Sashe 14
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Soja a'a, nafison aikin hannu, amma Malamata in shi ɗin nasamu zanyi.."
“Zan ma hanya."
“Na gode, ki barshi kawa.”
“Baka so na ko kaɗan, komai na ce kai bai maka ba, shike nan sai da safe." Kafin ya ce komai ta kashe kiran, take yi offline, kiran wayan ya yi _witch up_ sai ya yi murmushi sannna ya koma cikin ɗakin na su.
“Ɗan soyaya an gama ƙonewar kenan?.” Shamo ya faɗa da sigar tsokana.
“Na lura kaf cikin mu babu wanda ya kai Abbas iya soyayya, mu na mu duk wasan yara ne."
“In na fika (I.B) iya soyayya ai sai an bugani a jarida, ni Bara na matso mu yi sirri, dan kuwa ina so ka ƙara koyamin kalamai sosai, na lura Ma'esh sai da haka." Abdul ya kai maganar yana dariya, sai a lokacin Abbas ya ɗan dafa kafaɗar Abdul yana faɗin.
“Hmmm Allah ya shirye ku, yauwa shamo ya maganar mu ne?." Sai Shamo ya ce.
“Don't worry mutumina, zamu ja maka attendance."
“Gobe hala akwai aiki sosai ne a gareji?.”
“Eh Abdul, akwai motar da za mu kai Kano, da asuba zan fita." Hira suka sha kamar kullum, wani suyi dariya wani kuwa su yi hayani akai, haka har suka yi barci.......✍️
END.
> Hmmmmm na yi shuru kawai.
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
PAGE2️⃣5️⃣⏩2️⃣6️⃣.
*KANO*
_Abubkar_
Yana kammala cin abinci sai ya tattara komai sannan ya koma ɗakinsa, kwanciya ya yi sannan ya ɗauki wayan nasa ya dasa karatun, shafin gaba ya shiga tare da ganin *FARIN CIKINA*
“Uwata ita ce farin ciki ta, idan har mutum na son faranta min to ya so ta, murmushin ta shine ƙwanciyar hankali na, sai dai kash, ƴan uwan na, na jini sun ruguza wannan farin cikin dake zuciyar Mahaifiyarta, sai dai ina fatan Allah ya isar mana tin a nan duniyar ba sai munje can ba, ya saka mana, da gatanmu amma muke rayuwa a wahale, amma muna cikin farin ciki sosai da sosai.......” daga haka ya ƙare sai ya sauke a jiyan zuciya yana mai ci gaba da duba na gaba.......
_Ameeratulkhairi_
Shuru parlour ya ratsa na tsawon lokaci mai yawa, sai a lokacin Mahaifiyarta ta saki wani ajiyan zuciya mai ɗauke da manufofi, kallo Ameeratulkhair ta yi sannan ta mata magana da hannu.
“Shike nan, amma ki kula sosai, ni dai banso daga fara aikin ki, ki bar gida ba, amma wannan ne burin ki ba zan shiga haƙƙin ki ba.” hawaye suka idanun Ameeratulkhair, sai ta rungumeta, take ita ma mahaifiyar ta fara kuka, sun jima a haka, daga bisani suka tsagaita sannan Ameeratulkhair ta wuce ɗakinta dan fara shiryawa...........
_Haidar_
Sallah magrib da Isha ne kawai suka fitar da shi daga gida, sai misalin 9:20pm ya fito daga ɗakin dan gaishe da Abban Haidar dan ya ji dawowarsa. A babban parlour ta riske Abban Haidar ya zauna yana shan ruwan da Maman Sumayya ta ba shi, bayan ya musu sallama ya zauna daga ƙasa yana faɗin.
“Abbana an dawo lafiya?.” sai ya yi murmushi Abban Haidar har haƙorin makansa na bayyana.
