Sashe 9
Exiled Prince Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bayan kalmar shahada ba abun da mutanan wajen da Malik su ke yi
su na kallon Aymane da ya fara girma , ya na girma , ya na girma , ya koma dankareren maciji tsanwa shar , girman shi ya yi biyun macijin da Rouksar ta zama a word room
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi tongue din shi na fitowa waje
duk mutanan wajen sai da su ka saki kara , ma su tserewa na yi , ma su suma na yi
MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU da Rafik , RIANNA , Diya , bayan kalmar shahada ba abun da su ke yi
da sauri General Abdallah ya kalli Sojojin shi da ke tsaye cen a geffen ya daga musu murya ya na fadin " Fire ! "
da sauri Su ka fiddo gun su ka fara harbin macijin nan , amma ko ajikin shi , bullet din sai faduwa kassa su ke yi
wutsiyar shi kawai ya sa ya buge duk sojojin da ke wajen su ka yi cen gefe su ka fadi
shi dai Malik ya yi sumar tsaye bayan kallon macijin nan ba abun da ya ke yi , sai kalmar shahada da ya ke karantawa cikin zuciyar shi , ya na kallon macijin nan cikin ido dan shi ma macijin Malik ya ke kallon
ya na tsaye a haka kawai ya ga........
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________ 4 ❤✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 11 & 12 ✍💕🔥}
ya na tsaye a haka kawai ya ga Inaya kamar ta fado da ga sama tsaye a gaban shi , kayan jikin ta duk sun koma baki kirin , gashin ta ya yi black sosai , ga shi kuma ya yi kwari kamar an yi kitso , idanunta sun koma bakake kirin ko digon fari babu , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman rigar ta da gashin ta , wani abun mamaki kuma cikin jikinta ya bace bat kamar ba ta taba yi ba
a hankali Malik ya bude baki ya na shirin magana ya ga wani haske ya fito da ga jikin ta ya yi cen gefe dan nesa kadan
wata irin muguwar bugawa zuciyar shi ta yi
wata Inayar ce kuma daban , amma wannan kayan jikin ta duk farare ne , har gashin kan ta fari ne kal , idanunta sun koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch , ita ma dai cikin ta a shafe ya ke babu allamun pregnancy a tattare da ita
cikin wani harshe da ban san irin shi ba mai sanye da bakaken kaya ta cewa dayar " Abyad ki koma , idan wani abu ya same ki dukka mu uku ba za mu rayu ba "
girgiza mata kai Abyad ta yi ta na fadin " Aswad , ba za ki iya yin fada da shi ba ke kadai , ki bari na taimaka miki "
" Ki fara fitar da Malik da ga wajen nan " Aswad ta fada
gyada mata kai kawai Abyad ta yi , kafin ta tako da gudu ta nufo Malik da ya yi sumar tsaye , ta riko hannunshi ta bace bat tare da shi
sai ga ta tsaya gaban su MALIKAT AL'UMU rike da Malik
sakin hannunshi ta yi , ta na shirin juyawa ya riko hannunta ya na fadin " Cutie , kar ki tafi "
a hankali Abyad ta juyo , ta kwace hannunta a hankali , wannan karan da harshen Hausa ta ce " kar ka damu ba abun da zai same ta , ka zauna a nan , idan wani abu ya same ka , ita ma za ta cutu "
ta na gama fadar haka , ta yi taku uku baya , ta na fuskantar su , ta fara motsa lips din ta a hankali
a hankali wani farin hayaki ya fara tashi tsakanin su , ta dago hannun ta , ta fara yin sama da shi , shi ma hayakin nan ya fara yin sama
sannan ta daina motsa lips din ta , ta sauko hannun ta kafin ta juya da gudu
ta na juyawa Malik ya tako da sauri ya na fadin " Cutie ! " , sai dai ya na iso wajen hayakin nan ya yi baya da sauri ya ji kamar ya bugi bango
a rude ya tsaya ya na kallon hayakin nan , ya mika hannun shi , kawai sai ya ga ya tabo abu kamar ya taba bango
cikin fitar hayaci ya fara kai wa hayakin nan bugu , ya na fadin " Cutie ! Cutie ! " da sauri Diya ya riko shi ya na fadin " Ka kontar da hankalin ka , ba abun da zai faru da ita
bangaran Abyad kuwa , kai tsaye geffen Aswad ta dawo ta tsaya ta na fadin " ya za mu yi da shi ? "
a hankali Aswad ta yi sama da hannu ta , sai ga wata katuwar Sword baka kirin ta fito a ciki , ba tare da ta kalli Abyad ba ta ce mata " kar ki damu , zan yi maganin shi "
ta na gama fadar haka ta nufi macijin nan da gudu
da sauri ya juyo da wutsiyar shi zai kai mata bugu , kawai sai ta bace bat
sai ga ta tsaya a bayan shi , ba tsaya bata lokaci kawai ta caka mishi sword din hannun ta a baya
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi , a dubu dari ya sa wutsiyar shi ya buge ta , wata yar karamar kara ta saki ta na yin cen gefe ta fadi
