Sashe 18
Alwashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gari ya d'auka an kawo kudin auran Hadiza dubu dari. Makaranta ma a ajinmu zancen ake yi, ai Hadiza aure za ta yi kuma mai kudi ne wanda za ta aura.
Hadiza da Ummansu sun samu abinda suke so. Sai ta fara jiji da kai gabad'aya ma ta daina zuwa makaranta daga ta bokon har ta allon. A lokacin ajinmu uku a boko za mu yi jarrabawar shiga aji hud'u. Allo kuma duk da ba kokari ne da ita ba amma tana cikin 'yan sauka. Ko da ta daina zuwa malamin ajinmu ya tambayeni dalili na ce wallahi ban sani ba. Ya samu Baba da maganar yana gaya masa ya kamata ta cigaba da zuwa domin a hada saukar da ita idan ya so ranar d'aurin auranta sai a bata allonta. Da ya samu Ummansu da maganar sai ta ce tunda aure za a yi mata bai yiwuwa a hada gudu da susar duwawu, auran shine yake da a hakku. Karatun kuma ko Yaya ne ta samu ya isheta. Shima Babanmu bai damu ba ya rabu dasu.
Bikin Hadiza ya hade da hidimar saukarmu. Hidima ta yi wa Babanmu yawa ta ciyar da 'yan biki da sauran abubuwa. Bai biya mini kudin allo da ankon saukar ba. Gabad'aya abinda kowa ya biya dubu goma sha bakwai gashi kullum idan na je makarantar sai an yi mini magana na kawo.
dana sake tuna masa maganar a lokacin suna tare da Baba Sule suna shirya yadda d'aurin aure zai wakana. Baba Sule ya buga mini tsawa kan cewa na tashi na basu wuri. Shi kuma Babanmu bai ce mini komai ba.
Na kwana da tunani da fargabar tunda na san idan ban bada kudin ba wata'kila za a iya cire sunana. Washe gari na shirya da wuri na fita gidansu Sahura na nufa aron wayar babarsu na yi bayan mun gaisa. Muka shiga d'aki ni da Sahura duk na fad'a mata yadda akayi. Sai ta kara k'arfafa mini guiwa akan na sanar da dangin Mamana ko za su taimaka mini.
Lambar anti Yagana ce da ni a kaina. Na kira ta ba tare da ja'inja ba ta d'auki muryata muka gaisa. Na gaya mata halin da nake ciki. Ta ce tana nan tafe a cikin satin amma kafin nan zata turo mini abinda yake hannunta na fara biya kafin tazo, tace babu wanda za a gayawa daga cikin dangin Mamanmu abin kunya ne.
To ashe a ranar ma Yaya Aminu ya je ya biya mini ya samu labari ne a bakin Hamusu 'kaninsa tunda ajinmu daya dashi kuma tare zamu yi saukar ya san ina daga cikin wad'anda ba su biya ba.
Ya zo har gidanmu Yana gaya mini ya biya mini don haka na kwantar da hankalina. Amma bai fad'a mini keken da yake hawa ya sayar ba.
Da anti Yagana ta zo na fad'a mata. Ta yi ta godiya ta ce na ajiye kudin da ta turo mini a acct din Mamansu Sahura idan ina buk'atar wani abu sai na kar'ba. A daran muka je gidan Gwaggwo domin yin godiya. Ita kuma ta dinga yi mana fad'a tana cewa ai duk yiwa kai ne, kuma duk wanda ya yi wa al'kur'ani hidima a gidan duniya to babu shakka a lahira shi ma zai yi hidima dashi.
*1k on talgram via 0542382124...Binta Umar gtbank. Mutanan nijar dala dari katin Airtel.*
*07084653262*
[11/21, 9:33 AM] Aunty B: *GUDUN AURE!*
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 🍒*
*M.W.A.*
*TALLAH!*
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay
*@Arewa books*
*Bintuumarabbale.*
*free pege*
*12*
Duk sabgogin bikin Hadiza ba ta sanya ni a ciki ba. Ina dai kallo ita da 'yan'uwanta da suka fito ciki d'aya suna ta kai kawo amma ni ban san komai ba. Har 'kawayenta na waje da ire-iren yaran 'yan uwan Ummansu sun fi ni mutunci. Sai na zama kamar bare a gidan su kadai suke yin shige da ficensu. Ta inda Allah Ya taimakeni ma hidimar saukata ta d'auke mini hankali, amma dai duk da haka abin ya yi mini ciwo, haka zalika ma ya yi wa anti Yagana, don sai da ta gaza ha'kuri ta yi mini maganar. Na ce haka suke yi mini dama ba tun yau ba, suna had'e mini kai da b'oye mini abinda ya shafe su.