“Yarona lafiya lau lau, yana ga kaman ka rame?.” dan dattijon mai cike da haiba da kamala ya kuma faɗin haka, sai Haidar ya yi murmushi.
“Abbana ƙi ba ma na yi fa.” kafin ya ce komai sai ga wasu ƴam mata sun iso cikin parlour, sai wani yauƙi suke yi, akan kujera suka zauna suna gaida Abban Haidar.
“Abban Haidar an dawo lafiya?.” Take fuskar ɗan dattijon nan ya haɗe, sam su Safna ba su da tarbiyya shi yana sama suma haka. Safna da Sumayya taunar cwing gum suke yi. su dai suna kama a fizge amma ba da Abban Haidar suke kama ba, haka kuma shima Haidar ɗin sam ba sa yanayi, sai dai Haidar ya fi kowa na gidan ƙyau, daga shi sai Mahaifiyarsa.
“Uban wa kuke gaisarwa daga a gadarance?.” Haidar ya daka musu tsawa, dama sun sa ba basa zama inuwa ɗaya da shi. Miƙa wa suka yi maimakon su zauna a ƙara sai suka bar parlour suna ƙunƙunai.
“Abban Haidar (Haka ya yi umarnin kowa ya dinga kiransa.) ka ja ma wannan yaron ka mai kama da baƙin balaraɓe kunne, ya dena koran mana yara, sun zo su ji dubin mahaifinsu amma sai ya koresu." Maman Sumayya ta faɗa tana ɗan jijjiga.
“Ke ba ki ga abin da suka yi ba.” Abban Haidar ya faɗa, tsaki ta ja tabar parlour, sai ya girgiza kansa sannan ya ce.
“Yaro na, gobe ne tafiyan ko?.”
“Eh." Ya faɗa yana jin zafin tsakin da ta ja ma Abbansa.
“Shike nan, ka je ka huta, da safe kafin ka tafi kazo na ganka, sannan na turo maka da wasu kuɗaɗe, salan ka dawomin da shi, dan mai kai sam baka ɗaukan shaware ne da aikin companynka ka dawo yi, ka bar wannan aiki.”
“Abbana ai nama alƙawarin zan amsa sai bayan wannan aikin, Aikin jarida buri na ne, sannan aikin da kake magana akai wannan burin Abban na ne, kuma duk zan cika."
“Shi yasa nake alfahari da kai, yanzu kar na jaka da magana, je ka kwanta." Rabuwa suka yi kowanne cike da soyayyar juna. Yana shiga ɗakinsa ya kwanta akan babban gadonsa, Company haɗa motoci na H - Halal Company na Abbansa ne wanda a zahiri Abban ya mallaka mai, zai fara zuwa soon, dan sanya Abban Haidar farin ciki. Amma kafin ya fara ya so a nemo mai abokin aiki amintacce sosai.
“Gobe zan ma Abba magana insha Allah.” ya faɗa dan ya tina ya so ya faɗa mai amma yake mantawa..........✍️
*ABUJA*
_Ukasha_
Washegari weekend babu office, dan haka da misalin 4:30pm ya nufi gidan su Fillo, yau shi kaɗai ne dan Umar ya fita zuwa kasuwa. Bayan ya aika wani ya kirata, ba ta ɓa ta lokaci sosai ba, ta fito sanya take cikin hijabi har kasa ɗan kaɗan ake iya hango zanin amatamfar da ke jikinta, baƙi ne hijab ɗin sai ya ƙara haska fatar da sosai, fuskar ta ba ta bayyana ba sosai saboda ta jawo hijab ya rufa rabin fuskar, bayan ta yi sallama ya amsa sannan cikin yaran fullancin ta fara gaishe da shi sai kuma ta sauya harshen ta dawo hausa amma hausar a gurbaci take.
