Sashe 5
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani gida suka nufa, bayan sun isa, a parlour Suka zauna sai ga wata mata ta fito daga ɗaya daga cikin rooms ɗin ciki. A kallo ɗaya za ka ga kamarsu da Umar, gaishe ta suka yi, ta amsa tana mai zama.
“Kun dawo lafiya?.”
“Alhamdulillah Hajja." Ukasha ya faɗa, bayan sun ɗan jima suka bar ɗakin, wani ɓangaren suka nufa, ba laifi gidan ya haɗu, dan wannan ma gidan Ukasha ne ya dawo da abokinsa tare da iyayensu gidan, tare suke rayuwa dan shi kaɗai ke rayuwarsa.
Zama Umar ya yi akan bed ɗin su, shi kuma Ukasha ya nufa toilet dan yin wanka; har lokacin Umar bai bar dariya ba, dan Ukasha ya shaƙa sosai. A hankali ya ce.
“Allah ka nunamin ranar da burin Ukasha zai cika..... Hmmmm akwai drama sosai." Sai ya ɗan haɗe rai tare lumshe idanunsa yana faɗi a cikin ransa.
“Ni kaina ina da wani Buri. Wanda shine ya hanani aure, ya hanani kula kowace mace, hmmmm wani lokacin ni kaina burin nawa na ban dariya, amma ina yawon hasashen lokaci na nan zuwa da zan cimma wannan burin nawa. Za ku yi mamaki idan na faɗa muku nawa burin domin ba sauƙin sam.”..........
*KADUNA*
Su huɗu ke tafiya cikin ƙananun kaya masu ƙyau, duk da na Abbas bai kai na su ba domin shi na sa ne, amma su renting suka yi, daga class suke dan haka suka nufi in da suka tabbar da M-Ladies suna can. A hanya Shamo ya ke faɗin.
“Ku zauna wasa, ni harna shiga ran Muheey, domin jiya munsha love, gashi yau da wata arniyar mota na ga ta shigo.”
“Ba ka da wasa fa, ni kam ina ɗan shakka Mymoon ne, da na kira ta ko ma ta text."
“Ka dai zauna wasa, ai yi ba kai, dan ni ma na yi ma Ma'esh magana, sai dai ba reply amma nasan za ta yi.” dariya suka dan yi Shamo na kallon Abbas ya ce.
“Kai fa?.”
“Tukuna dai.” daga haka suka hangesu zaune suna ɗan hira cikin raha. Ba ƙyarya sun haɗu iya haɗawa, sannan kowacce da irin ƙyauwun da Allah ya yi mata, kuma kowa akwai abin da ta fi wata.
Bayan sun isa suka yi musu sallama, da yake yau Mymoon na cikin farin ciki sai ba ta ce su tashi ba. Amsa sallamar suka yi, tana mai jin annashuwa a cikin ranta domin Ma'esh da Muheey sun yi motoci, kuma har ta tsara class party da zasu yi a yau, dan tasa ansanar da kowa ya ɗan jinkirta.
“In badamuwa zan iya magana da ke, Maryam.” suka tsinkayi Abbas ya faɗa, sai dai ba musu Maryam ta miƙa tana gyara gyalenta, ɗan gefe guda suka zauna sai Abbas ya ce.
“I'm sorry in na dameki......”
“No karka damu.” ta faɗa tana faɗaɗa murmushin da ke kan fuskarta.
“Maryam, bansani ko za ki fahimci ni, domin ni ba maye ɗin ki bane, kuma ta yu kimin wata fassara, a gaskiya tun dana shigo school ɗin nan na ganki, na ji kin shiga rai na. Hmmmmm ina ta so na bayya na miki duk da ina da numbers ɗin ki amma ina jin nauyi, yanzu haka na faɗa miki ne saboda ki bayyani eh ko a'a duk da nasan a'a ne, in na ji daga gunki zan maybe na shiga hankalina........” dafiyar da Maryam ta yi shine ya katse mai maganar.
