Sashe 16
Surbajo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tundaga wannan rana alameen da surbajo suka dinke sosai yake samun biyan bukatarsa agurinta badare ba rana kafi shayi ma baya wuceshi yanzu har wata kiba yafarayi sabida hankalinshi akwance yake ga surbajo yanzu kauyancinta dasauki Dan har waya yasiyamata kuma yana koya mata yadda zatayi amfani daita burinshi Allah yasauketa Lfy Yasata a school dan yanzu wata malama yadauko take mata lesson agida kuma ba laifi Tana kokari Dan har mamaki abun yake bashi Dan surbajo akwai kokari
cikin surbajo nawata bakwai alameen yasamu pass natafiya gida Danhaka shiri suke natafiya gida kasuwa yashiga yakarasa siyo kayan baby sabida surbajo tayi scanning inda akace musu tamace Zata haifa murna gurinsu baa magana
ranar jummaa suka dau hanyar kaduna suna sauka a airport excode dinshi najiransu kai tsaye gida suka wuce koda suka isa gida Aisha batanan Dan haka wanka sukayi suka ci abinci suka zauna afalo suna hirar
se azahar Aisha tashigo gidan arba tayi da surbajo da katon ciki agaba alameen namatsamata kafa su basu lura da itaba se jin karar faduwar Abu sukayi dasauri alameen yanufo gurin Aisha yagani asume dasauri yadauko ruwa ya yayyafamata seda tajima sannan tafarko kuka takeyi bana wasaba kwace jikinta tayi tashige dakinta Tana kukan takira Ruky tafadamata abinda tagani cemata tayi inzata iya fitowa yanzu tazo su hadu agidan [truncated by WhatsApp]
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*page 47-48*
Mikewa tayi tadauki gyalenta da Jakarta tafice suna zaune afalo tazo tawucesu ko kallo basu ishetaba
Alameen mikewa yayi yadauki surbajo suka shige daki wanka yamata shima yayi suka shirya yadauki tsarabar iyayensa da yanuwansa yajata suka fita zuwa gidansu
Suna shiga gidan Da munawwara suka fara cinkaro ay Tana ganin surbajo da katon ciki dariya tafarayi sannan taruga da gudu dakin mummy tamata albishir
Duka mutanen gidan sun hallara afalo se tattalin surbajo sukeyi musamman mommy wacce tausayimnta takeji shima daddy baa barshi abayaba kowa sonta yakeyi kabeer ma da matarsa da yaransa zuwa gidan sukayi anata yiwa juna barka tare da adduar Allah yasauki surbajo Lafiya
Aisha Tana zuwa gidan su zuly taje Tana zuwa ta tarar suna jiranta ko zama batayiba suka dunguma zuwa gurin wani hatsabibin boka
Tunkafin su fadamasa abinda yakawosu shi yashaida musu wata muguwar dariya Yayi yace wannan mesaukine yanzu mekukeso ayimuku
Dasauri Aisha tace sonake akashe abinda ke cikinta ni inda halima ahada harda ita
dariyar mugunta yayi sannan yace baze yiwu akashe uwarba Amman abin cikinta sede wani Amman bawannanba
waTa laya yabasu yace su wurga ta acikin tsohuwar rijiya ladan aykinshi kuma baa biya se bukata ta tabiya godiya suka masa suka Baro gurinshi
Basuje gidaba seda suka sami rijiyar suka wurga layar sannan kowa tanufi gida
da daddare surbajo nakwance ita kadai dayake alameen dakinshi yakwana gudun karyayi rashin adalci
Tana cikin bacci tayi mafarki ga bera nan akusa da ita farkawa tayi agigice koda tafarka se ganin wata katuwar bakar mage tayi akusa da cikinta akwance salati tayi dagudu magen tashige kasan gadonta surbajo sakkowa tayi daga kan gadon takulle kofar dakin takoma Dayan dakinnata ta kwanta
Koda safiya tayi alameen yazo dubata labarin abinda yafaru
Jiya tabashi dakinnata yanufa yabude yaduba koina babu magen babu alamarta dawowa yayi yacema surbajo shibega komaiba itako dagewa tayi Tana dakin Dan ta kulle kofar magen naciki Dade yaga bata kwantar da hankalintabane shine yafita yadawo yace yakori magen