" Cutie ! " Malik ya fada da karfi ya na zaro idanu lokacin da macijin nan ya buge ta , sa karfi ya shiga kai wa hayakin nan bugu amma ina , ba kuma zai iya zagaye shi ba dan hayakin ya raba masarautar biyu , babu ta hanyar wucewa
lokaci guda Abyad ta bace , sai ga ta tsugune geffen Aswad ta na fadin " ba ki ji ciwo ba ? "
" a'a " Aswad ta fada ta na kokarin tashi
da sauri Abyad ta mike tsaye , ta na kallon macijin nan ya na kokarin cire sword din Aswad da ke bayan shi
a hankali ta mika hannunta , kamar da ga sama wata farar bow ta fito cikin hannunta
a hankali ta kai dayan hannunta , ta fara jan zaren bow din nan kamar ta na shirin tilla kibiya
sai da ta ja shi har karshe kafin ta saki , kawai sai na ga wata farar Arrow ta fito ta nufi macijin nan da mugun gudu ta soke shi a jiki
wani marayen kuka macijin nan ya saki dan ba karya ya ji zafin hakan
lokaci guda Abyad ta bace bat , ta koma gaban macijin , ta kara jan bow din nan ta harba mishi kibiya , ta sake bacewa ta koma bayan shi , ta harba mishi wata arrow a baya , yanzu ma ta sake bacewa ta koma dayan geffen ta sake harba mishi arrow , sai da ta harba mishi har guda hudu kafin bow din hannunta ta bace
wani marayen kuka macijin nan ya saki , kafin ya nufe ta gudu , duk da ya galabaita dan har idanun shi sun fara rufewa , jikin shi ya yi sanyi
ya na isa ya sa wutsiya , kafin ta bace , ya matse ta a cikin wutsiyar shi ya daga ta sama , ya buga ga kassa da mugun karfi har kura na tashi
da mugun gudu Aswad ta tasso , ta nufi Abyad ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo ta , ta na fadin " Abyad , Abyad , ki na ji na ? "
murya a disashe ta ce " ina jin ki , ba abun da ya same ni "
da sauri Aswad ta mike tsaye , cike da bacin rai , ta bude baki ta yi wata razananiyar kara ta na kallon macijin nan
nan take wata bakar guguwa ta tashi da karfi ta fara mamaye macijin nan , a hankali Aswad ta daga kafa ta shiga cikin guguwar nan , ta tsaya cak waje guda
a hankali ta mika hannunta , da sauri Sword din ta da ta caka mishi a baya ta fito ta koma cikin hannun ta
wata razananiyar kara macijin nan ya saki lokacin da sword din ta fita da ga jikin shi
da sauri ya nufi Aswad cike da bacin rai , sai dai kafin ya iso gare ta , ta bace bat cikin guguwar nan
cak ya tsaya ya na juyi ya na kuka ya na neman Aswad
sai da ya share one minute a haka , babu Aswad
ya na a haka ya ga kawai ta fito da ga cikin guguwar nan cen sama dai'dai tsawon shi , kamar an tillo ta , ta daga sword din ta sama ta raba macijin nan gida biyu har jininshi ya watsun mata a fuska
nan take ya fadi kassa rabi ya yi gefe , rabi ya yi dayan gefe
non take gudun guguwar nan ya kara , sai kururuwa ta ke yi wani razanannan sauti na fitowa da ga ciki
sai da ta yi wajen good one minute ta na wannan sautin kafin ta bace bat tare da macijin baki daya
wata nanauyar ajiyar zuciya Abyad ta sauke ita da Aswad a tare , ta tashi da gudu ta nufi Aswad
wani dan karamin murmushi Aswad ta saki kafin ta bude mata hannayan ta , ta na isa ta shige jikin ta
a hankali farin hayakin nan da ta tare su Malik da shi ya fara yin kassa har ya bace shi ma
ya na bacewa ko sai ga Inaya tsaye a wajen , ta na sanye da kayan ta na farko , idanun ta sun komo dai'dai har wannan katon cikin nata
su na kallon Aymane da ya fara girma , ya na girma , ya na girma , ya koma dankareren maciji tsanwa shar , girman shi ya yi biyun macijin da Rouksar ta zama a word room
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi tongue din shi na fitowa waje
duk mutanan wajen sai da su ka saki kara , ma su tserewa na yi , ma su suma na yi
MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU da Rafik , RIANNA , Diya , bayan kalmar shahada ba abun da su ke yi
da sauri General Abdallah ya kalli Sojojin shi da ke tsaye cen a geffen ya daga musu murya ya na fadin " Fire ! "
da sauri Su ka fiddo gun su ka fara harbin macijin nan , amma ko ajikin shi , bullet din sai faduwa kassa su ke yi
wutsiyar shi kawai ya sa ya buge duk sojojin da ke wajen su ka yi cen gefe su ka fadi
shi dai Malik ya yi sumar tsaye bayan kallon macijin nan ba abun da ya ke yi , sai kalmar shahada da ya ke karantawa cikin zuciyar shi , ya na kallon macijin nan cikin ido dan shi ma macijin Malik ya ke kallon
ya na tsaye a haka kawai ya ga........