“Abbas, ci gaba ina jinka.” daga haka ya dasa yana ji a ransa harya haƙura ma.
“Idan maganata ba ta miki ba, to dan Allah ki ya ƙuri.” sai ya miƙe take ta ce.
“Zauna ka ji.” ba musu ya zauna sannan ta dasa da ce.
“Nasan kana sona tin ba yauba, nakan gane mai ƙyauta daga cikin idanun mutum. Hulaƙanta mutum baya tsarani na, sai dai zan ma albishir da cewa kana birge Merry tin ba yau ba, amma ka dage dan samun soyyayarta, kuma na zallar gaskiya.” daga haka ta barshi zaune baki buɗe, wajen Ladies ta koma in da ta tarda suna hira ne da su Shamo. Zama ta yi aka da sa da ita.
Su da suke da confidence sai yau suka musu kwarjini, amma Abbas gashi har ya isar da na sa saƙon zuciyar zuwa ga burin ransa.
Da misalin 2:30pm suka sha shagali, Maymoon ta yi wasan kuɗin, domin musamman aka yi order abinci mai rai da lafiya, aka kawo drinks da wasu abubuwan. A na cikin shagalin a filin ball in da aka musu decorating ya yi ƙyau. Hatta case Muheey da Ma'esh sun yanka, Wayar Mymoon ne ya hau ringing, ganin mahaifiyarta sai ta amsa tana fara tafiya saboda hayaniya. Kusa da department ɗin su ta tsaya tana faɗin.
“Alright, thank you so much my dear.” ta faɗa tana kissing wayar, tana juyowa ta ga I.B tsaye ya haɗa hannaye waje ɗaya.
“Lafiya?.” sai ya kalleta tare da faɗin.
“Wannan adalci ne?, A ce ina kiyon abin da ya zama mallakina sai na fahimci wani yana so ya siya.” cikin rashin gane maganarsa ta ce.
“Ka ce mai ba na siyarwa ba ne, ko ya jira ina zaka siyar sai ya siya.”
“Bazan ta ɓa sai da wa ba.” sai ta fara tafiya, da yake ta gefe ne ba wani mutane sai ya shamma ce ta ya tsugunna gabanta tare da miƙa mata flawerr mai launin ja da green.
“Wannan ba iya flawers ba ce, zuciya ta ce, dan Allah ki amsa tare da mai muhalli a cikin zuciyaki.” amsa ta yi sai ta ce.
“Da gaske wannan zuciyar ka ne?.” ya ɗaga mata kai, sai ta saki murmushin mugunta sannan ta saki flawers take ta sanya ƙafarsa ta murje a jikin korayen ƙananan abubuwa dake tsirowa.
Take I.B ya dafe zuciyarsa bai damu ba zuɓe ƙasa, dan shi a rayuwarsa yana son fina-finan soyayya to ya ƙare ta wannan fannin. Sai dai me faɗin da ya yi yana dafe zuciya, ya sa ci za ta yo kansa ne yana da gudu tana mai cillar da komai da ke hannunsa tare da ɗagoshi tana mai kalamai masu daɗi. Sai dai mai da ƙasan idanunsa ya ke kallon fuskarta, dariya ta yi sannan ta kaɗa kai ta yi gaba, ta barshi ƙwace dafe da zuciya................
*KANO*
* Shafi na gaba ya buɗe tare da bin zanen da aka rubuta da *SIRRI* , mamaki ne ya kamasa sannan ya kulle littafin yana faɗin.
“Anya wannan matar ba ta yi mistake ba, oho dai ni kam ina son na karanta ko dan handwriting ɗin ciki.” sai ya kuma buɗe wa, tare da fara karantawa.
