Sashe 34
Alwashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*TALLAH*
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
[11/29, 12:50 PM] Aunty B: *GUDUN AURE!!*
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 🍒*
*M.W.A.*
*@arewabooks*
*Bintuumarabbale*
*Last free peges*
*20*
Abinci yake ci a lokacin dana shiga d'akin yana tare da anti Maimuna da alama maganar dai suke kara tattaunawa domin cikin alhini na same su. Shigowarmu d'akin ni da Yusi ya sanya suka bi mu da kallo bakidaya
Na ce." Yanzu nan Hamusu ya ke gaya mini Kamalu baya can wurinsu. Tun fa da lamarin nan ya faru ya bar unguwar ni wallahi na d'auka Yana can gidan kakarsu ashe Yana gayawa kanin uban ya fita ba a sake ganinsa ba, duk inda ya kamata a duba mini Hamusu ya duba ba a ganshi ba."
Hawaye ya zubo a kumatuna na sanya hannu na goge gabad'aya jikina Yayi sanyi sai nake ganin kamar akwai abinda yake shirin faruwa da yaron.
Anti Maimuna ta shiga kwantar mini da hankali. Shi Kuma maigidan ya tsame hannunsa daga abincin ya d'auki wayarsa muna zaune ya kira station domin tambayarsu tunda ya ji labarin rashin kunyar da yaron Ya yi. Gabad'aya mun yi tunanin ko sun kama shi.
Suka tabbatar masa da cewa baya hannunsu. Hankalina ya sake tashi. Gidajen redio uku ya kira ya bada cigiyarsa duk ya Basu bayanai akansa. Sannan ya waiwayo gareni ya shiga yi mini nasiha da kawo mini misalai na kaddarori na rayuwa.
A wannan dare na yaba masa kwarai da gaske dashi da anti Maimuna sun yi mini kara, sai kusan sha biyu da rabi tukkuna na yi musu sallama na koma wurina jikina duk Yayi tubus. Yusi kuwa ya ci kuka ya koshi sai ajiyar zuciya yake yi.
Yadda na ga rana haka naga dare.
Ina idar da sallar asubahi na kira Hamusu domin tambayarsa ko ya samu wani labari akan yaron. Ya ce mini babu wani labari shima tun jiyan yake zaga gidajen masu unguwani. Da station da suke area ko an kai shi can.
zuciyata ta dinga raya mini munanan abubuwa Ina ta tunanin ko wane hali yake ciki a yanzu. Fatana dai ace yana hannu nagari.
Kwana uku babu wani labari babu Kamalu babu dalilinsa. A lokacin na gama gigicewa. Komai na rayuwata ya tsaya cak! Na kira anti Yagana na sanar mata da halin da nake ciki. Sannan na bawa Ya Falmata ha'kuri domin halin da nake ciki ba zai barni yin komai ba.
Tsangayu uku na bada sadaka domin a yi mini ro'kon Allah akan lamarin Allah Ya bayyana mini yarona ko da rai ko a mace.
Sahura zuwanta biyu ta ce mini muje gidan wani malami da rigar Kamalu zai yi aiki akai idan ma yana raye zai gaya mana, idan kuma baya raye nan ma zai gaya mana.
Na ce ba zan iya zuwa ba, tunda na sanya a yi mini ro'kon Allah shikkenan. Zuwa lokacin na saduda burina ko gawarsa ce na ga ni.
****
A ranar da Kamalu ya cika sati da 'bata Hamusu ya kira ni a waya da rana gatse gatse.
Ina d'agawa ya ce." Anti an samu labarin Kamalu sai dai lamarin ba dadin ji wallahi."
Na ce." Hamusu gaya mini idan mutuwa ya yi duk inda yake zamuje a ba ni gawarsa ko zan rasa komai."
Ya ce." Yana nan a raye sai dai yana hannun hukuma tare da wasu matasan Yara 'yan nan gaba damu, wata'kila ma zaki san gidan Alhaji mato."
Na ce." Na san gidan Hamusu mai ya had'a Kamalu da yaran gidan nan Kuma?"
Ya ce." Neman mafaka ya yi dasu, ashe bayan ya zo ya gaya mini abinda ya faru, sai ya hadu da daya daga cikinsu yake gaya masa zai kwana a gidansu. Da ya tambaye shi dalili sai ya ce 'yansanda ya zaga shi kuma Yana jin tsoron komawa gida a kamshi.