“Ina yini?.” sai dai bai amsa ba, kawai kallonta yake yi, a karo na farko ya ji wani iri dangane da ita, shi bai ta ɓa jin irin wannan yanayin da game da mace sai yau, kuma ya ji zuciyar sa ta buga, karo na farko kenan a rayuwarsa da ya ji mace ta shiga ransa, ba wai dan cika burin sa ba, sai da ya ɗan ja lokaci kafin ya ce.
“Ina lafiya lau. Ke fa?.”
“Alhamdulillah." daga haka bai ƙara cewa komai ba ita ma haka, karantar natsuwar ta ya ke yi sosai kuma ya fahimta tana dashi, can sai ta ce.
“To zan koma gida ka gaida su Mama.” da sauri ya ce.
“To shike nan na gode da lokacin ki amma kin amince za ki aure ni a haka?.” sai ta dago take fuskanta ya bayyana sosai, ƙandarewa ya yi da kallon fuskarta, wani murmushi ta ɗan sakar mai, sannan ta nufi cikin gida har da haɗawa da sauri-sauri, sai ya saki murmushi dan ya lura kunya ce ta mata yawa, motan ya shiga sa'annan ya nufa hanyar gidan su ƴar yarbawa dan a jikinsa yake jin watan aurensa ya matso.
Tana shiga ta ga Dada am na wanki da sauri ta amsa tana ce wa.
“Laa ba na faɗa maka zan dinga yi ba.” ta kai maganar ta zama daga gefe tare da ɗaukan sabulu ta fara.
“Ya kun sasanta? (On waɗi laawol?).” Dada am fa tambaye ta. Sai ta yi murmushi.
“To masha Allah, Allah ya nuna mana lafiya? (Masha Allah, Alla hokki no fayde e jam?).” da sauri Fillo ta miƙa tana shigewa ɗakin, girgiza kai Dada am ya yi tana faɗin.
“Ameen, yaro sai kunya, kai Fillo fito nan mu yi magana." Tasan ba ma za ta fito ba sai anjima kuwa.
*****Bayan ya sauka a mota nan ma aka mai sallama da Ashake, ya jima a tsaye kafin ta fito, ta haɗe fuska sosai, dan wani zani ma ta yafa, kun dai san yaruba, Allah ya so dan ta gama wanki da ba za ta fito ba. Sallama ya mata ta amsa tana ɗan sakin fuskarta.
“My name is Ukasa. I came because I love you. Please… will you accept my love? (Suna na Ukasa ne. Na zo ne saboda ina sonki. Don Allah, za ki amince da soyayyata?).” sai ta ɗan yi murmushi, ta yi soyayya da maza uku hausawa kuma duk sun yaudareta.
“Sir, I don’t even know you. And honestly, I can’t marry a Hausa man — you people have attitude. (Ranka ya daɗe, ban san ka ba. Kuma gaskiya ni ba zan iya auren Bahaushe ba — ba ku da hali).”
“But I’m not Hausa. (Amma ni ba Bahaushe bane.)." Sai ta kallesa tabbas bai yi kama da bahaushe ba.
“Oh really? Then who are you? (Da gaske? To, kai wane ne?).”
“I’m Djerma."
“Hmm, okay… I’ve heard you. I’ll think about it. (Hmm, to shikenan… na ji. Zan yi tunani).” sai ya ji daɗi a ransa sannan ya kuma faɗin.
“Uhmm, but there’s just one thing — something small I need to say first. (Uhmm, amma akwai ƙaramin abu guda da nake so in faɗa.).” ya faɗa yana mai jin da ƙar ta yadda.
“ Alright, I’m listening. (To, ina sauraronka).” sai da ya sauke ajiyan zuciya sannan ya ce.
“I believe in marrying four wives. May Allah make it easy. But I’m telling you the truth — if that’s a problem for you, I understand. (Ni ina da burin auren mata huɗu. Allah ya sauƙaƙa. Amma na faɗa miki gaskiya — idan hakan zai yi miki wahala, zan fahimta.” zaro idanuwa ta yi tana cewa.
