Sashe 8
Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani raza nan nen kallo yayi mata kafin yace me kike nufi ne waya gayaiki bakida dangi bakida ahali kowa ne Dan adam danasa Kalar kaddara danhaka kidaina cewa haka kinsan bawa baya wuce zanen kadda rarsa
Dan Allah Maryam kifahimta kibani damar shiga rayu warki
"Kayi hakuri Fu'ad bawai nakika bane a a
Duba kaga kalar rayuwar danake , sanin kankane daba cewa kayi zan taya kwana bane hajiya bazata barni nafito ba please kafahimta mana kaima
Haka zakace kana Sona kalli rayuwar danake "
Kinga basai kinmin Wani kwana kwana ba kawai kice kinfi karfina nahakura .
"Nagode dawan nan cin mutun cin Allah yasaka maka da Mafi ficon alkairi"
Bawai cimutunci bane Maryam kifahimta mana ina sonki ne tsakani da Allah kinsako dole naji badadi tunda kin nuna bakya bukata ta
Shiru tayi nadan Wani lokaci kafin tace" kasanme ?
A a sankin fada iya yenka zasu bari ka auri wace batada asali,
batasan kowa nataba ,
Batada tabbaci ita wa Cece
Kuma tayi zaman gidan karuwai, ?
bakowa zai yarda bantaba aikata zinaba saboda
Nazauna gidan karuwai , kayi tunani sosai kafin kayanke hukun ci please kajii".
Shiru yayi nadan lokaci kafin yace
"Banida matsala da dady na saidai mom zataji abin Wani iri so
Zan fahim tarda ita insha Allah
Parking din motar yayi bakin Wani kata faren botic na sayayyar kayan makulashe
Bismillah my qutty
Mumushi tayi San nan tafito daga motar
" Mezan muyi anan please banaso hajiya fa tasan zan gudune, kasan bazata rasa wa yanda ke San yamata Ido akaina, nalura tana shakku akaina .
"Muje "
Kafin tace komai yayi gaba abinsa batada zabi haka tabi bayansa dukda yanda gaban ta ke Wani irin faduwa
🌹Abuja Nigeria 🌹
Marwan kasamu Kaci abinci ko yaya ne sai kasha magani please mana my friend. daddy ketayiwa Marwan wan nan magiya tun bayan Farka warsa yaki cin komai , yaki magana , yaki kallon kowa
Bakaramar damuwa yashiga ba ganin yanda tilon Dan nasa yakoma saboda mace
Sosai yake tausayawa Dan nasa Dan yanada tabbacin duk inda Maryam take batadarai
Bakalar cigiyar da Bai bayarba tun daga gidan tv radio gidan jaridu mujallai dasau ransu yasanya makudan kudi gaduk Wanda yasami Koda labarin ta amma shiru malam yaci shirwa
bawanda yace ko Mai kama da ita ya taba Gani balle ita.
Kaga my son kayi hakuri kasan bawa baya wuce kadda rarsa
Wan nan abinda kake ba mafi tabace zaka iya rasa rayuwar kafa kamanta abinda doctor yace kana matakin karshe nefa Dan Allah kasas sautawa kanka idan darabon aganta za aganta kasan matar mutum kabarin sa dan Allah Marwan mana..
Sassanya num fashi yasauke tun alokacin da dady yafara magana yaji yasami Sa i da dakyar sannan yace
"daddy bakasan kalar azabarda nakeji anan dina bane" yafara Yana nuna saitin zuciyar sa.
Karika nanata hasbanallahu Wani imall waqill
Allhuma ajirni fimusi bati waaqqilni kairan minnhaa
Kaji kyada Kai yayi alamar Eh yaji
Bayan sati daya aka sallamesu tun lokacinda aka kawoshi mommy bata sake taka kafarta asi bitin dasunan dubashi ba abin yayiwa daddy ciyo amma bai nuna mataba, kasan cewarsa mai hakuri .
Cikin tsananinso da kauna yake nunawa Marwa kulawa ,hakan yadan taemaka masa sosai amma dukda haka radadin zuciya da kincinta bai barsaba .
Tafiya takama daddy ta gaggawa bayanda baiyi da Marwan ba yazo sutafi kozaisha iska yadan huta amma yaki saima cewada yayi hala shi yarone da duk inda yaje sai yabishi "dan Allah daddy kayi tafiyarka zan iya kula dakaina ".