Shine da yaron mai suna Kamsusi ya bashi mafaka. A kuma washe garin ranar ya gudu dashi legos. Suka shiga wani kamfani sukayi sata aka kuma cafke su har da Kamalu. Inda nake jin dad'i kamfanin da suka shiga yana daya daga cikin mallakar Alhaji Tajo, muna sa ran yaran za su samu sassauci.
Na ce." To Hamusu yanzu ya kake ganin za a yi? kana ganin zasu ba mu yaron nan cikin sau'ki idan an yi duba da irin yaran da suka ja shi, hukuma ba zata aminta da korafinmu ba, dole tunda tare suka aikata barnar a hukunta su.
Ya ce." Ai Kamalu shine k'arami a cikinsu. Bai balaga ba har yanzu shekara sha hud'u, za a samu rangwami. Sauran kuwa duk sun haura ashirin. kwai dai hankalina yana tashi ne idan na tuna ta'adacin da yaran suka jima suna yi. Dama an ce hukuma neman su take ruwa a jallo, tunda basu jima da cinna wuta a wani a shago ba bayan sun kwashi kudi masu yawan gaske.
Jiki a mace na ce." Hamusu duk yadda Allah Ya yi daidai ne. Zan yi magana da maigidana yanzu zuwa an jima abinda muka tattauna zan sanar da kai in sha Allahu rabbi."
Ya ce." To shikkenan anti ni ma ta nan din zan cigaba da bincike akan lamarin in sha Allahu za mu sau'ki."
Muna gama waya da Hamsu na kira maigidan na gaya masa. Sai ya ce ai ya samu labari don har gidajen jaridu sun buga da kafafen da zumunta. Shi ma a fece book ya gani. Ya kwantar mini da hankali kafin ya dawo har ya na fad'in lamarin zai zo da sauki tunda mamallakin kamfanin mutumin kirki ne.
Tun kafin Azimi rabona da sa data a wayata saboda ba ni ma da sukunin shiga media kallace kallace dalilin ayyukan da suke gabana.
Ashe lamarin har ya yi girman da gidajen jaridu ke watsa labarin. Ko da yake mutumin babba ne a kasar hakan ba zai zama abin mamaki ba tunda motsi kad'an zai yi media zata d'auka balle wani abu da ya shafe shi. Yanzu kenan hotonan Kamalu suna can suna yawo a duniya kowa yana fad'in albarkacin bakinsa.
Da yamma Sahura ta kira ni a waya tana jajanta mini. Itama dai a fecebook din ta gani, maganar dai guda daya ce na kwantar da hankalina yaran za su samu sassauci saboda adalcin mutumin da suka yi wa ta'adacin. Ban iya ce mata komai ba saboda na san ta riga ta yi ammana da ubangidanta, ba ma ita kadai ba kowa alherinsa yake fad'a to ina addu'ar Allah Ya sa wannan karon ya gwada mini, ni ma sai na gazgata.
Duk wanda ya jibance ni a wannan ga'bar sai da ya jajanta anti Yagana tana daga can duk ta damu, ni ce ma nake kwantar mata da hankali ina kara gaya mata ai mutumin da suka yi wa b'arnar Yana da kirki za su samu sassauci. Jin yadda jama'a suke fad'a ni ma sai na ara na yafa dukda a can baya bai kwatanta mana adalcin ba, amma ai ba ni da bakin bakin magana a wannan yanayin.
Kwana daya zuwa biyu maigidan bai ce mini komai ba tun bayan tattauna yadda za a bullowa lamarin da muka yi dashi ranar da Hamsu ya kira ni a waya.
Da ya dawo yake ce mini za su shirya zuwa Legos din da shi da wasu abokanansa wad'anda suka kasance 'yan unguwar da aka haifi Alhaji Tajo din wato 'Danbatta sun san shi sosai kuma sa'i da lokaci idan ya shiga unguwar tunda har yanzu anan mahaifiyarsa take zaune suna gaisawa har ya yi musu alheri, to Yana ganin za su shige masa gaba, domin komai ya zo da sauki. To tun ranar da muka yi wannan maganar bai sake ce mini komai ba, dan har Sahura ta kira ni a waya tana fad'in ta samu lambar wayar PA d'insa idan na amince sai ta kira shi domin ya sanar da ogan nasu muna san ganinsa, na ce ta bari tukkuna na ji daga maigidana.