Cikin surbajo har yafita awatannin haihuwarsa Amman shuru kakeji ko alamar nakuda babu atattare da ita sannan kuma abinda ke cikinnata baya motsi Dan haka suka nufi asibiti scanning akamata inda aka tabbatarwa alameen abinda ke cikin matarsa yamutu sede hakuri
Hankalinsa inyayi dubu yatashi tunaninsa taya zaa raba surbajo da gawar abinda ke cikinta. Itako surbajo batasan dawar garinba Dan da turanci aka fadawa aminun abinda ke faruwa
Daukota yayi sukaje gidan iyayensa bayani yamusu da turanci gudun kar surbajon taji
Hankalinsu yayi matukar tashi danba mommy ba hatta daddy seda yazubda kwalla
asibitin suka koma dukansu aka kwantar da surbajo awani daki na musamman sannan akasa mata kwayar dake bude bakin mahaifa
wayyo Allah na lokacin da kwayar tasoma aykinta duk wani me imani yaga halin da surbajo take seya tausayamata tun Tana kuka har kukan yadena fitowa alameen ko seda aka rirrikeshi kuka yake tamkar yaro karami
surbajo rai ahannun Allah kowa yaganta seya koka tawahala iya wahala likitocin sunyi iya yinsu amma haihuwa shuru
wani malamin almajirai daddy yakira yamasa bayanin halin da surukarsa take ciki kwantarwa da daddy hankali yayi sannan yace gashinan zuwa
baajimaba malamin yazo aka shiga dashi inda surbajon take Addua yayimata akanta sannan yabada wani ruwan rubutu yace abata Tasha sannan yafito daga dakin yarage daga ita se nurse da mommy rubutun mommy tabata dakyar Tasha aykamar jira ake tasha ciwon yatashi gadan gadan
da mararta tawani murda ihu tasa gamida kiran sunan kado❗❗❗❗❗❗❗
dagudu alameen yafada dakin shigarshi tayi dede da fitowar kan yar
karasawa yayi yarike mata hannu Yana tofa mata addua
nurse zuwa tayi daniyar karasa jawo yarinyar Amman ina ay yarinyar tarube aciki intajawo sekan yayi kamar ze tsinke dole tabari
wata nurse dince tazo tadunga danno cikin daga saman hakarkarinta itakuma dayar Tana ja dayarda Allah dakarfin ikonsane yafito da yarinyar daga cikin surbajo gaba daya tayi baki sabida ta fara rubewa aciki
karasa ciro mahaifar sukayi wacce irama baki tayi
surbajo se kirari takewa Allah tace lalle Allah yayi gaskiya inda yace ze fitar da rayayye acikin matacce kuma yafidda matacce acikin rayayye
gyarata akayi kamar bata haihuba alameen ko kobinsu daddy zuwa birne babyn beyiba yana makale da surbajo yana kulawa da ita Dan harga Allah tausayintane yakamashi danko daya ce takalli babyn kasawa tayi se kuka takeyi tanama babyn addua har aka wuce da ita surbajo kuka kawai takeyi
sedare aka sallamesu tuni ankira dangin mamanta ansanar dasu ruga ma direba aka tasa yaje yafadomusu
gidan iyayensa aka wuce da ita
koda su Aisha suka samu labarin abinda yafaru farinciki kamar zekashesu sosai suka ji dadi danhar party suka hada na murnar mutuwar yarinyar
surbajo Tana samun kulawa yarda yakamata sumaye tazo daga ruga harda Ardo Amman shi bakwana yayiba duba jikin surbajo yayi yakoma dangin mamantama kullum se sunzo duk abinnan ko leke Aisha batayiba
haka akaita kulawa da surbajo hartayi arbain duk sanda ta tuno babynta setayi kuka alameen shima wani lokacin kukan yakeyi
koda hutunshi yakare zekoma gurin ayki da surbajo yatafi koda suka koma patakot
makaranta yanemamata inda yanemi alfarmar asata a ss1tunda ba laifi lesson din daake mata Tana kokari bamecewa bataje makarantaba
certificate din primary Tana cikin zuwa makarantar taje tazana common interers
dasauran dalibai masu shirin fita daga primary haka shima junior waec