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________ 4 ❤✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 11 & 12 ✍💕🔥}
ya na tsaye a haka kawai ya ga Inaya kamar ta fado da ga sama tsaye a gaban shi , kayan jikin ta duk sun koma baki kirin , gashin ta ya yi black sosai , ga shi kuma ya yi kwari kamar an yi kitso , idanunta sun koma bakake kirin ko digon fari babu , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman rigar ta da gashin ta , wani abun mamaki kuma cikin jikinta ya bace bat kamar ba ta taba yi ba
a hankali Malik ya bude baki ya na shirin magana ya ga wani haske ya fito da ga jikin ta ya yi cen gefe dan nesa kadan
wata irin muguwar bugawa zuciyar shi ta yi
wata Inayar ce kuma daban , amma wannan kayan jikin ta duk farare ne , har gashin kan ta fari ne kal , idanunta sun koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch , ita ma dai cikin ta a shafe ya ke babu allamun pregnancy a tattare da ita
cikin wani harshe da ban san irin shi ba mai sanye da bakaken kaya ta cewa dayar " Abyad ki koma , idan wani abu ya same ki dukka mu uku ba za mu rayu ba "
girgiza mata kai Abyad ta yi ta na fadin " Aswad , ba za ki iya yin fada da shi ba ke kadai , ki bari na taimaka miki "
" Ki fara fitar da Malik da ga wajen nan " Aswad ta fada
gyada mata kai kawai Abyad ta yi , kafin ta tako da gudu ta nufo Malik da ya yi sumar tsaye , ta riko hannunshi ta bace bat tare da shi
sai ga ta tsaya gaban su MALIKAT AL'UMU rike da Malik
sakin hannunshi ta yi , ta na shirin juyawa ya riko hannunta ya na fadin " Cutie , kar ki tafi "
a hankali Abyad ta juyo , ta kwace hannunta a hankali , wannan karan da harshen Hausa ta ce " kar ka damu ba abun da zai same ta , ka zauna a nan , idan wani abu ya same ka , ita ma za ta cutu "
ta na gama fadar haka , ta yi taku uku baya , ta na fuskantar su , ta fara motsa lips din ta a hankali
a hankali wani farin hayaki ya fara tashi tsakanin su , ta dago hannun ta , ta fara yin sama da shi , shi ma hayakin nan ya fara yin sama
sannan ta daina motsa lips din ta , ta sauko hannun ta kafin ta juya da gudu
ta na juyawa Malik ya tako da sauri ya na fadin " Cutie ! " , sai dai ya na iso wajen hayakin nan ya yi baya da sauri ya ji kamar ya bugi bango
a rude ya tsaya ya na kallon hayakin nan , ya mika hannun shi , kawai sai ya ga ya tabo abu kamar ya taba bango
cikin fitar hayaci ya fara kai wa hayakin nan bugu , ya na fadin " Cutie ! Cutie ! " da sauri Diya ya riko shi ya na fadin " Ka kontar da hankalin ka , ba abun da zai faru da ita
bangaran Abyad kuwa , kai tsaye geffen Aswad ta dawo ta tsaya ta na fadin " ya za mu yi da shi ? "
a hankali Aswad ta yi sama da hannu ta , sai ga wata katuwar Sword baka kirin ta fito a ciki , ba tare da ta kalli Abyad ba ta ce mata " kar ki damu , zan yi maganin shi "
ta na gama fadar haka ta nufi macijin nan da gudu
da sauri ya juyo da wutsiyar shi zai kai mata bugu , kawai sai ta bace bat
sai ga ta tsaya a bayan shi , ba tsaya bata lokaci kawai ta caka mishi sword din hannun ta a baya
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi , a dubu dari ya sa wutsiyar shi ya buge ta , wata yar karamar kara ta saki ta na yin cen gefe ta fadi