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
[11/29, 12:50 PM] Aunty B: *GUDUN AURE!!*
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 🍒*
*M.W.A.*
*@arewabooks*
*Bintuumarabbale*
*Last free peges*
*20*
Abinci yake ci a lokacin dana shiga d'akin yana tare da anti Maimuna da alama maganar dai suke kara tattaunawa domin cikin alhini na same su. Shigowarmu d'akin ni da Yusi ya sanya suka bi mu da kallo bakidaya
Na ce." Yanzu nan Hamusu ya ke gaya mini Kamalu baya can wurinsu. Tun fa da lamarin nan ya faru ya bar unguwar ni wallahi na d'auka Yana can gidan kakarsu ashe Yana gayawa kanin uban ya fita ba a sake ganinsa ba, duk inda ya kamata a duba mini Hamusu ya duba ba a ganshi ba."
Hawaye ya zubo a kumatuna na sanya hannu na goge gabad'aya jikina Yayi sanyi sai nake ganin kamar akwai abinda yake shirin faruwa da yaron.
Anti Maimuna ta shiga kwantar mini da hankali. Shi Kuma maigidan ya tsame hannunsa daga abincin ya d'auki wayarsa muna zaune ya kira station domin tambayarsu tunda ya ji labarin rashin kunyar da yaron Ya yi. Gabad'aya mun yi tunanin ko sun kama shi.
Suka tabbatar masa da cewa baya hannunsu. Hankalina ya sake tashi. Gidajen redio uku ya kira ya bada cigiyarsa duk ya Basu bayanai akansa. Sannan ya waiwayo gareni ya shiga yi mini nasiha da kawo mini misalai na kaddarori na rayuwa.
A wannan dare na yaba masa kwarai da gaske dashi da anti Maimuna sun yi mini kara, sai kusan sha biyu da rabi tukkuna na yi musu sallama na koma wurina jikina duk Yayi tubus. Yusi kuwa ya ci kuka ya koshi sai ajiyar zuciya yake yi.
Yadda na ga rana haka naga dare.
Ina idar da sallar asubahi na kira Hamusu domin tambayarsa ko ya samu wani labari akan yaron. Ya ce mini babu wani labari shima tun jiyan yake zaga gidajen masu unguwani. Da station da suke area ko an kai shi can.
zuciyata ta dinga raya mini munanan abubuwa Ina ta tunanin ko wane hali yake ciki a yanzu. Fatana dai ace yana hannu nagari.
Kwana uku babu wani labari babu Kamalu babu dalilinsa. A lokacin na gama gigicewa. Komai na rayuwata ya tsaya cak! Na kira anti Yagana na sanar mata da halin da nake ciki. Sannan na bawa Ya Falmata ha'kuri domin halin da nake ciki ba zai barni yin komai ba.
Tsangayu uku na bada sadaka domin a yi mini ro'kon Allah akan lamarin Allah Ya bayyana mini yarona ko da rai ko a mace.
Sahura zuwanta biyu ta ce mini muje gidan wani malami da rigar Kamalu zai yi aiki akai idan ma yana raye zai gaya mana, idan kuma baya raye nan ma zai gaya mana.
Na ce ba zan iya zuwa ba, tunda na sanya a yi mini ro'kon Allah shikkenan. Zuwa lokacin na saduda burina ko gawarsa ce na ga ni.
****
A ranar da Kamalu ya cika sati da 'bata Hamusu ya kira ni a waya da rana gatse gatse.
Ina d'agawa ya ce." Anti an samu labarin Kamalu sai dai lamarin ba dadin ji wallahi."
Na ce." Hamusu gaya mini idan mutuwa ya yi duk inda yake zamuje a ba ni gawarsa ko zan rasa komai."
Ya ce." Yana nan a raye sai dai yana hannun hukuma tare da wasu matasan Yara 'yan nan gaba damu, wata'kila ma zaki san gidan Alhaji mato."
Na ce." Na san gidan Hamusu mai ya had'a Kamalu da yaran gidan nan Kuma?"
Ya ce." Neman mafaka ya yi dasu, ashe bayan ya zo ya gaya mini abinda ya faru, sai ya hadu da daya daga cikinsu yake gaya masa zai kwana a gidansu. Da ya tambaye shi dalili sai ya ce 'yansanda ya zaga shi kuma Yana jin tsoron komawa gida a kamshi.