Ranta ya baci sosai, ta ce sai ta samu Baba da maganar, na ce kawai ta bari yin hakan zai haddasa rikici domin cewa za a yi ta zo na kwashe 'karya da gaskiya na gaya mata. Ko kuma wasu su canza mata manufa a ce tana yin hassada ne domin ba ni ba ce zan yi aure ba.
Haka ni da ita muka zama ware a cikin gidan. Dama a d'akin Anti Sakina ta sauka. Da yake ta iya zaman duniya ta rik'eta da kyau ta janyeta tunda dama ba wani shiri suke yi da Ummansu Hadizan ba. Aka yi hidimar biki da sauka lafiya kowa ya kar'bi sakamakonsa. Ni da allo da kyauttuka na mussaman. Ita kuma Hadiza aka kaita gidan mijinta mai wadata da abin hannu Allahu Halilu.
Anti Yagana bayan hidimar da kwana biyu ta tattara kayanta ta tafi da takaicin abubuwan da suka faru a sha'anin da ya gabata.
Ni kuma na cigaba da rayuwata da 'yan'uwana da muka rage mu uku a d'aki daya. Sai ya zamana raini ya shiga tsakanina dasu. Usaina ce kawai take girmamani, amma da bana kai zuciyata nesa da kullum sai mun yi fad'a, kuma babu yadda za a yi a ba ni gaskiya kasancewar ni ce babba a cikinsu.
Ganin haka ya sanya na je na samu Maman bokola wata mata ce a bakin titin gidanmu take da shagunan d'inki. asalinta 'yar ghana ce ta zo ta kama haya a kusa da gidansu Sahura. To duk yawanci 'yan gidansu ita suke bawa d'inki, ni ma ta ta'ba yi mini sau d'aya amma kyauta ta yi mini, dalilin Sahura muke gaisawa idan na je gidansu. Da ban sameta a shago ba na je gida na sameta na ce don Allah zan dinga zuwa ina koyon d'inki idan na iya sai ta daukeni aiki ko kalmasa na dinga yi mata.
Sahura ta dinga yi mini dariya tana fad'in ai ita ba za ta iya d'inki ba saboda wahalarsa. Ni kuma na ce ina da naci akan abinda raina yake so. Maman bokola ba ta da ganin 'kyashi ta amince mini tace amma ba shago zan dinga zuwa ba gida zan sameta duk ranar asabar da lahadi da safe take zaman yanka sai na zo na kalla. Ta yi mini alkawari kuwa daga na iya d'inkin za ta d'aukeni aiki.
Ban yi kasa a guiwa ba na samu Babanmu na gaya masa. Ya ce babu damuwa amma lallai na sanar da Uwata yana nufin Ummansu Hadiza. Na gaya mata yadda muka yi tace tunda ubanki ya barki yawon gantali da sunan koyon d'inki ni menene nawa a ciki, Allah Ya bada sa'a. Abinda tace mini kenan
hakan bai karya mini guiwa ba, kuma na dinga tunani akan lafuzanta bini-bini sai ta jefe ni da mummunar magana mussaman wadda ta danganci maza. Ni Kuma ba kulasu nake yi ba, asali ma a unguwar ba a taba cewa ana sona ba, yaranta ne kullum cikin zance da samari, amma ni babu wanda ya ta'ba zuwa wurina.
Duk ranar asabar da lahadi da wuri nake zuwa gidan Maman bokola watarana ma ni nake yi mata shara da wanke-wanke kafin mu zauna ta fara gudanar da aikinta ni kuma ina ta nazari.
Hakan bai d'auke mini hankali na mance da haddar da nake yi ba. Karatun boko na ma ina kokari sosai domin duk abinda na sanya 'kulafuci akansa ba na yi masa rikon sakainar kashi tunda yayansu Sahura ya yi mana al'kawarin shige mana gaba wurin samun diploma na ajiye a raina sai na ga abinda ya turewa buzu nadi.
