Sashe 7
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wayarsa ya ciro yana shiga contact gani 10 missed call, kuma dukka na Darling. Bin kiran ya yi, take ta ɗauka ta hau mai faɗa kaman wani yaronta.
“Ina ka ake wayan? Sai ai ta kiranka ba za ka ɗaga ba, kana can kana washe ma ƴamma haƙora koh?.” ji ya yi kaman ya jefar da wayan amma sai ya ce.
“Dear da zan shiga masjeed ne na sanya wayar a mute......”
“Ya isheni, ka dai kula, kuma wallahi in ka kalla wata mace ban yafe ba.” ƙit ta kashe wayan. Dafe kansa ya yi, shi dai kullum wannan Darling ɗin neman haukata sa take. Take kuma ya ɗauki wayan yana shiga Gallery lock, bayan ya fito da shi daga freezer (wani wajen na ɓoye app) take ya cire password ɗin yana kallon hotunan wajen. Murmushi ne ya ƙwace mai, dan jiya da zai wuce sai da ya yi snapping littafin dukka, dan har ga Allah so yake ya karanta komai dake ciki.............
*ABUJA*
Bayan ukasha ya fito daga wanka, shima Umar ya shiga, ya jima yana gasa jiki sannan ya fito, bayan sun sanya kayan barci, tare suka ci abincin da suka yi order sannan suka kwanta suna hira. Wayan Ukasha ne ya yi ƙara ganin. Amira ya sa ya kira bayan na ta ya katse. Suna gaisawa ta ce.
“Masoyi, wai yaushe burin na ka zai cika ne?, Baba ya ce ka turo gobe, in ya wuce zai ba wa ɗan uwansa ni, kuma Ni kai na ke so." Shuru ya yi yana kallon Umar sai ya ce mata.
“1mnt." Kafin ta ce wani abu, ya kashe.
“Umar menene abin yi?.”
“Ai tin ba yau ba na ce maka, ka aure su daban-daban, amma kaƙi ji.”
“A'a, na haƙura da ita ɗin."
“Amma......” sai kuma Umar ya yi shuru, dan wallahi ya sha wahala kafin Amira ta a toh amince ta amince da kyar domin kuwa yarinya ciwon da samun ta yana wahala gashi kuma a yau missing na wannan yarinyar yana ji yana fada mata cewa allah ya hada kowa da rabonsa ya gode da kulawar ta ga haka idanuwansa suka kulle ya fada duniyar tunani na rayuwarsa
Na fada muku nima ina da wani buri kunda a kullum da shi nake kwana nake tashi a kuma bane wannan burin illa a kan wata yarinya zakuyi mamaki ku ji nace wata yarinya sai dai nawa ba irin nauka shi ba ne burin a kan lamba kwara daya tak wimu nake shan wahala kasa gano ta bari dai in baku taƙaitaccen labarin shekaru biyu baya, a wata rana laraba bayan na dawo gida sai na koma office saboda na yi mantuwa. Bayan na juyo, ina cikin tafiy bayan na jiyo ina cikin tafiya sa na paka daga gefen hanya sabida hadari ya hade sosai kuma libana son tafiya ana ruwan sama r kyakkyawan yarinya na gani daga gefe guda lalami ita mahalalin ne tsai da ita cikin yini cikin uniform din islamiyya h tsaya take makama nta mai yiwuwa jiran mota take wani ta jima a tsaye kuma hadari ya hadu sosai kuma ake da saukar da ruwa yasa na buɗe motan ina mata magana da ta shigo ngo ta jima tana tunanin shigowan ko kadda shigo ngo sai daga baya ta shigo cikin zama dai tana cemin ta gode mata kai kawai nayi take kuwa aka tsuge da wani ruwa mai matukar kara da karfi mai iska an jima ana zubga wannan ruwan daga bisani ya dan sassauta sa'an nan na tambayeta ina son kaita ce a badamuwa zata sauka a nan da muka dinga musu har dai ta iya mun kwatancen inda zata sauka ba musu na ku dauki hanya zuwa gwara da ta mun kwatance za ta fita kenan na buɗe bakina nace mata baki fada mun sunanki ba en mata sai tayi murmushi sa'an nan tace mun sunan mai tsada ne sai nace to dan allah ban numban wayanki ba musu ta dauko pepper ta bani numban tare da ficewa cikin farin ciki da murna na dawo gida na daukefan zan kira number sai naga lambar bai cika ba i mamaki sosai ganin number guda goma ne kasa kuma ta rubuta ka nemi ɗayan da kanka sai ka kirani tafa in fada muku daga wannan ranar likita faman haɗa lambobi don in kira ta sai dai kullum cikin rashin sa'a nake har yau ban same ta ba shekara biyu kenan ban santa ba ba za su sunanta ba kuma na koma inda na sauke ta a mota ance ba wanda ya santawa unguwa har ya ban fidda rai ba ina nan ina bincike a kan lambobin ba daya zan saka to dayan a wani bangare tambayan da nake wa kaina ko da yaushe kenan kasa gano ɗayan nan a ina yake.