_Wannan littafin nawa ne Ni kaɗai, sirrina ne a ciki. Sunana Ameeratulkhairi, wato Fatima Abdullahi, na ta so cikin gata da jin daɗi, sai dai rayuwar bai min tsayi ba, haka kuma ban karaya ba na dage na jure. Hmmmm ni ina mamaki da wannan duniyar amma ina alfahari da cewa gidan biyu, akwai nan akwai can. Ina ma kaina nasiha da na dinga tina wa da wannan, gaskiya ina son kai na, kalla-kalla, uhmmm Bara na yi shafi-shafi dan sauyaƙe ma kaina_
Ƙarshen shafin kenan, sai ya furzar da iskan baki yana faɗin.
“Anya ba mistake ba ne!.” buɗe gana ɗaya shafin ya yi kowanne da Tittle, Amma akan samu shafi huɗu-biyar kafin wani heading ɗin. na farko *Matsalata* , *Damuwata* , *Mafarkina* , *Burina* *Hashashena* *Farin cikina* sai na ƙarshe *Zuciyata* . Tashi ya yi ya zauna yana mai mamakin ko dan ita ba ta magana ne take rubuce-rubuce haka. Take ya buɗe sannna ya nufa *Burina*.
*BURINA*
_Zama ƴar jarida mai ɗaukan rahotonni, na so a ce mai jawabi ce sai dai matsalata ta rashin magana. Sai na sauya burin da zama mai ɗaukan rahotonni guri-guri, na dage sosai na yi karatu duk dan haka. Allah ka cika min burina, dana dinga yawo a duniya ina ɗauko rahotonni_ sai ta yi zanen hannu. Bai san murmushi ya ƙwace mai sai ya kulle yana ajiyewa akan desk tare da nufan cikin Tv station ɗin.....
Sai yamma ya ta nufi gidansa dake G.R.A, Wani tsararren gida ya shiga, sannna ya fama motarsa Ferari ya nufa aljanar duniyarsa. Ƙofar mai numfashi ne, yana kusanto ta buɗe dan haka ya shiga ƙawataccen parlour wanda ya haɗu iya haɗuwa. Tsayawa muku bayanin zuɓin parlour ɓa ta lokaci ne. Tsayawa ya yi daga in da yake yana kallo macen dake saukowa daga stairs tana taƙu tare da girgiza, ba laifi ƴarinyar akwai ƙyau, a ƙalla ba za ta wuce 23yrs ba, ba fara ba ce tana da duhu, sannan tsiririya ce, sai dai akwai shape, dan rigar da ta sanya ya kamata sosai, tafiya take har ta ido gabansa yana kallonsa, ya fita tsayi sosai duk da tana sanye heal shoe ne. Akwai ta ƙananun ido amma akwai hanci mai tsini. Hancin ta kai jikin rigarsa ta shinahina sannan ta ɗago hannusa ta kalla sai kuma ta sanya yatsanta mai shengen ƙumba ta danna saitin zuciyarsa tana faɗin.
“Fatan babu wata ƴar iskan da ta shiga nan?.” shikan wanna tambaya ya ishesa a ƙalla daga aurensu 1ye kenan amma kullum ya dawo sai an gaba duba shi da tambayarsa.
“Darling Ni na kine ke kaɗai, har abada.” sai a lokacin ta saki murmushi sannan ta rungumesa ta na faɗin.
“Your welcome Baby.” hannunsa cikin nata suka jera har bedroom ɗin sa sannna ta fita tabar mai ɗakin dan ya yi wanka, dafe kansa ya yi yana zama gefan bed, yana mai dafe kansa. A hankali ya nufa restroom, sai da ya sakan ma kansa ruwan zafi tukun ya furta abin da ke mai yawo a cikin zuciyarsa.
“Waye Ni? Meyasa na ke ji kaman ba dai-dai ba! Kaman na manta abubuwa a cikin kaina, to ina dangi na suke?.” take ya ji yadda yake jin kaman an buga mai guduma, sai ya dafe kansa, yarasa da ya fara tunanin waye shi sai ya ji haka tare da ciwon kai. Da ƙyar ya kammala ya fito tare da sanya P.J-mask yana mai kallon kansa a mirrow ...............✍️
END.