Hadiza da Ummansu sun samu abinda suke so. Sai ta fara jiji da kai gabad'aya ma ta daina zuwa makaranta daga ta bokon har ta allon. A lokacin ajinmu uku a boko za mu yi jarrabawar shiga aji hud'u. Allo kuma duk da ba kokari ne da ita ba amma tana cikin 'yan sauka. Ko da ta daina zuwa malamin ajinmu ya tambayeni dalili na ce wallahi ban sani ba. Ya samu Baba da maganar yana gaya masa ya kamata ta cigaba da zuwa domin a hada saukar da ita idan ya so ranar d'aurin auranta sai a bata allonta. Da ya samu Ummansu da maganar sai ta ce tunda aure za a yi mata bai yiwuwa a hada gudu da susar duwawu, auran shine yake da a hakku. Karatun kuma ko Yaya ne ta samu ya isheta. Shima Babanmu bai damu ba ya rabu dasu.
Bikin Hadiza ya hade da hidimar saukarmu. Hidima ta yi wa Babanmu yawa ta ciyar da 'yan biki da sauran abubuwa. Bai biya mini kudin allo da ankon saukar ba. Gabad'aya abinda kowa ya biya dubu goma sha bakwai gashi kullum idan na je makarantar sai an yi mini magana na kawo.
dana sake tuna masa maganar a lokacin suna tare da Baba Sule suna shirya yadda d'aurin aure zai wakana. Baba Sule ya buga mini tsawa kan cewa na tashi na basu wuri. Shi kuma Babanmu bai ce mini komai ba.
Na kwana da tunani da fargabar tunda na san idan ban bada kudin ba wata'kila za a iya cire sunana. Washe gari na shirya da wuri na fita gidansu Sahura na nufa aron wayar babarsu na yi bayan mun gaisa. Muka shiga d'aki ni da Sahura duk na fad'a mata yadda akayi. Sai ta kara k'arfafa mini guiwa akan na sanar da dangin Mamana ko za su taimaka mini.
Lambar anti Yagana ce da ni a kaina. Na kira ta ba tare da ja'inja ba ta d'auki muryata muka gaisa. Na gaya mata halin da nake ciki. Ta ce tana nan tafe a cikin satin amma kafin nan zata turo mini abinda yake hannunta na fara biya kafin tazo, tace babu wanda za a gayawa daga cikin dangin Mamanmu abin kunya ne.
To ashe a ranar ma Yaya Aminu ya je ya biya mini ya samu labari ne a bakin Hamusu 'kaninsa tunda ajinmu daya dashi kuma tare zamu yi saukar ya san ina daga cikin wad'anda ba su biya ba.
Ya zo har gidanmu Yana gaya mini ya biya mini don haka na kwantar da hankalina. Amma bai fad'a mini keken da yake hawa ya sayar ba.
Da anti Yagana ta zo na fad'a mata. Ta yi ta godiya ta ce na ajiye kudin da ta turo mini a acct din Mamansu Sahura idan ina buk'atar wani abu sai na kar'ba. A daran muka je gidan Gwaggwo domin yin godiya. Ita kuma ta dinga yi mana fad'a tana cewa ai duk yiwa kai ne, kuma duk wanda ya yi wa al'kur'ani hidima a gidan duniya to babu shakka a lahira shi ma zai yi hidima dashi.
*1k on talgram via 0542382124...Binta Umar gtbank. Mutanan nijar dala dari katin Airtel.*
*07084653262*
[11/21, 9:33 AM] Aunty B: *GUDUN AURE!*
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 🍒*
*M.W.A.*
*TALLAH!*
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay
*@Arewa books*
*Bintuumarabbale.*
*free pege*
*12*
Duk sabgogin bikin Hadiza ba ta sanya ni a ciki ba. Ina dai kallo ita da 'yan'uwanta da suka fito ciki d'aya suna ta kai kawo amma ni ban san komai ba. Har 'kawayenta na waje da ire-iren yaran 'yan uwan Ummansu sun fi ni mutunci. Sai na zama kamar bare a gidan su kadai suke yin shige da ficensu. Ta inda Allah Ya taimakeni ma hidimar saukata ta d'auke mini hankali, amma dai duk da haka abin ya yi mini ciwo, haka zalika ma ya yi wa anti Yagana, don sai da ta gaza ha'kuri ta yi mini maganar. Na ce haka suke yi mini dama ba tun yau ba, suna had'e mini kai da b'oye mini abinda ya shafe su.