“ Mun gama magana, Umar ni yanzu a lokaci guda nake son samunsu.” Amma shiru umar yayi kamar yana bacci shima ya kwanta yana mai tunani n yaushe wannan burin nashi zai cika ke ya hada su a lokaci daya kuma har ga allah ba zai ɓoye ma kowa ba, domin shi auren gaskiya zai yi ba na yaudara ba............
END.
>
Page1️⃣1️⃣⏩1️⃣2️⃣
*KANO*
Bayan ta isa gida, ta tadda ƙanwar mahaifiyar ta ta zo, da yake a nan take ita ma, ta yi tafiya ne zuwa Abuja dan kasuwancin ta, business take yi kuma ita ke rufa musu asiri kamar yadda suka rufa mata ita ma, domin mijinta ya rasu, kuma ba ta haihuba, danginsa suna ƙi ba ta komai, shine ta dawo gidan na su.
“Na yi kewarki.” ta faɗa amma ta hannuwa, matar ta fahimta sai ta rungume Ameeratulkhairi ɗin tana faɗin.
“Ni ma haka, wallahi duk lokacin da na kalle ki, sai na ji wani tausayinki na taso min, insha Allah maƙiyanki sai dai su mutu, sun rabaki da abin da ya ke na ki, wanda Allah ma ya baki suna so su ƙwace.”
“Ke dai bari, yanzu haka daga gidan Tvn take, wai za ta yi ɓangaren ɗauko rahoto.”
“Mubarta, idan suna tsammanin ta nakasa kenan to akwai wani baiwar ai. Ƴata ko ina ne ni zan tsaya miki sai dai karki kuskura duk rintsi ki bayya wa duniya jikinki, hatta fuskarki bansan ta bayya wa kowa.” Ameeratulkhair ta ɗaga mata kai tana mai ɗauko abinci dan yunwa take ji, farin ciki ne fal ranta dan tana da yaƙinin wannan ƙyakkawan bai karanta littafin ta ba.
“Yanzu wannan ne ake nuna kishinsa haka, tab ni kuma sam bai mun ba......uhm shan koko kwanciyan rai.” ta faɗa a zuciyarta dan tina matar da ta kira C.E.O, shi kuma har da rawar jiki ana ce mata Darling. Murmushi take tana mai bar wannan tunanin a cikin ranta........
Babu page ɗin da ya tsaya sai *Zuciyata* , murmushi ya saki yana mai fara karantawa.
“Ban tsammanin zan yi aure a rayuwata amma idan har zanyi, ina buƙatar don wasu abubuwa akan mijin. Bayan ilimi, nagarta, hali mai ƙyau, akwai wasu abubwan da na ke so. Misali Namiji mai suna Namiji, natsana Mata-maza, ban san namiji ya zama kaman yaro, na juya sa yadda na ke so, a'a na fison namiji mai izza, mai cika ido, mai zafi, mai ƙarfi (ba wai dan mu yi faɗa ba, dan in na taro faɗa ina da shi.)”
Ajiye wayan ya yi yana mai jin abubuwa biyu na taso mai, na farko tamkar da shi take magana, kamar dai yadda Darling ke juyasa.
“Dama ni Mata-maza ne?.” ya tambaya kansa, wani zuciyar nasa ya ce masa 'Eh' tsaki ja yana mai miƙa wa, ta ku biyu ya yi sai ya tsaya cak, yana duban jikinsa, ko zai ga duk abin take faɗa, ya jima a tsaye sannan ya ƙara karanta sauran layikan.
“Ƙyau, sanyi-sanyi, taushin murya, tafiya a natse, fara'a mai yawa, da kuma iya soyayya, *Duk bansan namiji da su* wallahi banso.” daga nan shafin ya ƙare, sai ya kasa motsi, dan da fari komai ta faɗa, sai ya auna kuma yaga yana dashi amma at end wai ta tsana hakan.