"My son kayi hakuri muje ina fargabar barinka anan ".
"Hadai daddy kamarwani jaririne ni katafi kawai idan naga bazan iya zamaba zan je wata kasar nahuta insha Allah " kayi alkawali ? Insha Allah daddy"
"Shikenan Allah ya rufa asiri my son" amin daddy "
Muje karakani air port kaji , kyada Kai yayi alamar to San nan yamike jalla biya kawai yasauya daga ash dake jikinsa zuwa fara, atare suka fito dama shi daddy nashirinsa tana hakimce parlor kan one siter, tadora kafa daya kan daya , han nunta rike da robar dabino tanaci ganinsu, baisa ta motsaba balle tayi wani yun kurin kallaonsuba balle susanu arzikin magana .
"Mommy zanraka daddy air port nadawo" Allah yakiya yeminkai my son " wani lokaci mommy nabashi mamaki saitayi abu kabar batadamuba saikuma yaga kamar tadamu dashi abin na dauer masakai .
Kadawo dawuri kaji my son ,to mommy insha Allah.
Kokallon daddy batayiba Shima baice komai ba ya fice
Wata ran tsats tsiyar mota suka shiga securities natake musu baya , motocine na alfarma uku gaba uku baya sune atsakiya
Cije le'bensa nakasa yayi dasauri daddy yakallesa lafiya kuwa my son kayi ahankali fa dan Allah karage tunani sosai kasan condition dinkafa ba____ "daddy bafa wata matsala bace dan Allah ka kwantarda hanka lilnka "
"My son Allah ma shaidane inajin tsoron tashin ciyon ka wallahi "
Insha Allah bazai tashiba daddy
Zaitashi inhar baka rage sawa kanka damuwaba ..
Maryam sannu ahan kali take saukowa daga matat takalar jigi sai wani uamutsa fiska take alamar agajiye take taxi ta tare tare dashigewa tana zama wani zazzafan hawaye ya kufce mata tasani sarai bawajen kowa tazo a Abuja ba batasan mayanzu inda zata nufaba ..
Hajiya inazamuje Saida tadanyi shiru kafin tace restaurant zaka kaini mai kyau, tafadi hakane saboda wata aza babbiyar yunwa takeji
Hajiya Zara'u special restaurant abinda ta iya karantawa kenan bayan mai taxi yayi parking Saida tasalla meshi sannan tashiga cikin, zama tayi kan daya daga cikin kujerun wajen wayanda suka zagaye table, daya daga cikin ma aikatanne ya iso wajeta yatambayeta
Meza a kawo hajiya?
Faten doya nakeso akwai ko babu? Akwai " to kawomin
Ruwaza akawo ko
"Exotic " okay ma
Bayan tacika cikin tane tafara tunanin inda zata dosa, ma aikacin wajen ne ysake da wowa zai dauke pleat , wata dabarace ta fado mata dasauri ta kalleshi , " ammm naceba "
Inajinki
" Dan Allah mai wurin nan fa "?
Meza zata yi miki ?
Dan Allah kahadani da itamana
Bari nayi mata magana " to nagode
Bayan minti biyar yadawo taso muje , mikewa tayi tabi bayanshi wata yar mata shiyar mata hakimce kan kujera , saida suka gaisa sannan Maryam tafara magana
" Dan Allah hajiya kidaukeni aiki Koda wanke wankene dan Allah kite makamin kamar yadda Allah yate makeki, kirufamin asiri kamar yadda Allah ya rufa miki "
Kallon tsaf hajiyar tayi mata kafin tadan numfasa tace
Ina iya yenki ?
"Banida kowa iyayena duk sun mutu ina hannu wani kawuna ne , shine yaturoni aikatau " Tazabi yimata wan nan karyarne saboda bakowa zata fadawa ainahin ita wacece ba
Meyasa shi kawun nakibai kawoki da kansaba ?
Nima bansani ba dan Allah karkice bazaki daukeniba hajiya Dan Allah
Shikenan Zaki fara aiki yanzu dafatar kin shirya ?
"Insha Allah "
Zaki rika tarbar masu shigowa kiji " naji hajiya" Bari na fada miki dokokina idan kin kiyaye zamu zauna ply dake.