" Cutie ! " Malik ya fada da karfi ya na zaro idanu lokacin da macijin nan ya buge ta , sa karfi ya shiga kai wa hayakin nan bugu amma ina , ba kuma zai iya zagaye shi ba dan hayakin ya raba masarautar biyu , babu ta hanyar wucewa
lokaci guda Abyad ta bace , sai ga ta tsugune geffen Aswad ta na fadin " ba ki ji ciwo ba ? "
" a'a " Aswad ta fada ta na kokarin tashi
da sauri Abyad ta mike tsaye , ta na kallon macijin nan ya na kokarin cire sword din Aswad da ke bayan shi
a hankali ta mika hannunta , kamar da ga sama wata farar bow ta fito cikin hannunta
a hankali ta kai dayan hannunta , ta fara jan zaren bow din nan kamar ta na shirin tilla kibiya
sai da ta ja shi har karshe kafin ta saki , kawai sai na ga wata farar Arrow ta fito ta nufi macijin nan da mugun gudu ta soke shi a jiki
wani marayen kuka macijin nan ya saki dan ba karya ya ji zafin hakan
lokaci guda Abyad ta bace bat , ta koma gaban macijin , ta kara jan bow din nan ta harba mishi kibiya , ta sake bacewa ta koma bayan shi , ta harba mishi wata arrow a baya , yanzu ma ta sake bacewa ta koma dayan geffen ta sake harba mishi arrow , sai da ta harba mishi har guda hudu kafin bow din hannunta ta bace
wani marayen kuka macijin nan ya saki , kafin ya nufe ta gudu , duk da ya galabaita dan har idanun shi sun fara rufewa , jikin shi ya yi sanyi
ya na isa ya sa wutsiya , kafin ta bace , ya matse ta a cikin wutsiyar shi ya daga ta sama , ya buga ga kassa da mugun karfi har kura na tashi
da mugun gudu Aswad ta tasso , ta nufi Abyad ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo ta , ta na fadin " Abyad , Abyad , ki na ji na ? "
murya a disashe ta ce " ina jin ki , ba abun da ya same ni "
da sauri Aswad ta mike tsaye , cike da bacin rai , ta bude baki ta yi wata razananiyar kara ta na kallon macijin nan
nan take wata bakar guguwa ta tashi da karfi ta fara mamaye macijin nan , a hankali Aswad ta daga kafa ta shiga cikin guguwar nan , ta tsaya cak waje guda
a hankali ta mika hannunta , da sauri Sword din ta da ta caka mishi a baya ta fito ta koma cikin hannun ta
wata razananiyar kara macijin nan ya saki lokacin da sword din ta fita da ga jikin shi
da sauri ya nufi Aswad cike da bacin rai , sai dai kafin ya iso gare ta , ta bace bat cikin guguwar nan
cak ya tsaya ya na juyi ya na kuka ya na neman Aswad
sai da ya share one minute a haka , babu Aswad
ya na a haka ya ga kawai ta fito da ga cikin guguwar nan cen sama dai'dai tsawon shi , kamar an tillo ta , ta daga sword din ta sama ta raba macijin nan gida biyu har jininshi ya watsun mata a fuska
nan take ya fadi kassa rabi ya yi gefe , rabi ya yi dayan gefe
non take gudun guguwar nan ya kara , sai kururuwa ta ke yi wani razanannan sauti na fitowa da ga ciki
sai da ta yi wajen good one minute ta na wannan sautin kafin ta bace bat tare da macijin baki daya
wata nanauyar ajiyar zuciya Abyad ta sauke ita da Aswad a tare , ta tashi da gudu ta nufi Aswad
wani dan karamin murmushi Aswad ta saki kafin ta bude mata hannayan ta , ta na isa ta shige jikin ta
a hankali farin hayakin nan da ta tare su Malik da shi ya fara yin kassa har ya bace shi ma
ya na bacewa ko sai ga Inaya tsaye a wajen , ta na sanye da kayan ta na farko , idanun ta sun komo dai'dai har wannan katon cikin nata