Sashe 22
Surbajo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Visa yamusu daga Rasha suka wuce saudiyya domin yin umarah,wayyo dad'i daga kan Inna da Aisha da Surbajo babu wanda beyi kukan ganinsa a saudiyyaba, nan suka duk'ufa yin addu'o'i babu kamar Aisha da tana d'awafi tana kuka tana rok'on Allah ya gafarta mata kurakuranta,in tafara d'awafin setayi bakwa'i so bakwa'i babu abinda take rok'o se gafarar ubangiji sam bata kwana a masaukinsu kullum a masallaci take kwana kuma ba bacci takeba se rok'on Allah se safiya tayi take zuwa masaukin tayi wanka tad'an kwanta ta huta,su Inna har fad'a suke mata akan tadunga ragewa tunda bacikakkiyar lfy garetaba, itade sede tayi musu murmushi dan yanzu Aisha gaba d'aya ta sauya ko magana batasonyinta sosai seta Kama.
Satinsu biyu a Saudi Arabia suka dawo Nigeria cike da so da k'aunar juna,a airport y'an uwane na nesa dana kusa suka zo tarbarsu abin yamusu dad'i sosai koni nayi farinciki direct gidansu aka wuce dasu,ga mamakinsu jamaa ne mak"il da gidan daddyn Al-ameen ya had'a musu walimah ta murnar dawowarsu,wanka kawai sukayi suka ci abinci suka fito gurin walimar anci ansha an godewa Allah taro yatashi lfy.
Da daddare har d'akin Aisha Surbajo taraka Al-ameen sannan tamusu fatan samun dauwamamman zaman lfy gabad'ayansu, sallama tamusu ta dawo d'akinta tana shiga d'aki tarushe da kuka sabida Surbajo macece me kishin mijinta daurewa kawai take Amman batason taga wata ta rab'i mijinta,gudun kar shed'an yazo yazugata ne yasa tashige toilet ta d'auro alwala tazo tafara kai kukanta ga Allah akan ya yayemata wannan azababban kishin dake damunta.
Maman Yusuf
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*® pure moment of life writers*
*p.m.l*
*Page 81-82*
Washe gari da sassafe Surbajo ta tashi ta had'a musu breakfast me rai da Lafiya,tajera a dining d'in falo,sannan taje tayi wanka tayima Yusuf suka shirya tsab dasu,zaman jiran su Al-ameen sukayi su fito suci abinci.
Har zuwa k'arfe sha d'aya na safiya basu fitoba,abun yayiwa Surbajo ciwo sosai dan haka taja Yusuf sukaje suka ci nasu,d'akinta tadawo tahad'a kayansu duka tafita takira driver yazo ya d'aukarmata kayan,da sauri driver yagama kwashe kayan yasa amota kamar yadda ta umarceshi.
Rufe k'ofar part d'inta tayi taja hannun Yusuf suka fice daga cikin gidan, motar da driver yashirya kayansu aciki tanufa tana zuwa yabud'e mata k'ofar baya tashiga ita da Yusuf,rufe k'ofar driver yayi sannan yazagaya mazauninsa yazauna yace,
"madam ina muka nufa ne?".
"Abuja ta bashi amsa a gajarce".
Tada motar yayi suka fice daga gidan yakama hanyar Abujan,tafiya suke sosai cikin awa biyu suka shiga Abuja kai tsaye gidansu yakaita yasauke mata kayan masu gadin gidan suka shige dasu cikin gidan.
Sallama driver yamata yajuya yakama hanyar komawa kaduna.awanshi biyu a hanya ya isa gida lfy.
Surbajo koda ta koma Abujan ranta bedena yimata zafi ba dan har ga Allah yau sun b'ata mata rai bana wasaba,har kuka tadungayi na bakin ciki,tsoronta kar Al-ameen yace ze wulak'antata akan Aisha dan taga kamar yunk'urinsa kenan.