Shine da yaron mai suna Kamsusi ya bashi mafaka. A kuma washe garin ranar ya gudu dashi legos. Suka shiga wani kamfani sukayi sata aka kuma cafke su har da Kamalu. Inda nake jin dad'i kamfanin da suka shiga yana daya daga cikin mallakar Alhaji Tajo, muna sa ran yaran za su samu sassauci.
Na ce." To Hamusu yanzu ya kake ganin za a yi? kana ganin zasu ba mu yaron nan cikin sau'ki idan an yi duba da irin yaran da suka ja shi, hukuma ba zata aminta da korafinmu ba, dole tunda tare suka aikata barnar a hukunta su.
Ya ce." Ai Kamalu shine k'arami a cikinsu. Bai balaga ba har yanzu shekara sha hud'u, za a samu rangwami. Sauran kuwa duk sun haura ashirin. kwai dai hankalina yana tashi ne idan na tuna ta'adacin da yaran suka jima suna yi. Dama an ce hukuma neman su take ruwa a jallo, tunda basu jima da cinna wuta a wani a shago ba bayan sun kwashi kudi masu yawan gaske.
Jiki a mace na ce." Hamusu duk yadda Allah Ya yi daidai ne. Zan yi magana da maigidana yanzu zuwa an jima abinda muka tattauna zan sanar da kai in sha Allahu rabbi."
Ya ce." To shikkenan anti ni ma ta nan din zan cigaba da bincike akan lamarin in sha Allahu za mu sau'ki."
Muna gama waya da Hamsu na kira maigidan na gaya masa. Sai ya ce ai ya samu labari don har gidajen jaridu sun buga da kafafen da zumunta. Shi ma a fece book ya gani. Ya kwantar mini da hankali kafin ya dawo har ya na fad'in lamarin zai zo da sauki tunda mamallakin kamfanin mutumin kirki ne.
Tun kafin Azimi rabona da sa data a wayata saboda ba ni ma da sukunin shiga media kallace kallace dalilin ayyukan da suke gabana.
Ashe lamarin har ya yi girman da gidajen jaridu ke watsa labarin. Ko da yake mutumin babba ne a kasar hakan ba zai zama abin mamaki ba tunda motsi kad'an zai yi media zata d'auka balle wani abu da ya shafe shi. Yanzu kenan hotonan Kamalu suna can suna yawo a duniya kowa yana fad'in albarkacin bakinsa.
Da yamma Sahura ta kira ni a waya tana jajanta mini. Itama dai a fecebook din ta gani, maganar dai guda daya ce na kwantar da hankalina yaran za su samu sassauci saboda adalcin mutumin da suka yi wa ta'adacin. Ban iya ce mata komai ba saboda na san ta riga ta yi ammana da ubangidanta, ba ma ita kadai ba kowa alherinsa yake fad'a to ina addu'ar Allah Ya sa wannan karon ya gwada mini, ni ma sai na gazgata.
Duk wanda ya jibance ni a wannan ga'bar sai da ya jajanta anti Yagana tana daga can duk ta damu, ni ce ma nake kwantar mata da hankali ina kara gaya mata ai mutumin da suka yi wa b'arnar Yana da kirki za su samu sassauci. Jin yadda jama'a suke fad'a ni ma sai na ara na yafa dukda a can baya bai kwatanta mana adalcin ba, amma ai ba ni da bakin bakin magana a wannan yanayin.
Kwana daya zuwa biyu maigidan bai ce mini komai ba tun bayan tattauna yadda za a bullowa lamarin da muka yi dashi ranar da Hamsu ya kira ni a waya.
Da ya dawo yake ce mini za su shirya zuwa Legos din da shi da wasu abokanansa wad'anda suka kasance 'yan unguwar da aka haifi Alhaji Tajo din wato 'Danbatta sun san shi sosai kuma sa'i da lokaci idan ya shiga unguwar tunda har yanzu anan mahaifiyarsa take zaune suna gaisawa har ya yi musu alheri, to Yana ganin za su shige masa gaba, domin komai ya zo da sauki. To tun ranar da muka yi wannan maganar bai sake ce mini komai ba, dan har Sahura ta kira ni a waya tana fad'in ta samu lambar wayar PA d'insa idan na amince sai ta kira shi domin ya sanar da ogan nasu muna san ganinsa, na ce ta bari tukkuna na ji daga maigidana.