Sashe 7
Exiled Prince Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
slowly ta dago kan ta , ta kalli face din shi na dan lokaci kafin ta ce " idan ka tafi wa zai kula da babyn mu ? Diya ? Ammie , Aunty RIANNA , ? momy ? ka na ganin dukkan su soyayyar da za su nunawa babyn mu za ta kai taka ? please kar ka tsane shi a kan laifin da ba shi ya aikata ba , ko da kuwa wani za ka yi wa hukunci ni za ka yi wa tun da ni na ki yarda mi zubar da cikin " ta qarashe maganar idanun ta na cikowa da ruwa
slowly ya girgiza mata kai kafin ya ce " no , laifi na ne , da a ce ban kusance ki ba da ba za ki samu cikin nan ba , da duk wannan ba ta faru ba "
" baby , ka na nufin ka na nadamar duk lokacin da ka ke kusanta ta ? " ta fada a sanyaye kamar za ta yi mishi kuka
da sauri ya juyo ya daura hannun shi saman face din ta ya ce " never , ko so guda , asali ma wadanan lokutan su ne ma fi mahimanci a cikin rayuwa ta , kuma su ke lokutan da su ka fi ko wane farin ciki a cikin rayuwa ta saboda a lokacin ne mu ke zama abu guda ni da ke , na ji kamar babu kowa a duniyar nan sai ni , sai ke "
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ma ta ce mishi wani abu ya matso ya cabko lips din ta ya fara kissing din ta ya San in har ba hakan ba ya yi ba zai samu ta yi barci ba har ya tsere
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta lumshe idanunta ta fara biye mishi
a hankali ya sa hannu ya matso ta jikinsa kafin ya zame bakin shi da ga cikin nata slowly
murya cen kassan makoshi ya ce mata " mu konta please , barci na ke ji "
a hankali ta gyada mishi kai ta na sakin murmushi kafin ta gyada mishi da ga haka ta gyara ta konta
shi ma ya konta ya janyo duvet ya rufe su har zuwa kugu kafin ya kai hannu saman cikinta ya fara shafawa a hankali
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke ta lumshe idanunta ta na jin wani sanyi cikin zuciyar ta
ya na tsaka da shafa cikin ta kawai ya ji kamar cikin ta ya buge shi kadan a hannu
gaskiya ya dan razana har zaro idanu ya yi kafin ya juya ya kalli face din ta , ta lumshe idanunta ta na sakin wani cool murmushi
a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ci gaba da shafa cikin ta , a hankali a hankali har barci ya yi gaba da ita shi kuma ya tsare ta babu ko kiftawa
ya na jin barci ya dauke ta ya janye hannun shi a hankali da ga saman cikin ta kafin ya mike zaune ya sauko da kafafun shi
ya kai hannu ya janyo sneakers din shi ya meda kafin ya tashi tsaye a haka ya fara takawa ya nufi kofar fita dakin ya fice abun shi
ya na fitowa parlour ko ya tardo mama zaune ita kadai kamar aljana dan ba karya ya tsorata da ganin ta
a hankali ya karaso tsakiyar parlourn ya tsaya , cike da kula ya ce mata " mama , wani abu ya faru ? ya na ga ki na zaune a ke kadai ? ko wani abu ki ke bukata na kawo miki ? "
a hankali mama ta gyada mishi kai ta na murmushi ta ce " ba komai , kawai ina son yin magana da mahaifin su , amma Abyad ta ki hada ni da shi "
cikin rudu ya matso ya na fadin " mama , ki na lafiya kuwa ? "
" Eh ina lafiya , ko dan na ce ina son magana da malam ne ka tsorata , kar ka ji tsoro ina iya yin magana da mutanan da su ka mutu in har ruhin su bai yi nisa ba , haka ita ma Inaya ta na iya yi , idan Abyad ta janyo ruhin wanda mu ke son yi wa magana , amma yau sam ta ki yarda ta yi abun da na ce "
a dan razane Ya ce mata " mama , ni wlh wannan abun duk ya fi karfin tunani na kawai ina shanye wa ne "
a hankali ta gyada mishi kai kafin ta ce " na sani kar ka damu za ka iya tafiyar ka "
ba musu ya fara takawa ya nufi kofar fita part din
