Sashe 19
Hasashe Ko Buri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Th bawan Allah daga ina? Me yasa kake nemana ta fatan dai lafiya.” sai ya fadyada murmushin sa yana faɗin.
“Sunana Abubakar ni ne mai gidan tv godness tv inda ƴar ki ta fara aiki jiya........” da sauyi ƙanwar Adda mau suna Aunty Saratu ta ce.
”Innaliillahi me ya sami Amiran? fatan tana lafiya?.” ta faɗa da sauri sai ya ce.
“Alhamdulillah, ni bama wannan ne ya kawo ni ba don tuntuni suka tafi, kuma munyi waya ma, kusan sun yi rabin tafiyar.” Sai Adda ta ce.
“Hmmm to me ya faru?.’
“Gaskiya Mama ba zan ɓoye miki ba, wallahi wallahi Ameeratulkhair tashiga raina, ban iya ɓoye-ɓoye ba shi yasa na zo nan direct domin in faɗa miki ke da kika haife ta, ban santa ba ban taba ganinta ba sai a dan kwanakin nan amma ta shiga raina fiye da yadda kuke tsammani, jiya na kasa barci saboda tunanin ta sa yau na ce zanyi shawarar in zo wajenki, abu na gaba na karanta littafin sirrinta wanda anan na fahimci wasu abubuwa dangane da rayuwarta, ina babu damuwa ina so in zama wannan bangon da take so ta dinga jingina da ita da mahaifiyarta, dan Allah ki faɗa.” ya kai nan yana mai jiran ya ji abin da mahaifiyarta za ta ce. Ta shiga ransa fiye da tsammani me zai ji ya dawo ba ya tina wannan, abinda ke gaba kawai yake tinkara, shuru ɗakin ya ɗauka na lokaci mai tsawo, ta jima Adda na ƙare mai kallonsa sa'annan ta ce.
“Ban ta ɓa karanta littafin na, hmmmm amma ina da yaƙinin ta rubuta wasu abubuwa ne dangane da rayuwar mu dai, rayuwar mu na baya sai dai na ce maka, kayi haƙuri, baka san wacece ba, kada ka shiga inda ba za ka iya fita ba, Ameeratulkhair ba yariya ba ce da kasafai mutum zai gani yace yana santa, tana da tarin matsaloli a rayuwarta, mun dawo nan ne domin tsiratar da rayuwarta da kuma ranar da za ta bayyana ga duniya, sai dai me ina tabbatar maka a ranar sai an rabani da ganinta na har abada, mutane uku suna neman ta ruwa a jallo tun ba yanzu ba, tin daga shekara biyar baya muke rayuwa kaman wasu dabbibi, daga nan sai nan, cikin jin daɗi da wahala. dan Allah kar ka kawo wani zance aure a ciki domin kuwa akwai matsala.” sai ta yi shuru, take ya ce.
“Ni kawai ina so na zamo bango a rayuwarta ne, ban damu da ko suwa ke neman ta ba, ni dai ki bani wannan damar.” sai ta kuma yin murmushi.
“Kasan wacece Ameertulkhair?.” sai ya girgiza kai.
“Ban sa ni ba amma wallahi ko ya take ni dai ina son ta.”
“Hmmm zan baka labarita idan na gama sai ka tantance shin za ka iya zama da ita ko a'a, domin rayuwarta ba irin rayuwar kowace ƴa mace bace tun daga haihuwa ta fara samun kalubale na rayuwa har izuwa yanzu da kake gani, tana da juriya ba ta bayyana komai hakan yasa ina farin ciki da hakan, a yanzu zan faɗa maka wacece *AMEERATULKHAIRI* da cikakken tarihin rayuwarta, ita kanta wacece, zan faɗa maka amma kafin in ce komai na gode sosai bakasan ƴa ta ba, kake sonta baka ta ɓa ganinta ba amma ta shiga ranka, baka ta ɓa jin sautin muryar ta ba amma ka ce kana sonta.
“Daga zuciya na ke jin ta, ban samu da sanin ko wacece ba." sai Adda ta kalla Sararu murmushi ta sakar mata sannan ta ce.