Banason kazanta,
banason bata lokaci,
banazama da maci amana,
bana zamada 'barawoIdan kin kiyaye banada matsala .
"Zan kiyaye da izinin Allah"
Yafara aikin kamar yadda hajiyar ta Umar ceta
Marwan
Son muje restuarant naci wani abu inajin yunwa sosai wllh
cewar dadi cikin yamu tsa fiska
To daddy muje amma bari akai mu inda nake zuwa ta iya abinci sosai wllh okay
Bayan sun shiga wajen sun zauna securities zagaye dasu sukayi oder
Tunda suka shigo yakejin Wani rin fillings dabai taba jiba yakasa fassara yanayin ga wani irin mugun bugawa da zuciyar sa keyi wanda ya wuce kima
Maryam ce dauke da ture zata Kai VIP tunda ta tunkari wajen gabanta ke faduwa har jikin ta na rawa
💃
𝕞𝕠𝕣𝕖 𝕔𝕠𝕞𝕞𝕖𝕟𝕥 𝕞𝕠𝕣𝕖 𝕥𝕪𝕡𝕚𝕟𝕘
𝔸𝕝𝕜𝕒𝕝𝕒𝕞𝕚✍️ 𝕪𝕒𝕗𝕚 𝕥𝕒𝕜𝕠𝕓𝕚🗡️
*💋SONKI NE ƘADDARTA*💋
ʂƚσɾყ&ɯɾιƚιɳɠ
Ⴆყ
Fateemah Abdullahi
/Ⴆαƚσσʅ ƙαɱႦα/
Page 2️⃣9️⃣➡️3️⃣0️⃣
Meyasa shi kawun nakibai kawoki da kansaba ?
Nima bansani ba dan Allah karkice bazaki daukeniba hajiya Dan Allah
Shikenan Zaki fara aiki yanzu dafatar kin shirya ?
"Insha Allah "
Zaki rika tarbar masu shigowa kiji " naji hajiya"
Bari na fada miki dokokina idan kin kiyaye zamu zauna ply dake.
Banason kazanta,
banason bata lokaci,
banazama da maci amana,
bana zamada 'barawo
Idan kin kiyaye banada matsala .
"Zan kiyaye da izinin Allah"
Yafara aikin kamar yadda hajiyar ta Umar ceta
Marwan
Ajikin daddy barci ya sacesa amota
Son muje restuarant naci wani abu inajin yunwa sosai wallhi
cewar dadi cikin yamu tsa fiska
To daddy muje amma bari akai mu inda nake zuwa ta iya abinci sosai wllh okay
Bayan sun shiga wajen sun zauna securities zagaye dasu sukayi oder
Tunda suka shigo yakejin Wani rin fillings dabai taba jiba yakasa fassara yanayin ga wani irin mugun bugawa da zuciyar sa keyi wanda ya wuce kima
Maryam ce dauke da ture zata Kai VIP tunda ta tunkari wajen gabanta ke faduwa har jikin ta na rawa , addu a tashiga yi ba kakkau tawa assalamu alaikum tayi sallama cikin mutuwar jiki da sanyin murya
Wani irin mikewa yayi yana kallonta, kanta aduke batasan meke faruwaba Saida taji yakirata cikin wani yanayi dabazata tan tanceba
Dagokanta tayi cikin sauri Wani wawan jirine ya kwaceta nan take tasilale kasa su mam miya ,
Maryammm!!!!
"Dan Allah karkiyimin haka please kitashi my sould inada bukatarki arayuwa ta"
Magana yake tamkar zau tacce yakasa karasawa inda ta kuma yakasa daina magana , daddy datun lokacin da Marwan yafara magana ya kame yakasa motsi
Saida yayi tamaza San nan ya mike yanufi inda Maryam take a kwance ,
Dasauri Marwan yakarasa yatallafota zuwa jikinsa Yana jijjiga ta
Please my son could dawn mana abi komai ahan kali please
Baimasan daddy na maganaba daukanta yayi yanufi kofar fita da ita dasauri securities suka bi bayansa suna fitowa hajiya na Kara sowa dan taji yar haya niya na tashi
Lafiya kuwa Sir lafiya balauba bari muje dake yarin yar ta suma zan miki bayani acan ba time yanzu
Bamusu tabi bayansu , ko acikin motar ajikinsa ya Kwan tarda ita sai jijjiga ta yake
daddy please kace ta tashi dan Allah itace rayuwata daddy itace munfashina.