“To ya take son Namiji?.” ya tambaya kansa, dan akwai aikin da zai yi da ya zauna karanta shafin gaba, ɗan uwan wannan.
*ABUJA*
Washegari tare suka je office, bayan sun shiga kowa ya shiga nasa office ɗin dan yin aiki, basu suka tashi ba sai misalin 6. Haka suka juyo dan dawowa gida, ta cikin motan ne, Ukasha dake gefe ya hanga wata budurwa tsaye daga tsallake tana siyan abu a sago, da yake utone ne, sai suka zagayo ta gafen da take, take yarinya ya bar shagon tare da shiga wani layi.
“Umar bi wancan yarinya.” ba musu ya karya kwanan motan tare da bin ta a hankali, wani gida ta shiga dan haka suka faka, take wani yaro ɗan saurayi ya fito daga ciki, da sauri Ukasha ya fito yana ma yaron magana. Bayan sun gaisa ya ce.
“Dan Allah yarinyar da ta shiga yanzu, kasanta?.”
“Eh yayata ce.”
“Ma sha Allah, in ba damuwa ina son na ɗan tambayeka a kanta.” bayan saurayin da ba zai wuce 20yrs ba ya ɗaga mai kai sannan Ukasha ya dasa magana.
“Ya sunanta? Kuma dan Allah an mata miji ne?.”
“Sunanta Fillo, ko ka ce Fatima, da yanzu an yi auren amma aka fasa saboda ko kwanji ne, ko menene.... Na dai manta.” sai ya ɗan yi murmushi, yana maimaita sunanta Fillo, ba ƙyarya daga nesa ya hangi haksenta, kuma ga wannan ƙanin nata shima fari ne.
“Ka mana sallama da ita.” bayan yaron ya shiga sai can ya fito tare da faɗin.
“Ta ce sai ka fara samun Baba am(Baba), in ya ba ku izini sai ta fito.” number Baba am ya amsa tare da wuce wa.
“To Allah ya sa, munyi da cen ɗaya, dan ga alamu, akwai tarbiyya a gidan.” Umar ya faɗa yana fita daga layin, shi kuma Ukasha yana ta maimaita sunan ta *Fillo* .
*****Omo ta siyo, dan haka wanke-wanke ta shiga yi, ko da ƙaninta ya faɗa mata wasu na neman ta sai ta mai magana cikin fillanci.
“Ina ka ake wayan? Sai ai ta kiranka ba za ka ɗaga ba, kana can kana washe ma ƴamma haƙora koh?.” ji ya yi kaman ya jefar da wayan amma sai ya ce.
“Dear da zan shiga masjeed ne na sanya wayar a mute......”
“Ya isheni, ka dai kula, kuma wallahi in ka kalla wata mace ban yafe ba.” ƙit ta kashe wayan. Dafe kansa ya yi, shi dai kullum wannan Darling ɗin neman haukata sa take. Take kuma ya ɗauki wayan yana shiga Gallery lock, bayan ya fito da shi daga freezer (wani wajen na ɓoye app) take ya cire password ɗin yana kallon hotunan wajen. Murmushi ne ya ƙwace mai, dan jiya da zai wuce sai da ya yi snapping littafin dukka, dan har ga Allah so yake ya karanta komai dake ciki.............
*ABUJA*
Bayan ukasha ya fito daga wanka, shima Umar ya shiga, ya jima yana gasa jiki sannan ya fito, bayan sun sanya kayan barci, tare suka ci abincin da suka yi order sannan suka kwanta suna hira. Wayan Ukasha ne ya yi ƙara ganin. Amira ya sa ya kira bayan na ta ya katse. Suna gaisawa ta ce.
“Masoyi, wai yaushe burin na ka zai cika ne?, Baba ya ce ka turo gobe, in ya wuce zai ba wa ɗan uwansa ni, kuma Ni kai na ke so." Shuru ya yi yana kallon Umar sai ya ce mata.
“1mnt." Kafin ta ce wani abu, ya kashe.
“Umar menene abin yi?.”
“Ai tin ba yau ba na ce maka, ka aure su daban-daban, amma kaƙi ji.”
“A'a, na haƙura da ita ɗin."