Ranta ya baci sosai, ta ce sai ta samu Baba da maganar, na ce kawai ta bari yin hakan zai haddasa rikici domin cewa za a yi ta zo na kwashe 'karya da gaskiya na gaya mata. Ko kuma wasu su canza mata manufa a ce tana yin hassada ne domin ba ni ba ce zan yi aure ba.
Haka ni da ita muka zama ware a cikin gidan. Dama a d'akin Anti Sakina ta sauka. Da yake ta iya zaman duniya ta rik'eta da kyau ta janyeta tunda dama ba wani shiri suke yi da Ummansu Hadizan ba. Aka yi hidimar biki da sauka lafiya kowa ya kar'bi sakamakonsa. Ni da allo da kyauttuka na mussaman. Ita kuma Hadiza aka kaita gidan mijinta mai wadata da abin hannu Allahu Halilu.
Anti Yagana bayan hidimar da kwana biyu ta tattara kayanta ta tafi da takaicin abubuwan da suka faru a sha'anin da ya gabata.
Ni kuma na cigaba da rayuwata da 'yan'uwana da muka rage mu uku a d'aki daya. Sai ya zamana raini ya shiga tsakanina dasu. Usaina ce kawai take girmamani, amma da bana kai zuciyata nesa da kullum sai mun yi fad'a, kuma babu yadda za a yi a ba ni gaskiya kasancewar ni ce babba a cikinsu.
Ganin haka ya sanya na je na samu Maman bokola wata mata ce a bakin titin gidanmu take da shagunan d'inki. asalinta 'yar ghana ce ta zo ta kama haya a kusa da gidansu Sahura. To duk yawanci 'yan gidansu ita suke bawa d'inki, ni ma ta ta'ba yi mini sau d'aya amma kyauta ta yi mini, dalilin Sahura muke gaisawa idan na je gidansu. Da ban sameta a shago ba na je gida na sameta na ce don Allah zan dinga zuwa ina koyon d'inki idan na iya sai ta daukeni aiki ko kalmasa na dinga yi mata.
Sahura ta dinga yi mini dariya tana fad'in ai ita ba za ta iya d'inki ba saboda wahalarsa. Ni kuma na ce ina da naci akan abinda raina yake so. Maman bokola ba ta da ganin 'kyashi ta amince mini tace amma ba shago zan dinga zuwa ba gida zan sameta duk ranar asabar da lahadi da safe take zaman yanka sai na zo na kalla. Ta yi mini alkawari kuwa daga na iya d'inkin za ta d'aukeni aiki.
Ban yi kasa a guiwa ba na samu Babanmu na gaya masa. Ya ce babu damuwa amma lallai na sanar da Uwata yana nufin Ummansu Hadiza. Na gaya mata yadda muka yi tace tunda ubanki ya barki yawon gantali da sunan koyon d'inki ni menene nawa a ciki, Allah Ya bada sa'a. Abinda tace mini kenan
hakan bai karya mini guiwa ba, kuma na dinga tunani akan lafuzanta bini-bini sai ta jefe ni da mummunar magana mussaman wadda ta danganci maza. Ni Kuma ba kulasu nake yi ba, asali ma a unguwar ba a taba cewa ana sona ba, yaranta ne kullum cikin zance da samari, amma ni babu wanda ya ta'ba zuwa wurina.
Duk ranar asabar da lahadi da wuri nake zuwa gidan Maman bokola watarana ma ni nake yi mata shara da wanke-wanke kafin mu zauna ta fara gudanar da aikinta ni kuma ina ta nazari.
Hakan bai d'auke mini hankali na mance da haddar da nake yi ba. Karatun boko na ma ina kokari sosai domin duk abinda na sanya 'kulafuci akansa ba na yi masa rikon sakainar kashi tunda yayansu Sahura ya yi mana al'kawarin shige mana gaba wurin samun diploma na ajiye a raina sai na ga abinda ya turewa buzu nadi.