Sashe 4
Exiled Prince Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cike da bacin rai Malik ya ce mishi " ka na sane da abun da ke faruwa amma ka ki fada min , why ba za ka kire ni ka fada min halin da ahalina su ke cike tun kafin abun ya tsananta ? why Diya ? da yanzu RIANNA ba ta kire ta fada min ba shikenan haka Saudiya za ta dongwama hannun wacen azzalumin dan uwan naka "
a hankali Diya ya dago kai ya mike tsaye , ya na fadin " lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa , sai da na kira ka , amma ba ka dauki wayata ba , na tura maka text a na bukatar ka a Saudiya , amma ba ka min reply ba , asali ma blocked di na ka yi , shi ya sa na ja bakina , na yi shiru ba kyale ka , na tattare familyn ka na tafi da su Qatar , duk abun da ya faru laifin ka ne , da tun farko ba ka tafi ba da duk wannan ba ta faru ba " ya fada cikin bacin rai shi ma
gaskiya Diya ya fada , duk abun da ya faru laifinshi ne , da tun farko ya tsaya , ya yaki Aymane da duk wannan abun ba ta faru ba
ya na gama fadar haka ya fara jiyo kukan baby
wani dan karamin tsaki Diya ya ja ya na fadin " dubi don Allah ka saka shi kuka " ya kai karshen ya na juyawa ya nufi Nesrine , ya kai hannu ya karbi babynshi , sannan ya juyo ya dawo gaban Malik
ya shiga jijiga shi ya na fadin " Shiiiiiiiiii , calm down my baby ba abun da ya faru "
a hankali ya dago kai ya kalli Malik ya na murmushi ya ce " tun kafin a rigani , bari na gabatar maka da Nawfel bin Abdoul Mujeeb , my baby "
lokaci guda idanun Malik su ka ciko da ruwa , har wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na kallon babyn babu ko kiftawa
Diya na jin yadda ya sauke ajiyar zuciya , ya saki wani kyawatencen murmushi ya ce " ba za ka rike shi ba ? " ya fada ya na mika mishi babyn
a hankali Malik ya dago hannayanshi har kerma su ke yi ya kai zai karbi babyn
kamar wanda ya tuno wani abu , lokaci guda ya juya ya fita da gudu
a tare su ka kalle shi har ya fita sannan Diya ya kalli babyn hannun shi ya ce " Oh sorry my baby , yanzu ya dawo kai da takwaran ka guda , duk gudun ruwanshi sai ya dawo ya dauke ka " sa ga haka ya juya ya koma geffen Nesrine ya zauna su ka shiga rarrashin babyn su
haka kowa ma ya koma ya zauna , ya yi zugum sun rasa abun yi , wannan tashin hankali da me ya yi kama , su dan ba su ma ji abun da Aymane ya fada da sai sun dinga sumewa
▪AYMANE
cike da bacin rai ya nufi part din Malik , kai tsaye a floor na biyu ya nufa dan a nan RIANNA ta ke , shi kuma tare da Hafsat a floor na uku , dan tun zuwan shi part din bai taba hawa floor na hudu ba , dan ya na rufe kuma babu wanda ya San ta yadda a ka rufe shi bare a bude shi
babu ko sallama ya shigo parlourn ya kwallawa RIANNA kira kamar murya shi za ta fado
da gudu RIANNA ta fito da ga Corridor , ta na tafe ta na ingishi da allamun kafar ta na ciwo , ga fuskar ta duk ta yi ja , ta na sanye da wata gown pink color ko veil ba ta da a kanta
kai tsaye gabanshi ta karaso murya har kerma ta ke ta ce " ga ni , ka na bukatar wani abu ? "
tsaya wa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa
sai da ya dauki one minute ya na kallon ta kafin ya daga hannu ya wanke ta da wani gigitacen mari har sai da ta saki kara ta fadi kassa
cikin bacin rai ya tsuguna ya kai hannu ya shako wuyan ta ya na fadin " bayan ke na san babu wanda zai yi wannan aikin , why ? azabar da na ke miki ba ta ishe ki ba sai da ki ka yi abun da zai sani na kashe ki ? why za ki sa dan banzan dan uwanki ya dawo , har ya yi kokarin kwace min kujerar Malik ? "