surbajo tamaida hankalinta sosai akan karatunta kuma tanajin dadin karatun duk inda bata ganeba alameen kekoyamata
abangaren zamantakewar aure alaameen besake neman wani Abu agurintaba Dan tausayinta yakeyi sede Dan wasanni dab[truncated by WhatsApp]
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*page 55-56*
Alameen daze koma bakin ayki kuka sosai suka dungayi shida surbajo bayason barinsu ga yaronsu meshiga rai shiyasa yaji duk garin yamasa zafi
Itako surbajo kukanta harda kishi sabida yace mata da aisha zetafi shiyasa abun yadunga damunta
Daukar Yusuf yayi yadunga masa wasa yanajin son yaron harcikin bargonshi
Haka sukai sallama ita kuka shi kuka
Haka yashirya aisha suka tafi tare murna gurinta kamar me. Shiko alameen haushinta yakeji Tunda taki Zuwa taga babynshi ahakade Suka tafi
Satinsu biyu dazuwa rivers yaga aisha nason kashemishi gida da kazanta kamar yadda takeyi akaduna
Bashiri yatarkatota suka dawo kaduna
Balai ko Da masifa yashasu agurinta kamar hauka
Shiko kota kanta bebiba dayake bakwana zeyiba shiyasa yana ajiyeta gida yawuce gurin sanyin idaniyarsa
Lokacin suna falo gaba daya mutanen gidan suna kallo kuma bawanda yasan da zuwanshi Yusuf nahannun daddy danshima son yaron yakeyi sosai
sallamar alameence takatsemusu kallon
Wata uwar Kara surbajo tasaki gamida kwasa da gudu tarungume alameen shima rungumeta yayi daga karshe yadagata yana jujjuyawa dariya suke cike da nishadi shaf sunmance agaban suwa suke murnar ganin junansu ta makantar dasu
Tana rungume ajikinshi tasoma shagwabarta fadi take dear shine katafi kamanta damuko sabida kana tare da katafilar matarka shine kotamu bakayi ko
Kara rungumota yayi yace who told you that my baby
Keda Legend Yusuf kullum kuna nan yanuna setin zuciyarshi
Kara rukota yayi yayi kasa da murya yace meyasa kike cewa Matata katafila dariya tayi sannan tace katafilace mana sarkin barna inban kirata katafilaba balama kakeson inkirata dariya sukayi gaba daya yayinda su munawwara ketayasu
Hankalinsune yadawo jin dariyarsu munawwara dasauri surbajo tajuyo ita Da alameen durkushewa tayi agurin tarufe fuskarta sabida kunyarsu daddy data kamata
Shiko alameen ko ajikinshi karasawa cikin falon yayi yana murmushi gaida iyayensa yayi cike da girmamawa suka amsa fuskarsu dauke da faraa
Daddy yace amunullahi zamu bata dakai shine kasamin ya jin kunyako maza kajata kubar nan Tunda kasa tanajin kunyarmu
Dariya sukayimata dukansu
mikewa yayi yaje inda take durkushe bejira komaiba yadauketa cak
Kuka tasamishi ita yasauketa Tana dukan bayanshi kokulata beyiba yawuce da ita dakin mommy
Kan gado yasauketa kuka take bilhaqqi da gaske ita wai yabata kunya
Kamota yayi yana fadin to sannu mekunya bakiji medaddy yacebane kinga so nagaskiya baa kunyar idon kowa nunashi ake aduk inda yakama kuma mu nan gidan baruwanmu da wannan kunyar taki muna rayuwane so simple
nande suka buge da romancing din juna
Kwankwasa kofar akayi suka bada izinin shigowa amal ce dauke da Yusuf yafara kuka
dasauri alameen yaamsheshi yasoma yimai wasa Dena Kukan yayi alameen yace that's good my resemble
Dariya surbajo tayi tace ah lallefa su resemble anji jiki
nima zanhaifo my resemble dinne ingata iko
se bayan laasar alameen yabar kaduna cike da kewar surbajo da yaronshi
itama surbajo kuka taitayi bayan yatafi sabida har ga Allah batason tanayin nisa da mijinta sabida bukatunsa
madam Aisha kuwa bakincikin abinda alameen yamata yasa takasa ko cin abinci aminanta tafadawa suko abun yamusu dadi Amman afili nunawa sukayi suna tausayinta harda cemata zasu dauki mataki takwantar da hankalinta