“Zan ma hanya."
“Na gode, ki barshi kawa.”
“Baka so na ko kaɗan, komai na ce kai bai maka ba, shike nan sai da safe." Kafin ya ce komai ta kashe kiran, take yi offline, kiran wayan ya yi _witch up_ sai ya yi murmushi sannna ya koma cikin ɗakin na su.
“Ɗan soyaya an gama ƙonewar kenan?.” Shamo ya faɗa da sigar tsokana.
“Na lura kaf cikin mu babu wanda ya kai Abbas iya soyayya, mu na mu duk wasan yara ne."
“In na fika (I.B) iya soyayya ai sai an bugani a jarida, ni Bara na matso mu yi sirri, dan kuwa ina so ka ƙara koyamin kalamai sosai, na lura Ma'esh sai da haka." Abdul ya kai maganar yana dariya, sai a lokacin Abbas ya ɗan dafa kafaɗar Abdul yana faɗin.
“Hmmm Allah ya shirye ku, yauwa shamo ya maganar mu ne?." Sai Shamo ya ce.
“Don't worry mutumina, zamu ja maka attendance."
“Gobe hala akwai aiki sosai ne a gareji?.”
“Eh Abdul, akwai motar da za mu kai Kano, da asuba zan fita." Hira suka sha kamar kullum, wani suyi dariya wani kuwa su yi hayani akai, haka har suka yi barci.......✍️
END.
> Hmmmmm na yi shuru kawai.
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕
💔 *_HASASHE KO BURI_* 💔
> 📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!
PAGE2️⃣5️⃣⏩2️⃣6️⃣.
*KANO*
_Abubkar_
Yana kammala cin abinci sai ya tattara komai sannan ya koma ɗakinsa, kwanciya ya yi sannan ya ɗauki wayan nasa ya dasa karatun, shafin gaba ya shiga tare da ganin *FARIN CIKINA*
“Uwata ita ce farin ciki ta, idan har mutum na son faranta min to ya so ta, murmushin ta shine ƙwanciyar hankali na, sai dai kash, ƴan uwan na, na jini sun ruguza wannan farin cikin dake zuciyar Mahaifiyarta, sai dai ina fatan Allah ya isar mana tin a nan duniyar ba sai munje can ba, ya saka mana, da gatanmu amma muke rayuwa a wahale, amma muna cikin farin ciki sosai da sosai.......” daga haka ya ƙare sai ya sauke a jiyan zuciya yana mai ci gaba da duba na gaba.......
_Ameeratulkhairi_
Shuru parlour ya ratsa na tsawon lokaci mai yawa, sai a lokacin Mahaifiyarta ta saki wani ajiyan zuciya mai ɗauke da manufofi, kallo Ameeratulkhair ta yi sannan ta mata magana da hannu.
“Shike nan, amma ki kula sosai, ni dai banso daga fara aikin ki, ki bar gida ba, amma wannan ne burin ki ba zan shiga haƙƙin ki ba.” hawaye suka idanun Ameeratulkhair, sai ta rungumeta, take ita ma mahaifiyar ta fara kuka, sun jima a haka, daga bisani suka tsagaita sannan Ameeratulkhair ta wuce ɗakinta dan fara shiryawa...........
_Haidar_
Sallah magrib da Isha ne kawai suka fitar da shi daga gida, sai misalin 9:20pm ya fito daga ɗakin dan gaishe da Abban Haidar dan ya ji dawowarsa. A babban parlour ta riske Abban Haidar ya zauna yana shan ruwan da Maman Sumayya ta ba shi, bayan ya musu sallama ya zauna daga ƙasa yana faɗin.
“Abbana an dawo lafiya?.” sai ya yi murmushi Abban Haidar har haƙorin makansa na bayyana.
“Yarona lafiya lau lau, yana ga kaman ka rame?.” dan dattijon mai cike da haiba da kamala ya kuma faɗin haka, sai Haidar ya yi murmushi.