“Idan har za ka ji za ka iya auren ta to ni nan a matsayina na mahaifiyar ta na baka ita halak malak indai za ka iya rayuwa da ita, sai sai nasan hakan ba zai yiwu ba ko kadan.” A hankali ya furzar da iskan bakin sa yana mai ritsa idanuwansa domin a wunin yau kaɗai ya fahimci akwai abubuwa da dama na rayuwar sa da ya yi missing, daga nan in ya tashi babu in da zai nufa sai wani gidan da yake tsammanin ganin ƴan uwansa a ciki, ya manta su amma a yau ya tina da su, a karo na farko da yaji Darling ba ta gabansa, ta mai kira har sa huɗu sai dai ya dinga yankewa abin da bai taɓa yi ba kenan, jiya ke a yanzu ya dawo mutum cikakke ba da ba da yake rabi mutum, muryan Adda ce ta dawo da shi duniyar nan.
“Ka shirya jin cikekken labarin AMEERATULKHAIR?." Sai ya ɗaya mata kai. Take hawaye ya fara gangaro daga idanun sai kuma kuka mai sauti ya ƙwace mata, sam labarin Ameera babu daɗi, sam ba ta son tunawa da komai, amma a yau za ta tina, za ta ba da labari, za ta tuna wasu mugayen mutane dake addabar rayuwar Ameera...........
END.
> Toh fa wai jama'a wacece AMEERATULKHAIR ne, sannan ko dai asirin Darling ya karye ne....... PRETTYN JAJIRTATTU ce ✍️
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕📖
[9/14, 08:00] PRETTY SK NOVERLIST: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
❤️ _I love you deeply, Habibah. Always and forever._
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!*
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_
🌟🔥 *HASASHE KO BURI* 🔥🌟
*📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!*
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
PAGE3️⃣7️⃣⏩3️⃣8️⃣
_ABUJA_
“Tinda ki ka ji na amince da auren nan to kawai ki yadda, kinsan waye Ukashe kuwa? ki dai bari ayi auren nan a nan ne za mu fara target din mu, yanzu baki ga yanda nake mulkin babanki ko akwai wani matsala a cikin gidan nan babu, dan haka ki mai da hankali, mahaifinki shi yace ya miki a mijin aure Ukasha, ki amince domin kuwa in Ukashe ba ƙaramin mutumin ba ne, mai mugun kuɗi ne kuma haka nake fatan ki aure mai kuɗi, to gashi Allah ya kashe ya bamu, yanda nake Hasashe ma duk yafi samarin ki kuɗi, don haka ni nan mahaifiyar ki na amince da auren nan ki, bayan aure zamu mallaka gidan da shi kansa, sannan ki dinga juya sa da sauran matayen gidan, ke za ki zamo sarauniya idan ma ba kya son su sai muyi waje da su ki mallake sa ki mallaki gidansa.” murmushi budawar yarinyar dake zaune ta yi tana karka ƙafarta.
“Wo ke Mamanaaaaa, gaskiya ina son ki Allah ya bar min ke, gaskiya ne naga Guy ɗin ya haɗu ba laifi amma Mama, ina da kishi fa gaskiya ina da kishi bazan iya sharing mijina da mata har uku ba, Mama kuma ƙabilu daban-daban."
“Hmmm ki bi komai a hankali, ina ji dai ko da wani yare aka zo, bahaushiya ita ce gaba dan haka Maryam ki natsu ki jini da ƙyau, kina ji na?.”
*Eh ina jin ki Mamana."
“In bakya son kishiyoyin duk zanyi waje da su idan kina so kuma su zama miki ƴan aiki duk sai su zama miki, ba ki da case yarta.” tashi ta yi da sauri tana runguma mahaifiyar ta cike da jin daɗi da annashuwa, da sauri kuma ta nufa ɗakin ta na mai tafiya ta na haɗawa da rawa da ɗan ihu.
Ba laifi Maryam budurwa ce wacce ba za ta wuce shekara ashirin da biyu ba, tana da duhu fata amma kyakkyawa ce ga jiki dan ba za'a ce mata siriya ba ko kaɗan, ita ce tilo a wajen mahaifiyarta, sannan ga samu tarairaya sosai domin komai kuwa ita kaɗai Allah ya ba ta. Maryam ta taso ne cikin gata da jin daɗi, haka mahaifiyar ke fatan ta huta a gidan mijinta, dan ita ta shigo gidan mijinta ne yana da mata biyu, amma sai da ta kora kowacce ta mulki gidan ta mulka mijin in zan faɗa kalma ɗaya bai isa ya sauya mata shi.