Su Al-ameen basu fitoba se k'arfe d'aya na rana shima kiran sallah ne yatashesu daga baccin dasukeyi,tun bayan dasukayi sallar asubah, sabida ansha love bana wasaba shine suke ramakon baccin da basuyiba
wanka suka shiga atare kowa yayiwa d'an uwansa wankan sannan Al-ameen ya d'auko Aisha suka fito shiryawa sukayi sunyi kyau sosai kowa yagansu ze d'auka sababbin amarene.seda sukayi sallah dayake tun a toilet sun d'auro alwalarsu,sannan suka sakko k'asa,se alokacin kunyar haduwa da Surbajo ta kamasu tabbas sunsan abinda sukayi be daceba ga inda ake so azauna lfy, jikinsu a sanyaye suka karaso falon ga mamakinsu abincine iri-iri Jere akan dinning,dakinta suka nufa suka fara nuking amman shuru baa budeba hakan yasa suka dauka sallah takeyi,juyawa sukayi zuwa gurin dinning din bubbudewa sukayi suka gani ananne suka fahimci taci nata nasune wannan,amman duk da hakan basu fara cin abincinba suna zaman jiranta,gajiya Al-ameen yayi dan haka wayarsa yaciro yakirata seda takusa tsinkewa daga can Abujan Surbajo ta daga kiran bayan ta dedeta natsuwarta tace,
"Hello Dear ina kwana kun tashi lfy?yajikin Aunty?".
amsawa yayi da cewa,
"Lafiya lau Baby,jikinta kuma da sauki,munzo muna nurking kofarki baki budeba ko lfy?,kuma yanzu jiranki muke a dinning shuru baki fito ba, pls kiyi sauri mana kizo yunwa muke hi."
amsa tabashi dacewa,
"Ayya karku damu kuci abincinku mu munci namu nakune wannan,kagaishe da Aunty Aisha bazan sami damar fitowaba yanzu sabida naga gidan na sababbin amare ne yana dakyau abarsu su huta ako'ina nagidan,kasan sababbin aure abun se a hankali a gaban kowama raba abin kunya suke batare dasu sunji kunyarba,sabida cike suke da so da k'aunar juna mantawa suke da kowa inba junansuba nabarka lfy,"tana gama fad'in haka ta kashe wayarta gaba d'aya.
Wani zazzafan gumi ne yaketowa Al-ameen dajin zancan Surbajo,sabida shi bahaushe ne dole ya fahimci bak'ar magana Surbajo ta gasa ma'i,kunyar tace tasake kamashi tabbas basu kyauta mata ba duk da tana musu kawa'ici amman yau sunsa tafara fusata, dan tun suna rasha sede tabasu guri insuka soma rungume rungumen juna,ajiye wayar yayi asanyaye,Aisha ce takatse mishi tunani dacewa,
"Honey tayi fushi damu ko?"
gyada mata kai yayi alamar eh,shuru sukayi dukansu jikinsu ya mutu babu ma kamar Aisha wacce ta d'auki laifin ta d'ora akanta,dakyar suka ci abincin sannan Aisha ta tattare gurin dasuka b'ata ta kwashe komai taka'i kitchen bata fitoba seda ta wanke komai ta adana.
D'akin Surbajo suka koma suna ta nuking ganin taki bud'ewa ne yasa Al-ameen yace bari yaje gidansu yadawo maybe zuwa lokacin ta hak'ura ta bud'e k'ofar, rakiya Aisha tamasa har waje,Al-ameen mamakin inda aka ka'i motar da yay niyar fita acikinta yakeyi,d'aya daga cikin bodyguard d'inshi yakira yatambaya ina driver yaje da motar?,bashi amsa yayi da cewa,
"Nide naga madam takirashi yadebo mata kaya daga cikin gida yasa amotar sun fita amman bansan inda suka nufa back,"hankalin sune yay masifar tashi wayarta yakira akashe take kiran wayar driver yayi bugu daya yadauka yace,
"Hello, good day sir we arrived safely now am on my way coming back from Abuja,"katseshi Al-ameen yayi azafafe yace,
"Hey stupid where did you took my wife and my son,?where?"yafadi cikin tsawa wacce takusa sawa sitiyari ya kwacewa driver cikin rudewa yace,
"Am sorry sir is not my fault she is the one who permitted me to take her to Abuja,right now she is in Abuja sir,"
Kashe wayarshi kawai yayi ranshi ab'ace juyawa yayi yakoma cikin gidan shida Aisha yafasa fitar huci kawai yakeyi meyasa Surbajo zatayi masa haka? shi bawanda ma yafi jin haushinsa irin driver daya ka'ita,
Aisha ce ta matso tana tambayarshi,"me yafarune haka?ina Surbajon taje?ta tambaya hawaye nasakkowa daga idonta dan yanzu bata k'aunar b'acin ran Surbajo ko kad'an kamar yadda itama tasan bata k'aunar nata b'acin ran,amsa yabata dacewa,
"ta koma Abuja ne"ya fad'i kamar me shirin yin kuka.