“Kun dawo lafiya?.”
“Alhamdulillah Hajja." Ukasha ya faɗa, bayan sun ɗan jima suka bar ɗakin, wani ɓangaren suka nufa, ba laifi gidan ya haɗu, dan wannan ma gidan Ukasha ne ya dawo da abokinsa tare da iyayensu gidan, tare suke rayuwa dan shi kaɗai ke rayuwarsa.
Zama Umar ya yi akan bed ɗin su, shi kuma Ukasha ya nufa toilet dan yin wanka; har lokacin Umar bai bar dariya ba, dan Ukasha ya shaƙa sosai. A hankali ya ce.
“Allah ka nunamin ranar da burin Ukasha zai cika..... Hmmmm akwai drama sosai." Sai ya ɗan haɗe rai tare lumshe idanunsa yana faɗi a cikin ransa.
“Ni kaina ina da wani Buri. Wanda shine ya hanani aure, ya hanani kula kowace mace, hmmmm wani lokacin ni kaina burin nawa na ban dariya, amma ina yawon hasashen lokaci na nan zuwa da zan cimma wannan burin nawa. Za ku yi mamaki idan na faɗa muku nawa burin domin ba sauƙin sam.”..........
*KADUNA*
Su huɗu ke tafiya cikin ƙananun kaya masu ƙyau, duk da na Abbas bai kai na su ba domin shi na sa ne, amma su renting suka yi, daga class suke dan haka suka nufi in da suka tabbar da M-Ladies suna can. A hanya Shamo ya ke faɗin.
“Ku zauna wasa, ni harna shiga ran Muheey, domin jiya munsha love, gashi yau da wata arniyar mota na ga ta shigo.”
“Ba ka da wasa fa, ni kam ina ɗan shakka Mymoon ne, da na kira ta ko ma ta text."
“Ka dai zauna wasa, ai yi ba kai, dan ni ma na yi ma Ma'esh magana, sai dai ba reply amma nasan za ta yi.” dariya suka dan yi Shamo na kallon Abbas ya ce.
“Kai fa?.”
“Tukuna dai.” daga haka suka hangesu zaune suna ɗan hira cikin raha. Ba ƙyarya sun haɗu iya haɗawa, sannan kowacce da irin ƙyauwun da Allah ya yi mata, kuma kowa akwai abin da ta fi wata.
Bayan sun isa suka yi musu sallama, da yake yau Mymoon na cikin farin ciki sai ba ta ce su tashi ba. Amsa sallamar suka yi, tana mai jin annashuwa a cikin ranta domin Ma'esh da Muheey sun yi motoci, kuma har ta tsara class party da zasu yi a yau, dan tasa ansanar da kowa ya ɗan jinkirta.
“In badamuwa zan iya magana da ke, Maryam.” suka tsinkayi Abbas ya faɗa, sai dai ba musu Maryam ta miƙa tana gyara gyalenta, ɗan gefe guda suka zauna sai Abbas ya ce.
“I'm sorry in na dameki......”
“No karka damu.” ta faɗa tana faɗaɗa murmushin da ke kan fuskarta.
“Maryam, bansani ko za ki fahimci ni, domin ni ba maye ɗin ki bane, kuma ta yu kimin wata fassara, a gaskiya tun dana shigo school ɗin nan na ganki, na ji kin shiga rai na. Hmmmmm ina ta so na bayya na miki duk da ina da numbers ɗin ki amma ina jin nauyi, yanzu haka na faɗa miki ne saboda ki bayyani eh ko a'a duk da nasan a'a ne, in na ji daga gunki zan maybe na shiga hankalina........” dafiyar da Maryam ta yi shine ya katse mai maganar.
“Abbas, ci gaba ina jinka.” daga haka ya dasa yana ji a ransa harya haƙura ma.