Fatan ta ɗaya shine Maryam ta aura mai shaken ƙudi yanda zasu juya shi yadda take so sai gashi Allah ya basu, Mahaifin Maryam shi ya bashi ita kyautar domin a ƙarƙashin sa yake aiki a kamfaninsa ta yi farin ciki da jin haka sosai kuma tana fatan ayi bikin lafiya daga nan za su fara ba za mulki a cikin gidan Ukasha, za ta sanya Maryam ta mallake gidan gaba daya sai abin da Maryam tace shi za'a cikin gidan, za ta nunawa kowace yariya cewa bahaushiya ba sa'ar su ba ce ba kuma sa'ar kishin su ba ce haka. sai ta saki wani murmushi na mugunta tana mai cewa.
“Mu je zuwa, Ƴa ga sai kin zama sarauniya a gidan mijinki da yardar ubangiji, kuma babu mai juya min ke.”..........
*KANO*
Haidar da Ameeratulkhair su wani kulle sosai, dan a cikin kwana 7 da suka yi saoyayya mai zafi tashiga tsakaninsu wadda dukansu sun makance a soyayyar, abu na Allah har suka cikin kwana bakwai babu wanda iya ganin ko da farcin Ameeratulkhair ne, dan akwai da taka tsan-tsan sosai.
Yau ce ranar ƙarshe sun shirya tsab dan dawowa, su gama haɗa komai da hujjojin suna mai farin ciki dan kuwa abin da suka zo nema sun samu ninkinsa, dajuka huɗun nan da suka zaɓa kuma Alhamdulillah basu samu matsala a dukka, kuma duk suna cikin koshin lafiya.
Farin ciki ne kwance akan fuskar Haidar dan kuwa a yanzu Amira jinta yake a jikin jikinsa. Kuma ina suna tare sai ya ji tamkar ya shiga wani sabon duniya ne, ya ara wayanta ya kai sau ba adadi domin ko zai ga hoton ta amma sai dai babu komai a ciki sai hotunan aiki da wasu abubuwa amma babu hoton ta a ciki, yayi-yayi ya ga fuskar ta amma taki sam, ina kuma ya matsa sai tayi fushi tare da rubuta mai kawai su haƙura da soyayya amma da ta faɗa haka sai ya ruɗe sannan ya ba ta haƙuri.
“Sunana Abubakar ni ne mai gidan tv godness tv inda ƴar ki ta fara aiki jiya........” da sauyi ƙanwar Adda mau suna Aunty Saratu ta ce.
”Innaliillahi me ya sami Amiran? fatan tana lafiya?.” ta faɗa da sauri sai ya ce.
“Alhamdulillah, ni bama wannan ne ya kawo ni ba don tuntuni suka tafi, kuma munyi waya ma, kusan sun yi rabin tafiyar.” Sai Adda ta ce.
“Hmmm to me ya faru?.’
“Gaskiya Mama ba zan ɓoye miki ba, wallahi wallahi Ameeratulkhair tashiga raina, ban iya ɓoye-ɓoye ba shi yasa na zo nan direct domin in faɗa miki ke da kika haife ta, ban santa ba ban taba ganinta ba sai a dan kwanakin nan amma ta shiga raina fiye da yadda kuke tsammani, jiya na kasa barci saboda tunanin ta sa yau na ce zanyi shawarar in zo wajenki, abu na gaba na karanta littafin sirrinta wanda anan na fahimci wasu abubuwa dangane da rayuwarta, ina babu damuwa ina so in zama wannan bangon da take so ta dinga jingina da ita da mahaifiyarta, dan Allah ki faɗa.” ya kai nan yana mai jiran ya ji abin da mahaifiyarta za ta ce. Ta shiga ransa fiye da tsammani me zai ji ya dawo ba ya tina wannan, abinda ke gaba kawai yake tinkara, shuru ɗakin ya ɗauka na lokaci mai tsawo, ta jima Adda na ƙare mai kallonsa sa'annan ta ce.
“Ban ta ɓa karanta littafin na, hmmmm amma ina da yaƙinin ta rubuta wasu abubuwa ne dangane da rayuwar mu dai, rayuwar mu na baya sai dai na ce maka, kayi haƙuri, baka san wacece ba, kada ka shiga inda ba za ka iya fita ba, Ameeratulkhair ba yariya ba ce da kasafai mutum zai gani yace yana santa, tana da tarin matsaloli a rayuwarta, mun dawo nan ne domin tsiratar da rayuwarta da kuma ranar da za ta bayyana ga duniya, sai dai me ina tabbatar maka a ranar sai an rabani da ganinta na har abada, mutane uku suna neman ta ruwa a jallo tun ba yanzu ba, tin daga shekara biyar baya muke rayuwa kaman wasu dabbibi, daga nan sai nan, cikin jin daɗi da wahala. dan Allah kar ka kawo wani zance aure a ciki domin kuwa akwai matsala.” sai ta yi shuru, take ya ce.