tattara duk karfin ta RIANNA ta yi , ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture shi ya fadi baya
da sauri ta mike tsaye ta na sakin murmushi ta na fadin " Akhie ya dawo ? " ta kai karshen hawaye na zubo mata
ta na gama fadar haka ta ji hannun Aymane ya damko wuyanta ya na fadin " ya dawo , amma ba za ki samu ganin shi ba , da ga nan gawar ki ce za ta fita da ga part din nan , duk wanda ya yi kokarin shiga tsakanina da kujerar Malik , sai na ga bayan shi , ki jira shi ma dan uwan naki , zai tarda ki ranar Friday "
" ka sake ni " ta fada murya a disashe dan a rarrabe ma ta fiddo hariffan
ya na shirin magana ya ga an riko hannun shi
a hankali ya juya ya ga ko wanene , kai tsaye cikin idanun Malik nashi su ka sauka
ba karamar razana ya yi ba ganin wadanan hazel eyes din nashi , ga shi sun yi jazir dan bacin rai , har sai da Aymane ya saki wuyan RIANNA bai shirya ba
ya na ganin ya sake ta ya yarfa hannu shi da karfi kassa , ya riko hannun RIANNA zai bar wajen da ita
da sauri Aymane ya riko hannunta ya na fadin " she is my wife , ba ka da ikon tafiya da ita "
Malik bai ce mishi komai ba , ya sa kafa ya tura shi har sai da ya fadi kassa
ya na faduwa ya juya ya nufi lift ya na rike da hannun RIANNA , sai da su ka yi ido hudu da Aymane kafin kofar lift din ta rufe
kai tsaye part din su ka baro , ya na janye da hannun RIANNA , ita ko ko gaban ta ba ta gani , kawai ta tsare shi da ido babu ko kiftawa ta na hawaye
sai da su ka shigo parlourn MALIKAT HOUDA ba ta sani ba , kawai sai ganin ta yi ya saki hannun ta ya nufi corridor
da sauri ta riko hannunshi , da karfi ya kwace shi ya nufi corridor
ba ta hakura ba sai da ta sake kai hannu ta riko nashi ta na fadin " Akhie "
ba ta gama rufe bakinta ba , ya juyo ya daka mata wata gigitaciyar tsawa ya na fadin " I say let me ! " da ga haka ya nufi corridor ya shige ya bar ta ta yi sumar tsaye
da sauri MALIKAT INAS ta tasso ta rungume yarinyarta ta na sakin kuka
a hankali RIANNA ta bude baki ta ce " Ammie , cewa ya yi na kyale shi " ta fada hawaye na zubo mata
da sauri Diya ya ce mata " RIANNA , gwara ki kyale shi , dan yanzu bacin ran da ya ke ciki ko da marigayi Malik ne a gaban shi , zai iya yi mishi fiye da tsawan , dan idanunshi a rufe su ke , ba ku san abun da Aymane ya fada mishi ba a fada , dan haka ku kyale shi har ya sauko "
da sauri RIANNA ta shige jikin MALIKAT INAS ta na sakin kuka har da zubewa saman guyiwowinta , ta na kuka
bangaran Malik , kai tsaye corridor ya nufa , har ya wuce bedroom din da Inaya ke ciki ya jiyo Muryar ta , ta na fadin " Ashhhhhhh "
cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar ya shiga babu ko sallama
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________ 4 📚✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 5 & 6 ✍💕🔥}
cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar dakin ya shiga babu ko sallama
nan ya gan ta zaune saman bed din mama , ta jingina bayanta a forehead din gadon , da ga ita sai bathrobe , ga hannun mama saman katon cikinta , sai murmushi su ke saki a tare
ya na ganin haka ya ce " i'm sorry " ya kai karshen ya na shirin juyawa
da sauri Mama ta ce " malam Zayd , ina kuma za ka je ? "
shiru ya yi bai ce mata komai ba , ko motsi ya kassa
ya na a haka ya ga mama tsaye gaban shi ta na fadin " dama ta ce ta na son ganin ka , Auta zan dawo anjima kin ji ? "
gyada mata kai kawai Inaya ta yi , da ga haka ta sa kafa ta fito bedroom din ta janyo musu kofa
ta na fita ko ya sakawa kofar security
a hankali ya juya ya nufi bakin gado , ya zauna ya na kallon ta
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " baby ka san wani abu ? "