“Idan maganata ba ta miki ba, to dan Allah ki ya ƙuri.” sai ya miƙe take ta ce.
“Zauna ka ji.” ba musu ya zauna sannan ta dasa da ce.
“Nasan kana sona tin ba yauba, nakan gane mai ƙyauta daga cikin idanun mutum. Hulaƙanta mutum baya tsarani na, sai dai zan ma albishir da cewa kana birge Merry tin ba yau ba, amma ka dage dan samun soyyayarta, kuma na zallar gaskiya.” daga haka ta barshi zaune baki buɗe, wajen Ladies ta koma in da ta tarda suna hira ne da su Shamo. Zama ta yi aka da sa da ita.
Su da suke da confidence sai yau suka musu kwarjini, amma Abbas gashi har ya isar da na sa saƙon zuciyar zuwa ga burin ransa.
Da misalin 2:30pm suka sha shagali, Maymoon ta yi wasan kuɗin, domin musamman aka yi order abinci mai rai da lafiya, aka kawo drinks da wasu abubuwan. A na cikin shagalin a filin ball in da aka musu decorating ya yi ƙyau. Hatta case Muheey da Ma'esh sun yanka, Wayar Mymoon ne ya hau ringing, ganin mahaifiyarta sai ta amsa tana fara tafiya saboda hayaniya. Kusa da department ɗin su ta tsaya tana faɗin.
“Alright, thank you so much my dear.” ta faɗa tana kissing wayar, tana juyowa ta ga I.B tsaye ya haɗa hannaye waje ɗaya.
“Lafiya?.” sai ya kalleta tare da faɗin.
“Wannan adalci ne?, A ce ina kiyon abin da ya zama mallakina sai na fahimci wani yana so ya siya.” cikin rashin gane maganarsa ta ce.
“Ka ce mai ba na siyarwa ba ne, ko ya jira ina zaka siyar sai ya siya.”
“Bazan ta ɓa sai da wa ba.” sai ta fara tafiya, da yake ta gefe ne ba wani mutane sai ya shamma ce ta ya tsugunna gabanta tare da miƙa mata flawerr mai launin ja da green.
“Wannan ba iya flawers ba ce, zuciya ta ce, dan Allah ki amsa tare da mai muhalli a cikin zuciyaki.” amsa ta yi sai ta ce.
“Da gaske wannan zuciyar ka ne?.” ya ɗaga mata kai, sai ta saki murmushin mugunta sannan ta saki flawers take ta sanya ƙafarsa ta murje a jikin korayen ƙananan abubuwa dake tsirowa.
Take I.B ya dafe zuciyarsa bai damu ba zuɓe ƙasa, dan shi a rayuwarsa yana son fina-finan soyayya to ya ƙare ta wannan fannin. Sai dai me faɗin da ya yi yana dafe zuciya, ya sa ci za ta yo kansa ne yana da gudu tana mai cillar da komai da ke hannunsa tare da ɗagoshi tana mai kalamai masu daɗi. Sai dai mai da ƙasan idanunsa ya ke kallon fuskarta, dariya ta yi sannan ta kaɗa kai ta yi gaba, ta barshi ƙwace dafe da zuciya................
*KANO*
* Shafi na gaba ya buɗe tare da bin zanen da aka rubuta da *SIRRI* , mamaki ne ya kamasa sannan ya kulle littafin yana faɗin.
“Anya wannan matar ba ta yi mistake ba, oho dai ni kam ina son na karanta ko dan handwriting ɗin ciki.” sai ya kuma buɗe wa, tare da fara karantawa.