Kuka Aisha tasa mishi akan wlh se yabi bayanta yau d'innan ita bazata iya jure zama da b'acin ran Surbajo ba "katafi nace!!!!!",tafad'i cikin k'araji tana kuka da gudu tajuya ta haura sama inda d'akinta yake ta kulle k'ofar d'akin tafad'a kan gado tana kuka,tabbas tasan sunka'i Surbajo bangone shiyasa tagujesu sabida ko da suke Rasha abubuwan dasuka dunga yi agabanta in itace akayiwa Wlh bazata yarda ba amman Surbajo ta dauke idonta, dole wanda suka mata yau yay mata zafi.
Al-ameen kanshi ne yasoma charge rasa wacce zebi yayi,bashida zab'in daya wuce yabi umarnin Aisha dan haka juyawa yayi yafice a gidan,da kanshi yake driving yad'auki hanyar Abuja.
safe trip Angon Surbajo.
Maman Yusuf
[4/12, 11:13 PM] +234 703 962 5239: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*pure moment of life writers*
*p.m.l*
*page 83-84*
Al-ameen ya'isa Abuja Lfy Kai tsaye gidanshi yanufa masu gadin gidan sunyi mamakin ganinshi sabida ganin ba'a jimaba da kawo madam.
Gaisheshi sukeyi amman ko takansu bayayi cikin gidan yashige,afalo yasameta akwance Yusuf kuma na wasa,tayi mamakin ganinshi amman seta d'auke kanta daga kallonshi,k'arasawa yayi kan kujerar datake kallonta kawai yakeyi Amman ita ko kallo be ishetaba sema rufe idonta datayi.
'Haba Baby meyasa zakimin haka don Allah? kinsan yadda kika d'agamin hankali kuwa,ay ina ganin bahaka yadace kiyi gurin nuna fushinki ba magana yadace kiyimin sena gyara,amman matakin dakika d'auka wlh yatashi hankalina,"yaruk'o hannunta ay kamar jira take tamik'e tsaye afusace, takwace hannunta tafara magana cikin fushi,
"Wato kama maidani karya ko?banida zuciya a k'irjinane aka fad'amuku? koni akace muku tinkiyace wacce batasan ciwon kantaba? any way ba laifinku bane laifinane dana karya farashina yay arha da yawa, nayi muku kara wacce ni kaina nasan nayi namijin k'ok'ari Wanda duniya ma taji seta yabeni bare ku danayiwa,matarkace ban hanaku kuyi duk abinda kukesoba shiyasa ma nabaku guri danku sake dakyau,inde bawani bak'in cikin kabiyoni ka k'aramin ba pls get out from my side,"tafad'i tana nunamasa k'ofar fita.
Al-ameen mutuwar tsaye yayi yana kallon Surbajo cike da mamakin kalaman dasuke fitowa daga bakinta, tabbas yasan Surbajon shi tana da fad'a amman be d'auka shima zata iya masa ba ya bud'e baki da niyar yayi magana takatseshi da cewa,
"I said get out from my side now!!!!"tafadi cikin k'araji,
Tunaninshi ya karu akan nada yana ganin anya Surbajo bata da Aljanu kuwa shi besanta da rigima haka ba,kasa motsi yayi a inda yake bare yay tunanin bin umarninta.
Ganin bashi da niyar fitane yasa Surbajo fara jifanshi da duk abinda yazo hannunta tana kuka ta fadin,
"Why why?mutane kuka fiye son kanku da yawa?,meyasa jama'a yanzu basu da buri daya wuce su rama cuta ga wanda yay musu alkha'iri?, meyasa........"kukane yaci k'arfinta ta zube agurin tana kuka.