Dan Allah Maryam kifahimta kibani damar shiga rayu warki
"Kayi hakuri Fu'ad bawai nakika bane a a
Duba kaga kalar rayuwar danake , sanin kankane daba cewa kayi zan taya kwana bane hajiya bazata barni nafito ba please kafahimta mana kaima
Haka zakace kana Sona kalli rayuwar danake "
Kinga basai kinmin Wani kwana kwana ba kawai kice kinfi karfina nahakura .
"Nagode dawan nan cin mutun cin Allah yasaka maka da Mafi ficon alkairi"
Bawai cimutunci bane Maryam kifahimta mana ina sonki ne tsakani da Allah kinsako dole naji badadi tunda kin nuna bakya bukata ta
Shiru tayi nadan Wani lokaci kafin tace" kasanme ?
A a sankin fada iya yenka zasu bari ka auri wace batada asali,
batasan kowa nataba ,
Batada tabbaci ita wa Cece
Kuma tayi zaman gidan karuwai, ?
bakowa zai yarda bantaba aikata zinaba saboda
Nazauna gidan karuwai , kayi tunani sosai kafin kayanke hukun ci please kajii".
Shiru yayi nadan lokaci kafin yace
"Banida matsala da dady na saidai mom zataji abin Wani iri so
Zan fahim tarda ita insha Allah
Parking din motar yayi bakin Wani kata faren botic na sayayyar kayan makulashe
Bismillah my qutty
Mumushi tayi San nan tafito daga motar
" Mezan muyi anan please banaso hajiya fa tasan zan gudune, kasan bazata rasa wa yanda ke San yamata Ido akaina, nalura tana shakku akaina .
"Muje "
Kafin tace komai yayi gaba abinsa batada zabi haka tabi bayansa dukda yanda gaban ta ke Wani irin faduwa
🌹Abuja Nigeria 🌹
Marwan kasamu Kaci abinci ko yaya ne sai kasha magani please mana my friend. daddy ketayiwa Marwan wan nan magiya tun bayan Farka warsa yaki cin komai , yaki magana , yaki kallon kowa
Bakaramar damuwa yashiga ba ganin yanda tilon Dan nasa yakoma saboda mace
Sosai yake tausayawa Dan nasa Dan yanada tabbacin duk inda Maryam take batadarai
Bakalar cigiyar da Bai bayarba tun daga gidan tv radio gidan jaridu mujallai dasau ransu yasanya makudan kudi gaduk Wanda yasami Koda labarin ta amma shiru malam yaci shirwa
bawanda yace ko Mai kama da ita ya taba Gani balle ita.
Kaga my son kayi hakuri kasan bawa baya wuce kadda rarsa
Wan nan abinda kake ba mafi tabace zaka iya rasa rayuwar kafa kamanta abinda doctor yace kana matakin karshe nefa Dan Allah kasas sautawa kanka idan darabon aganta za aganta kasan matar mutum kabarin sa dan Allah Marwan mana..
Sassanya num fashi yasauke tun alokacin da dady yafara magana yaji yasami Sa i da dakyar sannan yace
"daddy bakasan kalar azabarda nakeji anan dina bane" yafara Yana nuna saitin zuciyar sa.
Karika nanata hasbanallahu Wani imall waqill
Allhuma ajirni fimusi bati waaqqilni kairan minnhaa
Kaji kyada Kai yayi alamar Eh yaji
Bayan sati daya aka sallamesu tun lokacinda aka kawoshi mommy bata sake taka kafarta asi bitin dasunan dubashi ba abin yayiwa daddy ciyo amma bai nuna mataba, kasan cewarsa mai hakuri .
Cikin tsananinso da kauna yake nunawa Marwa kulawa ,hakan yadan taemaka masa sosai amma dukda haka radadin zuciya da kincinta bai barsaba .
Tafiya takama daddy ta gaggawa bayanda baiyi da Marwan ba yazo sutafi kozaisha iska yadan huta amma yaki saima cewada yayi hala shi yarone da duk inda yaje sai yabishi "dan Allah daddy kayi tafiyarka zan iya kula dakaina ".
"My son kayi hakuri muje ina fargabar barinka anan ".