ya yi dan nisa ya jiyo Muryar mama ta na kiran shi
cak ya tsaya ya juyo a hankali ya na tambayar me ya faru
sai da ta saki wani dan karamin murmushi kafin ta ce " akwai sakon da malam ya ba ni na fada maka amma kullum sai na manta "
" wani sako kuma mama ? "
" ya ce ya gode da amanar shi da ka rike , ya na matukar alfahari da kai kuma ya na rokon Allah ya sa ka samu abun da ka ke so tare da matar ka ya na fatan za ku samu zuri'ar da za ku yi alfahari da ita kamar yadda ya ke alfahari da ku "
shi dai kawai ya tsaya ya na kallon ta ya ma rasa me zai ce mata , kawai ya gyada mata kai kafin ya juya ya fice parlourn ya na juya abun da ta fada mishi cikin kwakwolwar shi
ya na fitowa kai tsaye hanyar garden ya nufa , ya na zuwa ya tardo Diya zaune shi kadai kamar aljani
babu ko tsoro Malik ya karaso wajen shi ya zauna ya na fadin " me ka ke yi a nan ? ina ka baro babys din ka ? "
wani dan karamin murmushi Diya ya saki kafin ya ce " sun yi barci shi ya sa na fito na dan huta , takwaran naka mugun jaraba ce da shi sai mutane sun yi kwana ya tashe su da kuka "
" uhm " Malik ya fada kafin ya lumshe idanunshi ya tafi duniyar tunanin shi
kallon shi Diya ya tsaya ya na yi ya na sakin wani dan murmushi
cen kuma sai ya ce " ka sani na yi kewar ka sosai , kullum in na yi sallat sai na saka ku kai da baby cikin addu'a , na godewa Allah da babu abun da ya same ka "
ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " ni ma na gode da ka ceci ahalina a lokacin da su ka fi bukata ta , na san da ban tafi ba da duk wannan abun bai faru ba , wlh na yi nadamar tafiya "
" no , kar ka yi nadamar lokacin da ku ka samu na farin ciki kai da ita , na san da ka san hakan za ta faru ba za ka tafi ba , amma tsotsayi ne , in ya wuni ba zai kwana ba , haka Allah ya rubuta za ta faru , kuma ta farun ni dai kawai fata na Allah ya sa ka yi nassara "
" ko ban yi nassara ba don Allah ina son ka koma Qatar da family na , specially Cutie da Babyn mu , na bar maka amanar su don Allah kar ka bari wani abu ya same su ko da ba na raye "
da sauri Diya ya ce mishi " in sha Allah kai za ka yi nassara , Allah ya na tare da ma su gaskiya , ba zai bari zalunci ya yi nassara ba "
shi da Malik ya yi shiru bai ce komai ba amma har cikin zuciyar shi ya na fargaba a je bai yi nassara ba , shi ba ta saudiyar ya ke ba ta Cutie din shi ya ke , yanzu a ka je ya mutu ya za ta yi , babu wanda zai kula da ita da babyn su
ya yi nisa duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " ka san General Abdallah har US ya je neman ka ? "
slowly ya bude idanun shi ya kalli Diya ya na daga gera ya ce " ya a ka yi ya san ina US ? "
" ni na fada mishi , har General din US army General Aylan Jalaludeen su ka hada kai dan neman ka , musaman General Aylan ya ba da tukuyicin one million of American dollars ga duk wanda ya gan ka , amma shiru "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " wait , General Aylan fa ka ce ? ina General Abdallah ya san shi ? "
" ni ma ban sani ba , but ya ce mahaifin shi ya sani a Dubaï shi ya sa ya yarda ya taimaka wajen neman ka "
" Diya , na hadu da General Aylan , har mu ka yi hira da shi "
dan zaro idanu Diya ya yi ya na fadin " ban gane ba , ka hadu da shi kuma bai fada maka a na neman ka ba ? "
shiru Malik ya yi dan ba shi da amsar da zai ba shi , kenan Aylan ya na sane a neman shi a Saudiya amma bai ce mishi komai ba , ta wani bangaran ta sanadiyar Aylan ne ya samu ya rage zafin da ya ke ji cikin zuciyar shi har ya karbi babyn shi , to why bai fada mishi abun da ke faruwa ba ?