“Amma......” sai kuma Umar ya yi shuru, dan wallahi ya sha wahala kafin Amira ta a toh amince ta amince da kyar domin kuwa yarinya ciwon da samun ta yana wahala gashi kuma a yau missing na wannan yarinyar yana ji yana fada mata cewa allah ya hada kowa da rabonsa ya gode da kulawar ta ga haka idanuwansa suka kulle ya fada duniyar tunani na rayuwarsa
Na fada muku nima ina da wani buri kunda a kullum da shi nake kwana nake tashi a kuma bane wannan burin illa a kan wata yarinya zakuyi mamaki ku ji nace wata yarinya sai dai nawa ba irin nauka shi ba ne burin a kan lamba kwara daya tak wimu nake shan wahala kasa gano ta bari dai in baku taƙaitaccen labarin shekaru biyu baya, a wata rana laraba bayan na dawo gida sai na koma office saboda na yi mantuwa. Bayan na juyo, ina cikin tafiy bayan na jiyo ina cikin tafiya sa na paka daga gefen hanya sabida hadari ya hade sosai kuma libana son tafiya ana ruwan sama r kyakkyawan yarinya na gani daga gefe guda lalami ita mahalalin ne tsai da ita cikin yini cikin uniform din islamiyya h tsaya take makama nta mai yiwuwa jiran mota take wani ta jima a tsaye kuma hadari ya hadu sosai kuma ake da saukar da ruwa yasa na buɗe motan ina mata magana da ta shigo ngo ta jima tana tunanin shigowan ko kadda shigo ngo sai daga baya ta shigo cikin zama dai tana cemin ta gode mata kai kawai nayi take kuwa aka tsuge da wani ruwa mai matukar kara da karfi mai iska an jima ana zubga wannan ruwan daga bisani ya dan sassauta sa'an nan na tambayeta ina son kaita ce a badamuwa zata sauka a nan da muka dinga musu har dai ta iya mun kwatancen inda zata sauka ba musu na ku dauki hanya zuwa gwara da ta mun kwatance za ta fita kenan na buɗe bakina nace mata baki fada mun sunanki ba en mata sai tayi murmushi sa'an nan tace mun sunan mai tsada ne sai nace to dan allah ban numban wayanki ba musu ta dauko pepper ta bani numban tare da ficewa cikin farin ciki da murna na dawo gida na daukefan zan kira number sai naga lambar bai cika ba i mamaki sosai ganin number guda goma ne kasa kuma ta rubuta ka nemi ɗayan da kanka sai ka kirani tafa in fada muku daga wannan ranar likita faman haɗa lambobi don in kira ta sai dai kullum cikin rashin sa'a nake har yau ban same ta ba shekara biyu kenan ban santa ba ba za su sunanta ba kuma na koma inda na sauke ta a mota ance ba wanda ya santawa unguwa har ya ban fidda rai ba ina nan ina bincike a kan lambobin ba daya zan saka to dayan a wani bangare tambayan da nake wa kaina ko da yaushe kenan kasa gano ɗayan nan a ina yake.
“ Mun gama magana, Umar ni yanzu a lokaci guda nake son samunsu.” Amma shiru umar yayi kamar yana bacci shima ya kwanta yana mai tunani n yaushe wannan burin nashi zai cika ke ya hada su a lokaci daya kuma har ga allah ba zai ɓoye ma kowa ba, domin shi auren gaskiya zai yi ba na yaudara ba............
END.
>
Page1️⃣1️⃣⏩1️⃣2️⃣
*KANO*
Bayan ta isa gida, ta tadda ƙanwar mahaifiyar ta ta zo, da yake a nan take ita ma, ta yi tafiya ne zuwa Abuja dan kasuwancin ta, business take yi kuma ita ke rufa musu asiri kamar yadda suka rufa mata ita ma, domin mijinta ya rasu, kuma ba ta haihuba, danginsa suna ƙi ba ta komai, shine ta dawo gidan na su.
“Na yi kewarki.” ta faɗa amma ta hannuwa, matar ta fahimta sai ta rungume Ameeratulkhairi ɗin tana faɗin.
“Ni ma haka, wallahi duk lokacin da na kalle ki, sai na ji wani tausayinki na taso min, insha Allah maƙiyanki sai dai su mutu, sun rabaki da abin da ya ke na ki, wanda Allah ma ya baki suna so su ƙwace.”
“Ke dai bari, yanzu haka daga gidan Tvn take, wai za ta yi ɓangaren ɗauko rahoto.”
“Mubarta, idan suna tsammanin ta nakasa kenan to akwai wani baiwar ai. Ƴata ko ina ne ni zan tsaya miki sai dai karki kuskura duk rintsi ki bayya wa duniya jikinki, hatta fuskarki bansan ta bayya wa kowa.” Ameeratulkhair ta ɗaga mata kai tana mai ɗauko abinci dan yunwa take ji, farin ciki ne fal ranta dan tana da yaƙinin wannan ƙyakkawan bai karanta littafin ta ba.