girgiza mata kai ya yi a sanyaye ya ce " sai kin fada "
dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " babyn mu ya na motsi , yanzu na ji kafafunshi saman cikina "
a hankali Diya ya dago kai ya mike tsaye , ya na fadin " lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa , sai da na kira ka , amma ba ka dauki wayata ba , na tura maka text a na bukatar ka a Saudiya , amma ba ka min reply ba , asali ma blocked di na ka yi , shi ya sa na ja bakina , na yi shiru ba kyale ka , na tattare familyn ka na tafi da su Qatar , duk abun da ya faru laifin ka ne , da tun farko ba ka tafi ba da duk wannan ba ta faru ba " ya fada cikin bacin rai shi ma
gaskiya Diya ya fada , duk abun da ya faru laifinshi ne , da tun farko ya tsaya , ya yaki Aymane da duk wannan abun ba ta faru ba
ya na gama fadar haka ya fara jiyo kukan baby
wani dan karamin tsaki Diya ya ja ya na fadin " dubi don Allah ka saka shi kuka " ya kai karshen ya na juyawa ya nufi Nesrine , ya kai hannu ya karbi babynshi , sannan ya juyo ya dawo gaban Malik
ya shiga jijiga shi ya na fadin " Shiiiiiiiiii , calm down my baby ba abun da ya faru "
a hankali ya dago kai ya kalli Malik ya na murmushi ya ce " tun kafin a rigani , bari na gabatar maka da Nawfel bin Abdoul Mujeeb , my baby "
lokaci guda idanun Malik su ka ciko da ruwa , har wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na kallon babyn babu ko kiftawa
Diya na jin yadda ya sauke ajiyar zuciya , ya saki wani kyawatencen murmushi ya ce " ba za ka rike shi ba ? " ya fada ya na mika mishi babyn
a hankali Malik ya dago hannayanshi har kerma su ke yi ya kai zai karbi babyn
kamar wanda ya tuno wani abu , lokaci guda ya juya ya fita da gudu
a tare su ka kalle shi har ya fita sannan Diya ya kalli babyn hannun shi ya ce " Oh sorry my baby , yanzu ya dawo kai da takwaran ka guda , duk gudun ruwanshi sai ya dawo ya dauke ka " sa ga haka ya juya ya koma geffen Nesrine ya zauna su ka shiga rarrashin babyn su
haka kowa ma ya koma ya zauna , ya yi zugum sun rasa abun yi , wannan tashin hankali da me ya yi kama , su dan ba su ma ji abun da Aymane ya fada da sai sun dinga sumewa
▪AYMANE
cike da bacin rai ya nufi part din Malik , kai tsaye a floor na biyu ya nufa dan a nan RIANNA ta ke , shi kuma tare da Hafsat a floor na uku , dan tun zuwan shi part din bai taba hawa floor na hudu ba , dan ya na rufe kuma babu wanda ya San ta yadda a ka rufe shi bare a bude shi
babu ko sallama ya shigo parlourn ya kwallawa RIANNA kira kamar murya shi za ta fado
da gudu RIANNA ta fito da ga Corridor , ta na tafe ta na ingishi da allamun kafar ta na ciwo , ga fuskar ta duk ta yi ja , ta na sanye da wata gown pink color ko veil ba ta da a kanta
kai tsaye gabanshi ta karaso murya har kerma ta ke ta ce " ga ni , ka na bukatar wani abu ? "
tsaya wa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa
sai da ya dauki one minute ya na kallon ta kafin ya daga hannu ya wanke ta da wani gigitacen mari har sai da ta saki kara ta fadi kassa
cikin bacin rai ya tsuguna ya kai hannu ya shako wuyan ta ya na fadin " bayan ke na san babu wanda zai yi wannan aikin , why ? azabar da na ke miki ba ta ishe ki ba sai da ki ka yi abun da zai sani na kashe ki ? why za ki sa dan banzan dan uwanki ya dawo , har ya yi kokarin kwace min kujerar Malik ? "
tattara duk karfin ta RIANNA ta yi , ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture shi ya fadi baya
da sauri ta mike tsaye ta na sakin murmushi ta na fadin " Akhie ya dawo ? " ta kai karshen hawaye na zubo mata