🤔🤔 NI MA ABUN NAN YA DAURE MIN KAI , YA NA SANE KUMA YA YI SHIRU BAI CE KOMAI BA ? 🤔🤔
su na zaune a haka kawai su ka ga wata mota baka kirin ta nufi hanyar fita masarautar
a tare duk su ka tsare motar da ido har sai da ta fita sannan Diya ya kalli Malik ya ce " Malik , Aymane ne fa , ina za shi je cikin wannan daren ? "
slowly ya girgiza mata kai kafin ya ce " no , laifi na ne , da a ce ban kusance ki ba da ba za ki samu cikin nan ba , da duk wannan ba ta faru ba "
" baby , ka na nufin ka na nadamar duk lokacin da ka ke kusanta ta ? " ta fada a sanyaye kamar za ta yi mishi kuka
da sauri ya juyo ya daura hannun shi saman face din ta ya ce " never , ko so guda , asali ma wadanan lokutan su ne ma fi mahimanci a cikin rayuwa ta , kuma su ke lokutan da su ka fi ko wane farin ciki a cikin rayuwa ta saboda a lokacin ne mu ke zama abu guda ni da ke , na ji kamar babu kowa a duniyar nan sai ni , sai ke "
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ma ta ce mishi wani abu ya matso ya cabko lips din ta ya fara kissing din ta ya San in har ba hakan ba ya yi ba zai samu ta yi barci ba har ya tsere
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta lumshe idanunta ta fara biye mishi
a hankali ya sa hannu ya matso ta jikinsa kafin ya zame bakin shi da ga cikin nata slowly
murya cen kassan makoshi ya ce mata " mu konta please , barci na ke ji "
a hankali ta gyada mishi kai ta na sakin murmushi kafin ta gyada mishi da ga haka ta gyara ta konta
shi ma ya konta ya janyo duvet ya rufe su har zuwa kugu kafin ya kai hannu saman cikinta ya fara shafawa a hankali
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke ta lumshe idanunta ta na jin wani sanyi cikin zuciyar ta
ya na tsaka da shafa cikin ta kawai ya ji kamar cikin ta ya buge shi kadan a hannu
gaskiya ya dan razana har zaro idanu ya yi kafin ya juya ya kalli face din ta , ta lumshe idanunta ta na sakin wani cool murmushi
a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ci gaba da shafa cikin ta , a hankali a hankali har barci ya yi gaba da ita shi kuma ya tsare ta babu ko kiftawa
ya na jin barci ya dauke ta ya janye hannun shi a hankali da ga saman cikin ta kafin ya mike zaune ya sauko da kafafun shi
ya kai hannu ya janyo sneakers din shi ya meda kafin ya tashi tsaye a haka ya fara takawa ya nufi kofar fita dakin ya fice abun shi
ya na fitowa parlour ko ya tardo mama zaune ita kadai kamar aljana dan ba karya ya tsorata da ganin ta
a hankali ya karaso tsakiyar parlourn ya tsaya , cike da kula ya ce mata " mama , wani abu ya faru ? ya na ga ki na zaune a ke kadai ? ko wani abu ki ke bukata na kawo miki ? "
a hankali mama ta gyada mishi kai ta na murmushi ta ce " ba komai , kawai ina son yin magana da mahaifin su , amma Abyad ta ki hada ni da shi "
cikin rudu ya matso ya na fadin " mama , ki na lafiya kuwa ? "
" Eh ina lafiya , ko dan na ce ina son magana da malam ne ka tsorata , kar ka ji tsoro ina iya yin magana da mutanan da su ka mutu in har ruhin su bai yi nisa ba , haka ita ma Inaya ta na iya yi , idan Abyad ta janyo ruhin wanda mu ke son yi wa magana , amma yau sam ta ki yarda ta yi abun da na ce "
a dan razane Ya ce mata " mama , ni wlh wannan abun duk ya fi karfin tunani na kawai ina shanye wa ne "
a hankali ta gyada mishi kai kafin ta ce " na sani kar ka damu za ka iya tafiyar ka "
ba musu ya fara takawa ya nufi kofar fita part din
ya yi dan nisa ya jiyo Muryar mama ta na kiran shi
cak ya tsaya ya juyo a hankali ya na tambayar me ya faru
sai da ta saki wani dan karamin murmushi kafin ta ce " akwai sakon da malam ya ba ni na fada maka amma kullum sai na manta "