“Ni kawai ina so na zamo bango a rayuwarta ne, ban damu da ko suwa ke neman ta ba, ni dai ki bani wannan damar.” sai ta kuma yin murmushi.
“Kasan wacece Ameertulkhair?.” sai ya girgiza kai.
“Ban sa ni ba amma wallahi ko ya take ni dai ina son ta.”
“Hmmm zan baka labarita idan na gama sai ka tantance shin za ka iya zama da ita ko a'a, domin rayuwarta ba irin rayuwar kowace ƴa mace bace tun daga haihuwa ta fara samun kalubale na rayuwa har izuwa yanzu da kake gani, tana da juriya ba ta bayyana komai hakan yasa ina farin ciki da hakan, a yanzu zan faɗa maka wacece *AMEERATULKHAIRI* da cikakken tarihin rayuwarta, ita kanta wacece, zan faɗa maka amma kafin in ce komai na gode sosai bakasan ƴa ta ba, kake sonta baka ta ɓa ganinta ba amma ta shiga ranka, baka ta ɓa jin sautin muryar ta ba amma ka ce kana sonta.
“Daga zuciya na ke jin ta, ban samu da sanin ko wacece ba." sai Adda ta kalla Sararu murmushi ta sakar mata sannan ta ce.
“Idan har za ka ji za ka iya auren ta to ni nan a matsayina na mahaifiyar ta na baka ita halak malak indai za ka iya rayuwa da ita, sai sai nasan hakan ba zai yiwu ba ko kadan.” A hankali ya furzar da iskan bakin sa yana mai ritsa idanuwansa domin a wunin yau kaɗai ya fahimci akwai abubuwa da dama na rayuwar sa da ya yi missing, daga nan in ya tashi babu in da zai nufa sai wani gidan da yake tsammanin ganin ƴan uwansa a ciki, ya manta su amma a yau ya tina da su, a karo na farko da yaji Darling ba ta gabansa, ta mai kira har sa huɗu sai dai ya dinga yankewa abin da bai taɓa yi ba kenan, jiya ke a yanzu ya dawo mutum cikakke ba da ba da yake rabi mutum, muryan Adda ce ta dawo da shi duniyar nan.
“Ka shirya jin cikekken labarin AMEERATULKHAIR?." Sai ya ɗaya mata kai. Take hawaye ya fara gangaro daga idanun sai kuma kuka mai sauti ya ƙwace mata, sam labarin Ameera babu daɗi, sam ba ta son tunawa da komai, amma a yau za ta tina, za ta ba da labari, za ta tuna wasu mugayen mutane dake addabar rayuwar Ameera...........
END.
> Toh fa wai jama'a wacece AMEERATULKHAIR ne, sannan ko dai asirin Darling ya karye ne....... PRETTYN JAJIRTATTU ce ✍️
🔥 *Let’s goooo!* 🔥
Hit that LIKE 👍 if you're truly *ready for the ride*!
Because *HASASHE KO BURI* isn’t just a story —
*it’s an experience.* 💭✨📚
✍️ _By PRETTYN JAJIRTATTU_ 💕📖
[9/14, 08:00] PRETTY SK NOVERLIST: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=ac_t
❤️ _I love you deeply, Habibah. Always and forever._
Much love and respect to each and every one of you. ❤️🔥
*Keep shining, JAW family!*
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_
🌟🔥 *HASASHE KO BURI* 🔥🌟
*📖 A powerful story filled with dreams, struggles, and destiny!*
💡 *Ka shirya?* Wannan ba labari bane na wasa — *it’s a journey into the heart of dreams and reality!* 😍
PAGE3️⃣7️⃣⏩3️⃣8️⃣
_ABUJA_
“Tinda ki ka ji na amince da auren nan to kawai ki yadda, kinsan waye Ukashe kuwa? ki dai bari ayi auren nan a nan ne za mu fara target din mu, yanzu baki ga yanda nake mulkin babanki ko akwai wani matsala a cikin gidan nan babu, dan haka ki mai da hankali, mahaifinki shi yace ya miki a mijin aure Ukasha, ki amince domin kuwa in Ukashe ba ƙaramin mutumin ba ne, mai mugun kuɗi ne kuma haka nake fatan ki aure mai kuɗi, to gashi Allah ya kashe ya bamu, yanda nake Hasashe ma duk yafi samarin ki kuɗi, don haka ni nan mahaifiyar ki na amince da auren nan ki, bayan aure zamu mallaka gidan da shi kansa, sannan ki dinga juya sa da sauran matayen gidan, ke za ki zamo sarauniya idan ma ba kya son su sai muyi waje da su ki mallake sa ki mallaki gidansa.” murmushi budawar yarinyar dake zaune ta yi tana karka ƙafarta.