rayuwa tacigaba da tafiya inda har surbajo tayi arbain tambayar alameen tayi zata ruga ganin gida cewa yayi tabari yazo tukuna sesuje tare bayadda batayiba amma yaki har mommy tasa baki fafur yace sujira yazo tukuna shida kanshi ze kaisu abin yama surbajo zafi
cikin surbajo nawata bakwai alameen yasamu pass natafiya gida Danhaka shiri suke natafiya gida kasuwa yashiga yakarasa siyo kayan baby sabida surbajo tayi scanning inda akace musu tamace Zata haifa murna gurinsu baa magana
ranar jummaa suka dau hanyar kaduna suna sauka a airport excode dinshi najiransu kai tsaye gida suka wuce koda suka isa gida Aisha batanan Dan haka wanka sukayi suka ci abinci suka zauna afalo suna hirar
se azahar Aisha tashigo gidan arba tayi da surbajo da katon ciki agaba alameen namatsamata kafa su basu lura da itaba se jin karar faduwar Abu sukayi dasauri alameen yanufo gurin Aisha yagani asume dasauri yadauko ruwa ya yayyafamata seda tajima sannan tafarko kuka takeyi bana wasaba kwace jikinta tayi tashige dakinta Tana kukan takira Ruky tafadamata abinda tagani cemata tayi inzata iya fitowa yanzu tazo su hadu agidan [truncated by WhatsApp]
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*page 47-48*
Mikewa tayi tadauki gyalenta da Jakarta tafice suna zaune afalo tazo tawucesu ko kallo basu ishetaba
Alameen mikewa yayi yadauki surbajo suka shige daki wanka yamata shima yayi suka shirya yadauki tsarabar iyayensa da yanuwansa yajata suka fita zuwa gidansu
Suna shiga gidan Da munawwara suka fara cinkaro ay Tana ganin surbajo da katon ciki dariya tafarayi sannan taruga da gudu dakin mummy tamata albishir
Duka mutanen gidan sun hallara afalo se tattalin surbajo sukeyi musamman mommy wacce tausayimnta takeji shima daddy baa barshi abayaba kowa sonta yakeyi kabeer ma da matarsa da yaransa zuwa gidan sukayi anata yiwa juna barka tare da adduar Allah yasauki surbajo Lafiya
Aisha Tana zuwa gidan su zuly taje Tana zuwa ta tarar suna jiranta ko zama batayiba suka dunguma zuwa gurin wani hatsabibin boka
Tunkafin su fadamasa abinda yakawosu shi yashaida musu wata muguwar dariya Yayi yace wannan mesaukine yanzu mekukeso ayimuku
Dasauri Aisha tace sonake akashe abinda ke cikinta ni inda halima ahada harda ita
dariyar mugunta yayi sannan yace baze yiwu akashe uwarba Amman abin cikinta sede wani Amman bawannanba
waTa laya yabasu yace su wurga ta acikin tsohuwar rijiya ladan aykinshi kuma baa biya se bukata ta tabiya godiya suka masa suka Baro gurinshi
Basuje gidaba seda suka sami rijiyar suka wurga layar sannan kowa tanufi gida
da daddare surbajo nakwance ita kadai dayake alameen dakinshi yakwana gudun karyayi rashin adalci
Tana cikin bacci tayi mafarki ga bera nan akusa da ita farkawa tayi agigice koda tafarka se ganin wata katuwar bakar mage tayi akusa da cikinta akwance salati tayi dagudu magen tashige kasan gadonta surbajo sakkowa tayi daga kan gadon takulle kofar dakin takoma Dayan dakinnata ta kwanta
Koda safiya tayi alameen yazo dubata labarin abinda yafaru
Jiya tabashi dakinnata yanufa yabude yaduba koina babu magen babu alamarta dawowa yayi yacema surbajo shibega komaiba itako dagewa tayi Tana dakin Dan ta kulle kofar magen naciki Dade yaga bata kwantar da hankalintabane shine yafita yadawo yace yakori magen
Cikin surbajo har yafita awatannin haihuwarsa Amman shuru kakeji ko alamar nakuda babu atattare da ita sannan kuma abinda ke cikinnata baya motsi Dan haka suka nufi asibiti scanning akamata inda aka tabbatarwa alameen abinda ke cikin matarsa yamutu sede hakuri