" wani sako kuma mama ? "
" ya ce ya gode da amanar shi da ka rike , ya na matukar alfahari da kai kuma ya na rokon Allah ya sa ka samu abun da ka ke so tare da matar ka ya na fatan za ku samu zuri'ar da za ku yi alfahari da ita kamar yadda ya ke alfahari da ku "
shi dai kawai ya tsaya ya na kallon ta ya ma rasa me zai ce mata , kawai ya gyada mata kai kafin ya juya ya fice parlourn ya na juya abun da ta fada mishi cikin kwakwolwar shi
ya na fitowa kai tsaye hanyar garden ya nufa , ya na zuwa ya tardo Diya zaune shi kadai kamar aljani
babu ko tsoro Malik ya karaso wajen shi ya zauna ya na fadin " me ka ke yi a nan ? ina ka baro babys din ka ? "
wani dan karamin murmushi Diya ya saki kafin ya ce " sun yi barci shi ya sa na fito na dan huta , takwaran naka mugun jaraba ce da shi sai mutane sun yi kwana ya tashe su da kuka "
" uhm " Malik ya fada kafin ya lumshe idanunshi ya tafi duniyar tunanin shi
kallon shi Diya ya tsaya ya na yi ya na sakin wani dan murmushi
cen kuma sai ya ce " ka sani na yi kewar ka sosai , kullum in na yi sallat sai na saka ku kai da baby cikin addu'a , na godewa Allah da babu abun da ya same ka "
ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " ni ma na gode da ka ceci ahalina a lokacin da su ka fi bukata ta , na san da ban tafi ba da duk wannan abun bai faru ba , wlh na yi nadamar tafiya "
" no , kar ka yi nadamar lokacin da ku ka samu na farin ciki kai da ita , na san da ka san hakan za ta faru ba za ka tafi ba , amma tsotsayi ne , in ya wuni ba zai kwana ba , haka Allah ya rubuta za ta faru , kuma ta farun ni dai kawai fata na Allah ya sa ka yi nassara "
" ko ban yi nassara ba don Allah ina son ka koma Qatar da family na , specially Cutie da Babyn mu , na bar maka amanar su don Allah kar ka bari wani abu ya same su ko da ba na raye "
da sauri Diya ya ce mishi " in sha Allah kai za ka yi nassara , Allah ya na tare da ma su gaskiya , ba zai bari zalunci ya yi nassara ba "
shi da Malik ya yi shiru bai ce komai ba amma har cikin zuciyar shi ya na fargaba a je bai yi nassara ba , shi ba ta saudiyar ya ke ba ta Cutie din shi ya ke , yanzu a ka je ya mutu ya za ta yi , babu wanda zai kula da ita da babyn su
ya yi nisa duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " ka san General Abdallah har US ya je neman ka ? "
slowly ya bude idanun shi ya kalli Diya ya na daga gera ya ce " ya a ka yi ya san ina US ? "
" ni na fada mishi , har General din US army General Aylan Jalaludeen su ka hada kai dan neman ka , musaman General Aylan ya ba da tukuyicin one million of American dollars ga duk wanda ya gan ka , amma shiru "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " wait , General Aylan fa ka ce ? ina General Abdallah ya san shi ? "
" ni ma ban sani ba , but ya ce mahaifin shi ya sani a Dubaï shi ya sa ya yarda ya taimaka wajen neman ka "
" Diya , na hadu da General Aylan , har mu ka yi hira da shi "
dan zaro idanu Diya ya yi ya na fadin " ban gane ba , ka hadu da shi kuma bai fada maka a na neman ka ba ? "
shiru Malik ya yi dan ba shi da amsar da zai ba shi , kenan Aylan ya na sane a neman shi a Saudiya amma bai ce mishi komai ba , ta wani bangaran ta sanadiyar Aylan ne ya samu ya rage zafin da ya ke ji cikin zuciyar shi har ya karbi babyn shi , to why bai fada mishi abun da ke faruwa ba ?
🤔🤔 NI MA ABUN NAN YA DAURE MIN KAI , YA NA SANE KUMA YA YI SHIRU BAI CE KOMAI BA ? 🤔🤔
su na zaune a haka kawai su ka ga wata mota baka kirin ta nufi hanyar fita masarautar
a tare duk su ka tsare motar da ido har sai da ta fita sannan Diya ya kalli Malik ya ce " Malik , Aymane ne fa , ina za shi je cikin wannan daren ? "