“Abbana ƙi ba ma na yi fa.” kafin ya ce komai sai ga wasu ƴam mata sun iso cikin parlour, sai wani yauƙi suke yi, akan kujera suka zauna suna gaida Abban Haidar.
“Abban Haidar an dawo lafiya?.” Take fuskar ɗan dattijon nan ya haɗe, sam su Safna ba su da tarbiyya shi yana sama suma haka. Safna da Sumayya taunar cwing gum suke yi. su dai suna kama a fizge amma ba da Abban Haidar suke kama ba, haka kuma shima Haidar ɗin sam ba sa yanayi, sai dai Haidar ya fi kowa na gidan ƙyau, daga shi sai Mahaifiyarsa.
“Uban wa kuke gaisarwa daga a gadarance?.” Haidar ya daka musu tsawa, dama sun sa ba basa zama inuwa ɗaya da shi. Miƙa wa suka yi maimakon su zauna a ƙara sai suka bar parlour suna ƙunƙunai.
“Abban Haidar (Haka ya yi umarnin kowa ya dinga kiransa.) ka ja ma wannan yaron ka mai kama da baƙin balaraɓe kunne, ya dena koran mana yara, sun zo su ji dubin mahaifinsu amma sai ya koresu." Maman Sumayya ta faɗa tana ɗan jijjiga.
“Ke ba ki ga abin da suka yi ba.” Abban Haidar ya faɗa, tsaki ta ja tabar parlour, sai ya girgiza kansa sannan ya ce.
“Yaro na, gobe ne tafiyan ko?.”
“Eh." Ya faɗa yana jin zafin tsakin da ta ja ma Abbansa.
“Shike nan, ka je ka huta, da safe kafin ka tafi kazo na ganka, sannan na turo maka da wasu kuɗaɗe, salan ka dawomin da shi, dan mai kai sam baka ɗaukan shaware ne da aikin companynka ka dawo yi, ka bar wannan aiki.”
“Abbana ai nama alƙawarin zan amsa sai bayan wannan aikin, Aikin jarida buri na ne, sannan aikin da kake magana akai wannan burin Abban na ne, kuma duk zan cika."
“Shi yasa nake alfahari da kai, yanzu kar na jaka da magana, je ka kwanta." Rabuwa suka yi kowanne cike da soyayyar juna. Yana shiga ɗakinsa ya kwanta akan babban gadonsa, Company haɗa motoci na H - Halal Company na Abbansa ne wanda a zahiri Abban ya mallaka mai, zai fara zuwa soon, dan sanya Abban Haidar farin ciki. Amma kafin ya fara ya so a nemo mai abokin aiki amintacce sosai.
“Gobe zan ma Abba magana insha Allah.” ya faɗa dan ya tina ya so ya faɗa mai amma yake mantawa..........✍️
*ABUJA*
_Ukasha_
Washegari weekend babu office, dan haka da misalin 4:30pm ya nufi gidan su Fillo, yau shi kaɗai ne dan Umar ya fita zuwa kasuwa. Bayan ya aika wani ya kirata, ba ta ɓa ta lokaci sosai ba, ta fito sanya take cikin hijabi har kasa ɗan kaɗan ake iya hango zanin amatamfar da ke jikinta, baƙi ne hijab ɗin sai ya ƙara haska fatar da sosai, fuskar ta ba ta bayyana ba sosai saboda ta jawo hijab ya rufa rabin fuskar, bayan ta yi sallama ya amsa sannan cikin yaran fullancin ta fara gaishe da shi sai kuma ta sauya harshen ta dawo hausa amma hausar a gurbaci take.