_Wannan littafin nawa ne Ni kaɗai, sirrina ne a ciki. Sunana Ameeratulkhairi, wato Fatima Abdullahi, na ta so cikin gata da jin daɗi, sai dai rayuwar bai min tsayi ba, haka kuma ban karaya ba na dage na jure. Hmmmm ni ina mamaki da wannan duniyar amma ina alfahari da cewa gidan biyu, akwai nan akwai can. Ina ma kaina nasiha da na dinga tina wa da wannan, gaskiya ina son kai na, kalla-kalla, uhmmm Bara na yi shafi-shafi dan sauyaƙe ma kaina_
Ƙarshen shafin kenan, sai ya furzar da iskan baki yana faɗin.
“Anya ba mistake ba ne!.” buɗe gana ɗaya shafin ya yi kowanne da Tittle, Amma akan samu shafi huɗu-biyar kafin wani heading ɗin. na farko *Matsalata* , *Damuwata* , *Mafarkina* , *Burina* *Hashashena* *Farin cikina* sai na ƙarshe *Zuciyata* . Tashi ya yi ya zauna yana mai mamakin ko dan ita ba ta magana ne take rubuce-rubuce haka. Take ya buɗe sannna ya nufa *Burina*.
*BURINA*
_Zama ƴar jarida mai ɗaukan rahotonni, na so a ce mai jawabi ce sai dai matsalata ta rashin magana. Sai na sauya burin da zama mai ɗaukan rahotonni guri-guri, na dage sosai na yi karatu duk dan haka. Allah ka cika min burina, dana dinga yawo a duniya ina ɗauko rahotonni_ sai ta yi zanen hannu. Bai san murmushi ya ƙwace mai sai ya kulle yana ajiyewa akan desk tare da nufan cikin Tv station ɗin.....
Sai yamma ya ta nufi gidansa dake G.R.A, Wani tsararren gida ya shiga, sannna ya fama motarsa Ferari ya nufa aljanar duniyarsa. Ƙofar mai numfashi ne, yana kusanto ta buɗe dan haka ya shiga ƙawataccen parlour wanda ya haɗu iya haɗuwa. Tsayawa muku bayanin zuɓin parlour ɓa ta lokaci ne. Tsayawa ya yi daga in da yake yana kallo macen dake saukowa daga stairs tana taƙu tare da girgiza, ba laifi ƴarinyar akwai ƙyau, a ƙalla ba za ta wuce 23yrs ba, ba fara ba ce tana da duhu, sannan tsiririya ce, sai dai akwai shape, dan rigar da ta sanya ya kamata sosai, tafiya take har ta ido gabansa yana kallonsa, ya fita tsayi sosai duk da tana sanye heal shoe ne. Akwai ta ƙananun ido amma akwai hanci mai tsini. Hancin ta kai jikin rigarsa ta shinahina sannan ta ɗago hannusa ta kalla sai kuma ta sanya yatsanta mai shengen ƙumba ta danna saitin zuciyarsa tana faɗin.
“Fatan babu wata ƴar iskan da ta shiga nan?.” shikan wanna tambaya ya ishesa a ƙalla daga aurensu 1ye kenan amma kullum ya dawo sai an gaba duba shi da tambayarsa.
“Darling Ni na kine ke kaɗai, har abada.” sai a lokacin ta saki murmushi sannan ta rungumesa ta na faɗin.
“Your welcome Baby.” hannunsa cikin nata suka jera har bedroom ɗin sa sannna ta fita tabar mai ɗakin dan ya yi wanka, dafe kansa ya yi yana zama gefan bed, yana mai dafe kansa. A hankali ya nufa restroom, sai da ya sakan ma kansa ruwan zafi tukun ya furta abin da ke mai yawo a cikin zuciyarsa.
“Waye Ni? Meyasa na ke ji kaman ba dai-dai ba! Kaman na manta abubuwa a cikin kaina, to ina dangi na suke?.” take ya ji yadda yake jin kaman an buga mai guduma, sai ya dafe kansa, yarasa da ya fara tunanin waye shi sai ya ji haka tare da ciwon kai. Da ƙyar ya kammala ya fito tare da sanya P.J-mask yana mai kallon kansa a mirrow ...............✍️
END.