Al-ameen beyi yunk'urin hanata ba dan tabbas yasan yadda take da kishi kuma ta iya yimusu wannan karar dolene ranta ya b'aci da abinda sukayi mata.jiki a sanyaye yakarasa inda take yarungumota jikinshi yana rarrashinta da duk wata kalma dayasan tana sata nishadi sosai yake rarrashinta seda yajima sannan ta hakura ta dena kukan,mikewa tayi ta dauki Yusuf sannan takai dubanta gurin dayake tace,
"Hak'uri kabiyoni kabani to na hak'ura seka tashi ka koma kaduna kar tajika shuru,yazamana kayi laifi,kuma dama ay saura sati biyu hutunka yak'are,dan haka ka koma can kagama hutun,inkakoma bakin ayki kadawo nan d'in".
Satinsu biyu a Saudi Arabia suka dawo Nigeria cike da so da k'aunar juna,a airport y'an uwane na nesa dana kusa suka zo tarbarsu abin yamusu dad'i sosai koni nayi farinciki direct gidansu aka wuce dasu,ga mamakinsu jamaa ne mak"il da gidan daddyn Al-ameen ya had'a musu walimah ta murnar dawowarsu,wanka kawai sukayi suka ci abinci suka fito gurin walimar anci ansha an godewa Allah taro yatashi lfy.
Da daddare har d'akin Aisha Surbajo taraka Al-ameen sannan tamusu fatan samun dauwamamman zaman lfy gabad'ayansu, sallama tamusu ta dawo d'akinta tana shiga d'aki tarushe da kuka sabida Surbajo macece me kishin mijinta daurewa kawai take Amman batason taga wata ta rab'i mijinta,gudun kar shed'an yazo yazugata ne yasa tashige toilet ta d'auro alwala tazo tafara kai kukanta ga Allah akan ya yayemata wannan azababban kishin dake damunta.
Maman Yusuf
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*® pure moment of life writers*
*p.m.l*
*Page 81-82*
Washe gari da sassafe Surbajo ta tashi ta had'a musu breakfast me rai da Lafiya,tajera a dining d'in falo,sannan taje tayi wanka tayima Yusuf suka shirya tsab dasu,zaman jiran su Al-ameen sukayi su fito suci abinci.
Har zuwa k'arfe sha d'aya na safiya basu fitoba,abun yayiwa Surbajo ciwo sosai dan haka taja Yusuf sukaje suka ci nasu,d'akinta tadawo tahad'a kayansu duka tafita takira driver yazo ya d'aukarmata kayan,da sauri driver yagama kwashe kayan yasa amota kamar yadda ta umarceshi.
Rufe k'ofar part d'inta tayi taja hannun Yusuf suka fice daga cikin gidan, motar da driver yashirya kayansu aciki tanufa tana zuwa yabud'e mata k'ofar baya tashiga ita da Yusuf,rufe k'ofar driver yayi sannan yazagaya mazauninsa yazauna yace,
"madam ina muka nufa ne?".
"Abuja ta bashi amsa a gajarce".
Tada motar yayi suka fice daga gidan yakama hanyar Abujan,tafiya suke sosai cikin awa biyu suka shiga Abuja kai tsaye gidansu yakaita yasauke mata kayan masu gadin gidan suka shige dasu cikin gidan.
Sallama driver yamata yajuya yakama hanyar komawa kaduna.awanshi biyu a hanya ya isa gida lfy.
Surbajo koda ta koma Abujan ranta bedena yimata zafi ba dan har ga Allah yau sun b'ata mata rai bana wasaba,har kuka tadungayi na bakin ciki,tsoronta kar Al-ameen yace ze wulak'antata akan Aisha dan taga kamar yunk'urinsa kenan.
Su Al-ameen basu fitoba se k'arfe d'aya na rana shima kiran sallah ne yatashesu daga baccin dasukeyi,tun bayan dasukayi sallar asubah, sabida ansha love bana wasaba shine suke ramakon baccin da basuyiba
wanka suka shiga atare kowa yayiwa d'an uwansa wankan sannan Al-ameen ya d'auko Aisha suka fito shiryawa sukayi sunyi kyau sosai kowa yagansu ze d'auka sababbin amarene.seda sukayi sallah dayake tun a toilet sun d'auro alwalarsu,sannan suka sakko k'asa,se alokacin kunyar haduwa da Surbajo ta kamasu tabbas sunsan abinda sukayi be daceba ga inda ake so azauna lfy, jikinsu a sanyaye suka karaso falon ga mamakinsu abincine iri-iri Jere akan dinning,dakinta suka nufa suka fara nuking amman shuru baa budeba hakan yasa suka dauka sallah takeyi,juyawa sukayi zuwa gurin dinning din bubbudewa sukayi suka gani ananne suka fahimci taci nata nasune wannan,amman duk da hakan basu fara cin abincinba suna zaman jiranta,gajiya Al-ameen yayi dan haka wayarsa yaciro yakirata seda takusa tsinkewa daga can Abujan Surbajo ta daga kiran bayan ta dedeta natsuwarta tace,
"Hello Dear ina kwana kun tashi lfy?yajikin Aunty?".