Hankalinsa inyayi dubu yatashi tunaninsa taya zaa raba surbajo da gawar abinda ke cikinta. Itako surbajo batasan dawar garinba Dan da turanci aka fadawa aminun abinda ke faruwa
Daukota yayi sukaje gidan iyayensa bayani yamusu da turanci gudun kar surbajon taji
Hankalinsu yayi matukar tashi danba mommy ba hatta daddy seda yazubda kwalla
asibitin suka koma dukansu aka kwantar da surbajo awani daki na musamman sannan akasa mata kwayar dake bude bakin mahaifa
wayyo Allah na lokacin da kwayar tasoma aykinta duk wani me imani yaga halin da surbajo take seya tausayamata tun Tana kuka har kukan yadena fitowa alameen ko seda aka rirrikeshi kuka yake tamkar yaro karami
surbajo rai ahannun Allah kowa yaganta seya koka tawahala iya wahala likitocin sunyi iya yinsu amma haihuwa shuru
wani malamin almajirai daddy yakira yamasa bayanin halin da surukarsa take ciki kwantarwa da daddy hankali yayi sannan yace gashinan zuwa
baajimaba malamin yazo aka shiga dashi inda surbajon take Addua yayimata akanta sannan yabada wani ruwan rubutu yace abata Tasha sannan yafito daga dakin yarage daga ita se nurse da mommy rubutun mommy tabata dakyar Tasha aykamar jira ake tasha ciwon yatashi gadan gadan
da mararta tawani murda ihu tasa gamida kiran sunan kado❗❗❗❗❗❗❗
dagudu alameen yafada dakin shigarshi tayi dede da fitowar kan yar
karasawa yayi yarike mata hannu Yana tofa mata addua
nurse zuwa tayi daniyar karasa jawo yarinyar Amman ina ay yarinyar tarube aciki intajawo sekan yayi kamar ze tsinke dole tabari
wata nurse dince tazo tadunga danno cikin daga saman hakarkarinta itakuma dayar Tana ja dayarda Allah dakarfin ikonsane yafito da yarinyar daga cikin surbajo gaba daya tayi baki sabida ta fara rubewa aciki
karasa ciro mahaifar sukayi wacce irama baki tayi
surbajo se kirari takewa Allah tace lalle Allah yayi gaskiya inda yace ze fitar da rayayye acikin matacce kuma yafidda matacce acikin rayayye
gyarata akayi kamar bata haihuba alameen ko kobinsu daddy zuwa birne babyn beyiba yana makale da surbajo yana kulawa da ita Dan harga Allah tausayintane yakamashi danko daya ce takalli babyn kasawa tayi se kuka takeyi tanama babyn addua har aka wuce da ita surbajo kuka kawai takeyi
sedare aka sallamesu tuni ankira dangin mamanta ansanar dasu ruga ma direba aka tasa yaje yafadomusu
gidan iyayensa aka wuce da ita
koda su Aisha suka samu labarin abinda yafaru farinciki kamar zekashesu sosai suka ji dadi danhar party suka hada na murnar mutuwar yarinyar
surbajo Tana samun kulawa yarda yakamata sumaye tazo daga ruga harda Ardo Amman shi bakwana yayiba duba jikin surbajo yayi yakoma dangin mamantama kullum se sunzo duk abinnan ko leke Aisha batayiba
haka akaita kulawa da surbajo hartayi arbain duk sanda ta tuno babynta setayi kuka alameen shima wani lokacin kukan yakeyi
koda hutunshi yakare zekoma gurin ayki da surbajo yatafi koda suka koma patakot
makaranta yanemamata inda yanemi alfarmar asata a ss1tunda ba laifi lesson din daake mata Tana kokari bamecewa bataje makarantaba
certificate din primary Tana cikin zuwa makarantar taje tazana common interers
dasauran dalibai masu shirin fita daga primary haka shima junior waec
surbajo tamaida hankalinta sosai akan karatunta kuma tanajin dadin karatun duk inda bata ganeba alameen kekoyamata
abangaren zamantakewar aure alaameen besake neman wani Abu agurintaba Dan tausayinta yakeyi sede Dan wasanni dab[truncated by WhatsApp]
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*page 55-56*