“Ina yini?.” sai dai bai amsa ba, kawai kallonta yake yi, a karo na farko ya ji wani iri dangane da ita, shi bai ta ɓa jin irin wannan yanayin da game da mace sai yau, kuma ya ji zuciyar sa ta buga, karo na farko kenan a rayuwarsa da ya ji mace ta shiga ransa, ba wai dan cika burin sa ba, sai da ya ɗan ja lokaci kafin ya ce.
“Ina lafiya lau. Ke fa?.”
“Alhamdulillah." daga haka bai ƙara cewa komai ba ita ma haka, karantar natsuwar ta ya ke yi sosai kuma ya fahimta tana dashi, can sai ta ce.
“To zan koma gida ka gaida su Mama.” da sauri ya ce.
“To shike nan na gode da lokacin ki amma kin amince za ki aure ni a haka?.” sai ta dago take fuskanta ya bayyana sosai, ƙandarewa ya yi da kallon fuskarta, wani murmushi ta ɗan sakar mai, sannan ta nufi cikin gida har da haɗawa da sauri-sauri, sai ya saki murmushi dan ya lura kunya ce ta mata yawa, motan ya shiga sa'annan ya nufa hanyar gidan su ƴar yarbawa dan a jikinsa yake jin watan aurensa ya matso.
Tana shiga ta ga Dada am na wanki da sauri ta amsa tana ce wa.
“Laa ba na faɗa maka zan dinga yi ba.” ta kai maganar ta zama daga gefe tare da ɗaukan sabulu ta fara.
“Ya kun sasanta? (On waɗi laawol?).” Dada am fa tambaye ta. Sai ta yi murmushi.
“To masha Allah, Allah ya nuna mana lafiya? (Masha Allah, Alla hokki no fayde e jam?).” da sauri Fillo ta miƙa tana shigewa ɗakin, girgiza kai Dada am ya yi tana faɗin.
“Ameen, yaro sai kunya, kai Fillo fito nan mu yi magana." Tasan ba ma za ta fito ba sai anjima kuwa.
*****Bayan ya sauka a mota nan ma aka mai sallama da Ashake, ya jima a tsaye kafin ta fito, ta haɗe fuska sosai, dan wani zani ma ta yafa, kun dai san yaruba, Allah ya so dan ta gama wanki da ba za ta fito ba. Sallama ya mata ta amsa tana ɗan sakin fuskarta.
“My name is Ukasa. I came because I love you. Please… will you accept my love? (Suna na Ukasa ne. Na zo ne saboda ina sonki. Don Allah, za ki amince da soyayyata?).” sai ta ɗan yi murmushi, ta yi soyayya da maza uku hausawa kuma duk sun yaudareta.
“Sir, I don’t even know you. And honestly, I can’t marry a Hausa man — you people have attitude. (Ranka ya daɗe, ban san ka ba. Kuma gaskiya ni ba zan iya auren Bahaushe ba — ba ku da hali).”
“But I’m not Hausa. (Amma ni ba Bahaushe bane.)." Sai ta kallesa tabbas bai yi kama da bahaushe ba.
“Oh really? Then who are you? (Da gaske? To, kai wane ne?).”
“I’m Djerma."
“Hmm, okay… I’ve heard you. I’ll think about it. (Hmm, to shikenan… na ji. Zan yi tunani).” sai ya ji daɗi a ransa sannan ya kuma faɗin.
“Uhmm, but there’s just one thing — something small I need to say first. (Uhmm, amma akwai ƙaramin abu guda da nake so in faɗa.).” ya faɗa yana mai jin da ƙar ta yadda.
“ Alright, I’m listening. (To, ina sauraronka).” sai da ya sauke ajiyan zuciya sannan ya ce.
“I believe in marrying four wives. May Allah make it easy. But I’m telling you the truth — if that’s a problem for you, I understand. (Ni ina da burin auren mata huɗu. Allah ya sauƙaƙa. Amma na faɗa miki gaskiya — idan hakan zai yi miki wahala, zan fahimta.” zaro idanuwa ta yi tana cewa.