amsawa yayi da cewa,
"Lafiya lau Baby,jikinta kuma da sauki,munzo muna nurking kofarki baki budeba ko lfy?,kuma yanzu jiranki muke a dinning shuru baki fito ba, pls kiyi sauri mana kizo yunwa muke hi."
amsa tabashi dacewa,
"Ayya karku damu kuci abincinku mu munci namu nakune wannan,kagaishe da Aunty Aisha bazan sami damar fitowaba yanzu sabida naga gidan na sababbin amare ne yana dakyau abarsu su huta ako'ina nagidan,kasan sababbin aure abun se a hankali a gaban kowama raba abin kunya suke batare dasu sunji kunyarba,sabida cike suke da so da k'aunar juna mantawa suke da kowa inba junansuba nabarka lfy,"tana gama fad'in haka ta kashe wayarta gaba d'aya.
Wani zazzafan gumi ne yaketowa Al-ameen dajin zancan Surbajo,sabida shi bahaushe ne dole ya fahimci bak'ar magana Surbajo ta gasa ma'i,kunyar tace tasake kamashi tabbas basu kyauta mata ba duk da tana musu kawa'ici amman yau sunsa tafara fusata, dan tun suna rasha sede tabasu guri insuka soma rungume rungumen juna,ajiye wayar yayi asanyaye,Aisha ce takatse mishi tunani dacewa,
"Honey tayi fushi damu ko?"
gyada mata kai yayi alamar eh,shuru sukayi dukansu jikinsu ya mutu babu ma kamar Aisha wacce ta d'auki laifin ta d'ora akanta,dakyar suka ci abincin sannan Aisha ta tattare gurin dasuka b'ata ta kwashe komai taka'i kitchen bata fitoba seda ta wanke komai ta adana.
D'akin Surbajo suka koma suna ta nuking ganin taki bud'ewa ne yasa Al-ameen yace bari yaje gidansu yadawo maybe zuwa lokacin ta hak'ura ta bud'e k'ofar, rakiya Aisha tamasa har waje,Al-ameen mamakin inda aka ka'i motar da yay niyar fita acikinta yakeyi,d'aya daga cikin bodyguard d'inshi yakira yatambaya ina driver yaje da motar?,bashi amsa yayi da cewa,
"Nide naga madam takirashi yadebo mata kaya daga cikin gida yasa amotar sun fita amman bansan inda suka nufa back,"hankalin sune yay masifar tashi wayarta yakira akashe take kiran wayar driver yayi bugu daya yadauka yace,
"Hello, good day sir we arrived safely now am on my way coming back from Abuja,"katseshi Al-ameen yayi azafafe yace,
"Hey stupid where did you took my wife and my son,?where?"yafadi cikin tsawa wacce takusa sawa sitiyari ya kwacewa driver cikin rudewa yace,
"Am sorry sir is not my fault she is the one who permitted me to take her to Abuja,right now she is in Abuja sir,"
Kashe wayarshi kawai yayi ranshi ab'ace juyawa yayi yakoma cikin gidan shida Aisha yafasa fitar huci kawai yakeyi meyasa Surbajo zatayi masa haka? shi bawanda ma yafi jin haushinsa irin driver daya ka'ita,
Aisha ce ta matso tana tambayarshi,"me yafarune haka?ina Surbajon taje?ta tambaya hawaye nasakkowa daga idonta dan yanzu bata k'aunar b'acin ran Surbajo ko kad'an kamar yadda itama tasan bata k'aunar nata b'acin ran,amsa yabata dacewa,
"ta koma Abuja ne"ya fad'i kamar me shirin yin kuka.