“Yanzu wannan ne ake nuna kishinsa haka, tab ni kuma sam bai mun ba......uhm shan koko kwanciyan rai.” ta faɗa a zuciyarta dan tina matar da ta kira C.E.O, shi kuma har da rawar jiki ana ce mata Darling. Murmushi take tana mai bar wannan tunanin a cikin ranta........
Babu page ɗin da ya tsaya sai *Zuciyata* , murmushi ya saki yana mai fara karantawa.
“Ban tsammanin zan yi aure a rayuwata amma idan har zanyi, ina buƙatar don wasu abubuwa akan mijin. Bayan ilimi, nagarta, hali mai ƙyau, akwai wasu abubwan da na ke so. Misali Namiji mai suna Namiji, natsana Mata-maza, ban san namiji ya zama kaman yaro, na juya sa yadda na ke so, a'a na fison namiji mai izza, mai cika ido, mai zafi, mai ƙarfi (ba wai dan mu yi faɗa ba, dan in na taro faɗa ina da shi.)”
Ajiye wayan ya yi yana mai jin abubuwa biyu na taso mai, na farko tamkar da shi take magana, kamar dai yadda Darling ke juyasa.
“Dama ni Mata-maza ne?.” ya tambaya kansa, wani zuciyar nasa ya ce masa 'Eh' tsaki ja yana mai miƙa wa, ta ku biyu ya yi sai ya tsaya cak, yana duban jikinsa, ko zai ga duk abin take faɗa, ya jima a tsaye sannan ya ƙara karanta sauran layikan.
“Ƙyau, sanyi-sanyi, taushin murya, tafiya a natse, fara'a mai yawa, da kuma iya soyayya, *Duk bansan namiji da su* wallahi banso.” daga nan shafin ya ƙare, sai ya kasa motsi, dan da fari komai ta faɗa, sai ya auna kuma yaga yana dashi amma at end wai ta tsana hakan.
“To ya take son Namiji?.” ya tambaya kansa, dan akwai aikin da zai yi da ya zauna karanta shafin gaba, ɗan uwan wannan.
*ABUJA*
Washegari tare suka je office, bayan sun shiga kowa ya shiga nasa office ɗin dan yin aiki, basu suka tashi ba sai misalin 6. Haka suka juyo dan dawowa gida, ta cikin motan ne, Ukasha dake gefe ya hanga wata budurwa tsaye daga tsallake tana siyan abu a sago, da yake utone ne, sai suka zagayo ta gafen da take, take yarinya ya bar shagon tare da shiga wani layi.
“Umar bi wancan yarinya.” ba musu ya karya kwanan motan tare da bin ta a hankali, wani gida ta shiga dan haka suka faka, take wani yaro ɗan saurayi ya fito daga ciki, da sauri Ukasha ya fito yana ma yaron magana. Bayan sun gaisa ya ce.
“Dan Allah yarinyar da ta shiga yanzu, kasanta?.”
“Eh yayata ce.”
“Ma sha Allah, in ba damuwa ina son na ɗan tambayeka a kanta.” bayan saurayin da ba zai wuce 20yrs ba ya ɗaga mai kai sannan Ukasha ya dasa magana.
“Ya sunanta? Kuma dan Allah an mata miji ne?.”
“Sunanta Fillo, ko ka ce Fatima, da yanzu an yi auren amma aka fasa saboda ko kwanji ne, ko menene.... Na dai manta.” sai ya ɗan yi murmushi, yana maimaita sunanta Fillo, ba ƙyarya daga nesa ya hangi haksenta, kuma ga wannan ƙanin nata shima fari ne.
“Ka mana sallama da ita.” bayan yaron ya shiga sai can ya fito tare da faɗin.
“Ta ce sai ka fara samun Baba am(Baba), in ya ba ku izini sai ta fito.” number Baba am ya amsa tare da wuce wa.
“To Allah ya sa, munyi da cen ɗaya, dan ga alamu, akwai tarbiyya a gidan.” Umar ya faɗa yana fita daga layin, shi kuma Ukasha yana ta maimaita sunan ta *Fillo* .
*****Omo ta siyo, dan haka wanke-wanke ta shiga yi, ko da ƙaninta ya faɗa mata wasu na neman ta sai ta mai magana cikin fillanci.