"Hadai daddy kamarwani jaririne ni katafi kawai idan naga bazan iya zamaba zan je wata kasar nahuta insha Allah " kayi alkawali ? Insha Allah daddy"
"Shikenan Allah ya rufa asiri my son" amin daddy "
Muje karakani air port kaji , kyada Kai yayi alamar to San nan yamike jalla biya kawai yasauya daga ash dake jikinsa zuwa fara, atare suka fito dama shi daddy nashirinsa tana hakimce parlor kan one siter, tadora kafa daya kan daya , han nunta rike da robar dabino tanaci ganinsu, baisa ta motsaba balle tayi wani yun kurin kallaonsuba balle susanu arzikin magana .
"Mommy zanraka daddy air port nadawo" Allah yakiya yeminkai my son " wani lokaci mommy nabashi mamaki saitayi abu kabar batadamuba saikuma yaga kamar tadamu dashi abin na dauer masakai .
Kadawo dawuri kaji my son ,to mommy insha Allah.
Kokallon daddy batayiba Shima baice komai ba ya fice
Wata ran tsats tsiyar mota suka shiga securities natake musu baya , motocine na alfarma uku gaba uku baya sune atsakiya
Cije le'bensa nakasa yayi dasauri daddy yakallesa lafiya kuwa my son kayi ahankali fa dan Allah karage tunani sosai kasan condition dinkafa ba____ "daddy bafa wata matsala bace dan Allah ka kwantarda hanka lilnka "
"My son Allah ma shaidane inajin tsoron tashin ciyon ka wallahi "
Insha Allah bazai tashiba daddy
Zaitashi inhar baka rage sawa kanka damuwaba ..
Maryam sannu ahan kali take saukowa daga matat takalar jigi sai wani uamutsa fiska take alamar agajiye take taxi ta tare tare dashigewa tana zama wani zazzafan hawaye ya kufce mata tasani sarai bawajen kowa tazo a Abuja ba batasan mayanzu inda zata nufaba ..
Hajiya inazamuje Saida tadanyi shiru kafin tace restaurant zaka kaini mai kyau, tafadi hakane saboda wata aza babbiyar yunwa takeji
Hajiya Zara'u special restaurant abinda ta iya karantawa kenan bayan mai taxi yayi parking Saida tasalla meshi sannan tashiga cikin, zama tayi kan daya daga cikin kujerun wajen wayanda suka zagaye table, daya daga cikin ma aikatanne ya iso wajeta yatambayeta
Meza a kawo hajiya?
Faten doya nakeso akwai ko babu? Akwai " to kawomin
Ruwaza akawo ko
"Exotic " okay ma
Bayan tacika cikin tane tafara tunanin inda zata dosa, ma aikacin wajen ne ysake da wowa zai dauke pleat , wata dabarace ta fado mata dasauri ta kalleshi , " ammm naceba "
Inajinki
" Dan Allah mai wurin nan fa "?
Meza zata yi miki ?
Dan Allah kahadani da itamana
Bari nayi mata magana " to nagode
Bayan minti biyar yadawo taso muje , mikewa tayi tabi bayanshi wata yar mata shiyar mata hakimce kan kujera , saida suka gaisa sannan Maryam tafara magana
" Dan Allah hajiya kidaukeni aiki Koda wanke wankene dan Allah kite makamin kamar yadda Allah yate makeki, kirufamin asiri kamar yadda Allah ya rufa miki "
Kallon tsaf hajiyar tayi mata kafin tadan numfasa tace
Ina iya yenki ?
"Banida kowa iyayena duk sun mutu ina hannu wani kawuna ne , shine yaturoni aikatau " Tazabi yimata wan nan karyarne saboda bakowa zata fadawa ainahin ita wacece ba
Meyasa shi kawun nakibai kawoki da kansaba ?
Nima bansani ba dan Allah karkice bazaki daukeniba hajiya Dan Allah
Shikenan Zaki fara aiki yanzu dafatar kin shirya ?
"Insha Allah "
Zaki rika tarbar masu shigowa kiji " naji hajiya" Bari na fada miki dokokina idan kin kiyaye zamu zauna ply dake.
Banason kazanta,
banason bata lokaci,
banazama da maci amana,
bana zamada 'barawoIdan kin kiyaye banada matsala .