Kuka Aisha tasa mishi akan wlh se yabi bayanta yau d'innan ita bazata iya jure zama da b'acin ran Surbajo ba "katafi nace!!!!!",tafad'i cikin k'araji tana kuka da gudu tajuya ta haura sama inda d'akinta yake ta kulle k'ofar d'akin tafad'a kan gado tana kuka,tabbas tasan sunka'i Surbajo bangone shiyasa tagujesu sabida ko da suke Rasha abubuwan dasuka dunga yi agabanta in itace akayiwa Wlh bazata yarda ba amman Surbajo ta dauke idonta, dole wanda suka mata yau yay mata zafi.
Al-ameen kanshi ne yasoma charge rasa wacce zebi yayi,bashida zab'in daya wuce yabi umarnin Aisha dan haka juyawa yayi yafice a gidan,da kanshi yake driving yad'auki hanyar Abuja.
safe trip Angon Surbajo.
Maman Yusuf
[4/12, 11:13 PM] +234 703 962 5239: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*pure moment of life writers*
*p.m.l*
*page 83-84*
Al-ameen ya'isa Abuja Lfy Kai tsaye gidanshi yanufa masu gadin gidan sunyi mamakin ganinshi sabida ganin ba'a jimaba da kawo madam.
Gaisheshi sukeyi amman ko takansu bayayi cikin gidan yashige,afalo yasameta akwance Yusuf kuma na wasa,tayi mamakin ganinshi amman seta d'auke kanta daga kallonshi,k'arasawa yayi kan kujerar datake kallonta kawai yakeyi Amman ita ko kallo be ishetaba sema rufe idonta datayi.
'Haba Baby meyasa zakimin haka don Allah? kinsan yadda kika d'agamin hankali kuwa,ay ina ganin bahaka yadace kiyi gurin nuna fushinki ba magana yadace kiyimin sena gyara,amman matakin dakika d'auka wlh yatashi hankalina,"yaruk'o hannunta ay kamar jira take tamik'e tsaye afusace, takwace hannunta tafara magana cikin fushi,
"Wato kama maidani karya ko?banida zuciya a k'irjinane aka fad'amuku? koni akace muku tinkiyace wacce batasan ciwon kantaba? any way ba laifinku bane laifinane dana karya farashina yay arha da yawa, nayi muku kara wacce ni kaina nasan nayi namijin k'ok'ari Wanda duniya ma taji seta yabeni bare ku danayiwa,matarkace ban hanaku kuyi duk abinda kukesoba shiyasa ma nabaku guri danku sake dakyau,inde bawani bak'in cikin kabiyoni ka k'aramin ba pls get out from my side,"tafad'i tana nunamasa k'ofar fita.
Al-ameen mutuwar tsaye yayi yana kallon Surbajo cike da mamakin kalaman dasuke fitowa daga bakinta, tabbas yasan Surbajon shi tana da fad'a amman be d'auka shima zata iya masa ba ya bud'e baki da niyar yayi magana takatseshi da cewa,
"I said get out from my side now!!!!"tafadi cikin k'araji,
Tunaninshi ya karu akan nada yana ganin anya Surbajo bata da Aljanu kuwa shi besanta da rigima haka ba,kasa motsi yayi a inda yake bare yay tunanin bin umarninta.
Ganin bashi da niyar fitane yasa Surbajo fara jifanshi da duk abinda yazo hannunta tana kuka ta fadin,
"Why why?mutane kuka fiye son kanku da yawa?,meyasa jama'a yanzu basu da buri daya wuce su rama cuta ga wanda yay musu alkha'iri?, meyasa........"kukane yaci k'arfinta ta zube agurin tana kuka.
Al-ameen beyi yunk'urin hanata ba dan tabbas yasan yadda take da kishi kuma ta iya yimusu wannan karar dolene ranta ya b'aci da abinda sukayi mata.jiki a sanyaye yakarasa inda take yarungumota jikinshi yana rarrashinta da duk wata kalma dayasan tana sata nishadi sosai yake rarrashinta seda yajima sannan ta hakura ta dena kukan,mikewa tayi ta dauki Yusuf sannan takai dubanta gurin dayake tace,
"Hak'uri kabiyoni kabani to na hak'ura seka tashi ka koma kaduna kar tajika shuru,yazamana kayi laifi,kuma dama ay saura sati biyu hutunka yak'are,dan haka ka koma can kagama hutun,inkakoma bakin ayki kadawo nan d'in".