“Wo ke Mamanaaaaa, gaskiya ina son ki Allah ya bar min ke, gaskiya ne naga Guy ɗin ya haɗu ba laifi amma Mama, ina da kishi fa gaskiya ina da kishi bazan iya sharing mijina da mata har uku ba, Mama kuma ƙabilu daban-daban."
“Hmmm ki bi komai a hankali, ina ji dai ko da wani yare aka zo, bahaushiya ita ce gaba dan haka Maryam ki natsu ki jini da ƙyau, kina ji na?.”
*Eh ina jin ki Mamana."
“In bakya son kishiyoyin duk zanyi waje da su idan kina so kuma su zama miki ƴan aiki duk sai su zama miki, ba ki da case yarta.” tashi ta yi da sauri tana runguma mahaifiyar ta cike da jin daɗi da annashuwa, da sauri kuma ta nufa ɗakin ta na mai tafiya ta na haɗawa da rawa da ɗan ihu.
Ba laifi Maryam budurwa ce wacce ba za ta wuce shekara ashirin da biyu ba, tana da duhu fata amma kyakkyawa ce ga jiki dan ba za'a ce mata siriya ba ko kaɗan, ita ce tilo a wajen mahaifiyarta, sannan ga samu tarairaya sosai domin komai kuwa ita kaɗai Allah ya ba ta. Maryam ta taso ne cikin gata da jin daɗi, haka mahaifiyar ke fatan ta huta a gidan mijinta, dan ita ta shigo gidan mijinta ne yana da mata biyu, amma sai da ta kora kowacce ta mulki gidan ta mulka mijin in zan faɗa kalma ɗaya bai isa ya sauya mata shi.
Fatan ta ɗaya shine Maryam ta aura mai shaken ƙudi yanda zasu juya shi yadda take so sai gashi Allah ya basu, Mahaifin Maryam shi ya bashi ita kyautar domin a ƙarƙashin sa yake aiki a kamfaninsa ta yi farin ciki da jin haka sosai kuma tana fatan ayi bikin lafiya daga nan za su fara ba za mulki a cikin gidan Ukasha, za ta sanya Maryam ta mallake gidan gaba daya sai abin da Maryam tace shi za'a cikin gidan, za ta nunawa kowace yariya cewa bahaushiya ba sa'ar su ba ce ba kuma sa'ar kishin su ba ce haka. sai ta saki wani murmushi na mugunta tana mai cewa.
“Mu je zuwa, Ƴa ga sai kin zama sarauniya a gidan mijinki da yardar ubangiji, kuma babu mai juya min ke.”..........
*KANO*
Haidar da Ameeratulkhair su wani kulle sosai, dan a cikin kwana 7 da suka yi saoyayya mai zafi tashiga tsakaninsu wadda dukansu sun makance a soyayyar, abu na Allah har suka cikin kwana bakwai babu wanda iya ganin ko da farcin Ameeratulkhair ne, dan akwai da taka tsan-tsan sosai.
Yau ce ranar ƙarshe sun shirya tsab dan dawowa, su gama haɗa komai da hujjojin suna mai farin ciki dan kuwa abin da suka zo nema sun samu ninkinsa, dajuka huɗun nan da suka zaɓa kuma Alhamdulillah basu samu matsala a dukka, kuma duk suna cikin koshin lafiya.
Farin ciki ne kwance akan fuskar Haidar dan kuwa a yanzu Amira jinta yake a jikin jikinsa. Kuma ina suna tare sai ya ji tamkar ya shiga wani sabon duniya ne, ya ara wayanta ya kai sau ba adadi domin ko zai ga hoton ta amma sai dai babu komai a ciki sai hotunan aiki da wasu abubuwa amma babu hoton ta a ciki, yayi-yayi ya ga fuskar ta amma taki sam, ina kuma ya matsa sai tayi fushi tare da rubuta mai kawai su haƙura da soyayya amma da ta faɗa haka sai ya ruɗe sannan ya ba ta haƙuri.