"Zan kiyaye da izinin Allah"
Yafara aikin kamar yadda hajiyar ta Umar ceta
Marwan
Son muje restuarant naci wani abu inajin yunwa sosai wllh
cewar dadi cikin yamu tsa fiska
To daddy muje amma bari akai mu inda nake zuwa ta iya abinci sosai wllh okay
Bayan sun shiga wajen sun zauna securities zagaye dasu sukayi oder
Tunda suka shigo yakejin Wani rin fillings dabai taba jiba yakasa fassara yanayin ga wani irin mugun bugawa da zuciyar sa keyi wanda ya wuce kima
Maryam ce dauke da ture zata Kai VIP tunda ta tunkari wajen gabanta ke faduwa har jikin ta na rawa
💃
𝕞𝕠𝕣𝕖 𝕔𝕠𝕞𝕞𝕖𝕟𝕥 𝕞𝕠𝕣𝕖 𝕥𝕪𝕡𝕚𝕟𝕘
𝔸𝕝𝕜𝕒𝕝𝕒𝕞𝕚✍️ 𝕪𝕒𝕗𝕚 𝕥𝕒𝕜𝕠𝕓𝕚🗡️
*💋SONKI NE ƘADDARTA*💋
ʂƚσɾყ&ɯɾιƚιɳɠ
Ⴆყ
Fateemah Abdullahi
/Ⴆαƚσσʅ ƙαɱႦα/
Page 2️⃣9️⃣➡️3️⃣0️⃣
Meyasa shi kawun nakibai kawoki da kansaba ?
Nima bansani ba dan Allah karkice bazaki daukeniba hajiya Dan Allah
Shikenan Zaki fara aiki yanzu dafatar kin shirya ?
"Insha Allah "
Zaki rika tarbar masu shigowa kiji " naji hajiya"
Bari na fada miki dokokina idan kin kiyaye zamu zauna ply dake.
Banason kazanta,
banason bata lokaci,
banazama da maci amana,
bana zamada 'barawo
Idan kin kiyaye banada matsala .
"Zan kiyaye da izinin Allah"
Yafara aikin kamar yadda hajiyar ta Umar ceta
Marwan
Ajikin daddy barci ya sacesa amota
Son muje restuarant naci wani abu inajin yunwa sosai wallhi
cewar dadi cikin yamu tsa fiska
To daddy muje amma bari akai mu inda nake zuwa ta iya abinci sosai wllh okay
Bayan sun shiga wajen sun zauna securities zagaye dasu sukayi oder
Tunda suka shigo yakejin Wani rin fillings dabai taba jiba yakasa fassara yanayin ga wani irin mugun bugawa da zuciyar sa keyi wanda ya wuce kima
Maryam ce dauke da ture zata Kai VIP tunda ta tunkari wajen gabanta ke faduwa har jikin ta na rawa , addu a tashiga yi ba kakkau tawa assalamu alaikum tayi sallama cikin mutuwar jiki da sanyin murya
Wani irin mikewa yayi yana kallonta, kanta aduke batasan meke faruwaba Saida taji yakirata cikin wani yanayi dabazata tan tanceba
Dagokanta tayi cikin sauri Wani wawan jirine ya kwaceta nan take tasilale kasa su mam miya ,
Maryammm!!!!
"Dan Allah karkiyimin haka please kitashi my sould inada bukatarki arayuwa ta"
Magana yake tamkar zau tacce yakasa karasawa inda ta kuma yakasa daina magana , daddy datun lokacin da Marwan yafara magana ya kame yakasa motsi
Saida yayi tamaza San nan ya mike yanufi inda Maryam take a kwance ,
Dasauri Marwan yakarasa yatallafota zuwa jikinsa Yana jijjiga ta
Please my son could dawn mana abi komai ahan kali please
Baimasan daddy na maganaba daukanta yayi yanufi kofar fita da ita dasauri securities suka bi bayansa suna fitowa hajiya na Kara sowa dan taji yar haya niya na tashi
Lafiya kuwa Sir lafiya balauba bari muje dake yarin yar ta suma zan miki bayani acan ba time yanzu
Bamusu tabi bayansu , ko acikin motar ajikinsa ya Kwan tarda ita sai jijjiga ta yake
daddy please kace ta tashi dan Allah itace rayuwata daddy itace munfashina.