “Yesss My princess”
Ta ce “Yanzu Friend ɗin Aunty Safa ta tafi i love her We will go to their house tomorrow zaki kai ni”
Sajida ta ce “to Afren ai Aunty Safa za ta kaiki ba ni ba ni da ba ƙawata ba”
Ta kalli aunty safa ta tura baki alamun fushi take da ita”
Safa ta ce “Ohh baki huce ba to ai ko bazan kaiki ba”
Da sauri ta ce “Sorry Aunty please i want see her Tomorrow I didn't know she was gone”
Safa ta ce “to zan kaiki but not tomorrow”
Ta na shagwabe fuska ta ce “Aunty please”
Ta mata shitt da baki ta ce “kika sake begging ɗina zan fasa kaiki ki bari zan kaiki wataran”
Ta jinjina mata kai ta na Direwa daga jikin Ibtihal ta yi hugging hannunta ta ce “i,am goin to mom take cake Aunty”
Ta fice da gudu”
Ibtihal za ta juya ta kwanta Sajida ta ce “Wai bakya gajiya da kwanciya Ni wlh magana ma nake so muyi sis don Allah wai me ke damunki nasan Akwai wani sabon abu da yake damunki kin kasa faɗa a tunani na ko zaki ɓoyewa kowa ai bai kamata ki ɓoye mana ba”
Ta na kwanciya Tare da lumshe ido ta ce “Bakomai”
Safa ta ce “Hmmm ni fa wlh na so na Ɗauko Haske kamar maganar Auren yaya yusuf ne bakya so saboda ranar naji Abba ya kira mom ya ke sanar mata za a tsaida rana dukka kun amince kuma washegari wannan Al’amarin ya faru kuma nasan ai bakya son yaya yusuf”
Da sauri Ibtihal ta buɗe ido ta na kallon safa tare da haɗe fuska ta ce “ni na faɗa maki haka?
Ta ce”a a amma nasan hakan ne”
Ta ce “To ba haka ba ne kuma naji maganarnan a wajen su mom bazan taɓa yafe miki ba “
Sajida ta ce “Haba Ibtihal”
Safa ta ce “ƙyaleta za ta cuci kanta da kanta ni wlh bantaɓa sanin haka yaya Yusif yake ba sai Ɗazu kinga maganganu masu ciwon da ya faɗa mata wanda wlh da nasan haka yake ko ni da bazan goya masa bayan son ya aureta ba a baya “ibtihal ta yi banza ta ƙyaleta ta na kallon gefe guda ta na durmiya duniyar tunani,