Alameen daze koma bakin ayki kuka sosai suka dungayi shida surbajo bayason barinsu ga yaronsu meshiga rai shiyasa yaji duk garin yamasa zafi
Itako surbajo kukanta harda kishi sabida yace mata da aisha zetafi shiyasa abun yadunga damunta
Daukar Yusuf yayi yadunga masa wasa yanajin son yaron harcikin bargonshi
Haka sukai sallama ita kuka shi kuka
Haka yashirya aisha suka tafi tare murna gurinta kamar me. Shiko alameen haushinta yakeji Tunda taki Zuwa taga babynshi ahakade Suka tafi
Satinsu biyu dazuwa rivers yaga aisha nason kashemishi gida da kazanta kamar yadda takeyi akaduna
Bashiri yatarkatota suka dawo kaduna
Balai ko Da masifa yashasu agurinta kamar hauka
Shiko kota kanta bebiba dayake bakwana zeyiba shiyasa yana ajiyeta gida yawuce gurin sanyin idaniyarsa
Lokacin suna falo gaba daya mutanen gidan suna kallo kuma bawanda yasan da zuwanshi Yusuf nahannun daddy danshima son yaron yakeyi sosai
sallamar alameence takatsemusu kallon
Wata uwar Kara surbajo tasaki gamida kwasa da gudu tarungume alameen shima rungumeta yayi daga karshe yadagata yana jujjuyawa dariya suke cike da nishadi shaf sunmance agaban suwa suke murnar ganin junansu ta makantar dasu
Tana rungume ajikinshi tasoma shagwabarta fadi take dear shine katafi kamanta damuko sabida kana tare da katafilar matarka shine kotamu bakayi ko
Kara rungumota yayi yace who told you that my baby
Keda Legend Yusuf kullum kuna nan yanuna setin zuciyarshi
Kara rukota yayi yayi kasa da murya yace meyasa kike cewa Matata katafila dariya tayi sannan tace katafilace mana sarkin barna inban kirata katafilaba balama kakeson inkirata dariya sukayi gaba daya yayinda su munawwara ketayasu
Hankalinsune yadawo jin dariyarsu munawwara dasauri surbajo tajuyo ita Da alameen durkushewa tayi agurin tarufe fuskarta sabida kunyarsu daddy data kamata
Shiko alameen ko ajikinshi karasawa cikin falon yayi yana murmushi gaida iyayensa yayi cike da girmamawa suka amsa fuskarsu dauke da faraa
Daddy yace amunullahi zamu bata dakai shine kasamin ya jin kunyako maza kajata kubar nan Tunda kasa tanajin kunyarmu
Dariya sukayimata dukansu
mikewa yayi yaje inda take durkushe bejira komaiba yadauketa cak
Kuka tasamishi ita yasauketa Tana dukan bayanshi kokulata beyiba yawuce da ita dakin mommy
Kan gado yasauketa kuka take bilhaqqi da gaske ita wai yabata kunya
Kamota yayi yana fadin to sannu mekunya bakiji medaddy yacebane kinga so nagaskiya baa kunyar idon kowa nunashi ake aduk inda yakama kuma mu nan gidan baruwanmu da wannan kunyar taki muna rayuwane so simple
nande suka buge da romancing din juna
Kwankwasa kofar akayi suka bada izinin shigowa amal ce dauke da Yusuf yafara kuka
dasauri alameen yaamsheshi yasoma yimai wasa Dena Kukan yayi alameen yace that's good my resemble
Dariya surbajo tayi tace ah lallefa su resemble anji jiki
nima zanhaifo my resemble dinne ingata iko
se bayan laasar alameen yabar kaduna cike da kewar surbajo da yaronshi
itama surbajo kuka taitayi bayan yatafi sabida har ga Allah batason tanayin nisa da mijinta sabida bukatunsa
madam Aisha kuwa bakincikin abinda alameen yamata yasa takasa ko cin abinci aminanta tafadawa suko abun yamusu dadi Amman afili nunawa sukayi suna tausayinta harda cemata zasu dauki mataki takwantar da hankalinta
rayuwa tacigaba da tafiya inda har surbajo tayi arbain tambayar alameen tayi zata ruga ganin gida cewa yayi tabari yazo tukuna sesuje tare bayadda batayiba amma yaki har mommy tasa baki fafur yace sujira yazo tukuna shida kanshi ze kaisu abin yama surbajo zafi