ta na gama fadar haka ta ji hannun Aymane ya damko wuyanta ya na fadin " ya dawo , amma ba za ki samu ganin shi ba , da ga nan gawar ki ce za ta fita da ga part din nan , duk wanda ya yi kokarin shiga tsakanina da kujerar Malik , sai na ga bayan shi , ki jira shi ma dan uwan naki , zai tarda ki ranar Friday "
" ka sake ni " ta fada murya a disashe dan a rarrabe ma ta fiddo hariffan
ya na shirin magana ya ga an riko hannun shi
a hankali ya juya ya ga ko wanene , kai tsaye cikin idanun Malik nashi su ka sauka
ba karamar razana ya yi ba ganin wadanan hazel eyes din nashi , ga shi sun yi jazir dan bacin rai , har sai da Aymane ya saki wuyan RIANNA bai shirya ba
ya na ganin ya sake ta ya yarfa hannu shi da karfi kassa , ya riko hannun RIANNA zai bar wajen da ita
da sauri Aymane ya riko hannunta ya na fadin " she is my wife , ba ka da ikon tafiya da ita "
Malik bai ce mishi komai ba , ya sa kafa ya tura shi har sai da ya fadi kassa
ya na faduwa ya juya ya nufi lift ya na rike da hannun RIANNA , sai da su ka yi ido hudu da Aymane kafin kofar lift din ta rufe
kai tsaye part din su ka baro , ya na janye da hannun RIANNA , ita ko ko gaban ta ba ta gani , kawai ta tsare shi da ido babu ko kiftawa ta na hawaye
sai da su ka shigo parlourn MALIKAT HOUDA ba ta sani ba , kawai sai ganin ta yi ya saki hannun ta ya nufi corridor
da sauri ta riko hannunshi , da karfi ya kwace shi ya nufi corridor
ba ta hakura ba sai da ta sake kai hannu ta riko nashi ta na fadin " Akhie "
ba ta gama rufe bakinta ba , ya juyo ya daka mata wata gigitaciyar tsawa ya na fadin " I say let me ! " da ga haka ya nufi corridor ya shige ya bar ta ta yi sumar tsaye
da sauri MALIKAT INAS ta tasso ta rungume yarinyarta ta na sakin kuka
a hankali RIANNA ta bude baki ta ce " Ammie , cewa ya yi na kyale shi " ta fada hawaye na zubo mata
da sauri Diya ya ce mata " RIANNA , gwara ki kyale shi , dan yanzu bacin ran da ya ke ciki ko da marigayi Malik ne a gaban shi , zai iya yi mishi fiye da tsawan , dan idanunshi a rufe su ke , ba ku san abun da Aymane ya fada mishi ba a fada , dan haka ku kyale shi har ya sauko "
da sauri RIANNA ta shige jikin MALIKAT INAS ta na sakin kuka har da zubewa saman guyiwowinta , ta na kuka
bangaran Malik , kai tsaye corridor ya nufa , har ya wuce bedroom din da Inaya ke ciki ya jiyo Muryar ta , ta na fadin " Ashhhhhhh "
cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar ya shiga babu ko sallama
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________ 4 📚✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 5 & 6 ✍💕🔥}
cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar dakin ya shiga babu ko sallama
nan ya gan ta zaune saman bed din mama , ta jingina bayanta a forehead din gadon , da ga ita sai bathrobe , ga hannun mama saman katon cikinta , sai murmushi su ke saki a tare
ya na ganin haka ya ce " i'm sorry " ya kai karshen ya na shirin juyawa
da sauri Mama ta ce " malam Zayd , ina kuma za ka je ? "
shiru ya yi bai ce mata komai ba , ko motsi ya kassa
ya na a haka ya ga mama tsaye gaban shi ta na fadin " dama ta ce ta na son ganin ka , Auta zan dawo anjima kin ji ? "
gyada mata kai kawai Inaya ta yi , da ga haka ta sa kafa ta fito bedroom din ta janyo musu kofa
ta na fita ko ya sakawa kofar security
a hankali ya juya ya nufi bakin gado , ya zauna ya na kallon ta
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " baby ka san wani abu ? "
girgiza mata kai ya yi a sanyaye ya ce " sai kin fada "
dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " babyn mu ya na motsi , yanzu na ji kafafunshi saman cikina "