Sashe 4
Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fito malama kinwani zaunawa mutane amota inajin bakitaɓa shiga motabane
Wasu zafafan hawayene suka wankemata fuska jin irin tsawarda yakemata aka
"Yihaƙuri" tafaɗa cikin muryar kuka
Tsakiyaja kafin yayi gaba abinsa,
Shin yanzun ita menene makomar rayuwar ta
"Ya Allah kajiƙaina "
Wani gida tagani da alama nanne masaukinsu domin sauran yanmatan duk sun shige ragiwar kuma suna ƙoƙarin shiga itama hanyar tanufa.
Gidane da ɗakuna ajere barandace doguwa yawan ɗakunan mayasa bansan adadin suba
A tsakar gidan suka tsaya, wasu ƴan mata kusan su goma wasukoma suka shige ɗakunan da'alama sunsan yanda gidan yake wata matace dafito dagawaniɗaki dake gefe ɗaya, hannunta ɗauke da sigari tana busawa, jan sigarin take irin nakwararru kuma ta tattun ƴan bariki, kallon wula ƙanci tayimusu tareda yatsina baki
Kune baƙi annan dafatar kunsan meyaka woku nibana ɗaukar iskanci dole gobe kufara aiki danbazan baku ɗakuna kushare kuzaunaba .
Cire glas ɗin idanun tatayi tabisu da kallo ɗaya bayan ɗaya idanutane yasauka kan Maryam saida taƙre mata kallontsaf yafito ta da hannu
Cikin ɗari ɗari dajiki tanufi inda matar take sake kallon sauran tayi bangaya muku sunanaba ko?tatambaya cikeda iskanci
Taɓebaki tayi da alama hakan yazame mata ɗabi'a
"Zaku iya kiranada uwar gida ko anty kundai gane ?"
Jinjinakai sukashigayi itadai Maryam duk atsorace take kasan cewar bata sababa. kallon Maryam tasakeyi cikin iskanci tace my love yasunanki?
"Mar r y a m" tafaɗa cikin rarrabewar harshe murmushin ƴan duniya tayi
Dagayau sunanki qutty kinji? Kyadakai tayi alamar Ehm
Nan akashiga bawa kowa ɗakinsa har maryam ɗin ɗakine maiɗaukeda madaidai cin bad, Waldrop sai mirror dakujera two sitter, da bathroom .
bathroom ɗin tashiga taɗauro alwala cike da damuwa tafara sallah.
Harta idar taci gabada tunanin makomaer rayuwarta, taɗau alƙawarin dul wuya bazata sayar da mutuncin taba, danta soma gano wani abu dangane da wannan gida
amma zata bi ahan kali tagani har Allah yasa tasamu hanyar gudu.
Washegari tunda tayi sallar asubahi tarinƙajin hayaniya dataso tayi zamanta saigawata matashiyar yarinya taahigo waitafito waje inji Uwar ganta lalli hijab ɗinta tasanya
tafito ganin gidan yacikada mutane daban daban yasata fara tambayar kanta "wannan wane irin gidane? "
Muryar Uwargida ce taji tafara magana. qutty zonan. Dakar kartaje saikuma tanufeta, matsawa tayi ta zauna cikin ladabi tace "ina kwana " lafiya cewa uwar gifa
Sannan tace da alama ke bakisan wannan inaneba amma zakisani naga kowa ya fahinta kece kawai kikeson bamu problem amma You don't worry qutty zaki gane, yanzun jekiyi wanka natanada miki costomer yananan zuwa zaki tayashi kwana baƙone kisaki jikinki kikwashi rabonki karki kuskura kimai musu komaiyace
Saurin katseta Maryam tayi dacewa "hajiya kiyi haƙuri ban fahimtaba , wani kuma? A ina yasanni nida nazo jiya wana sani, waya sanni dahar zaizo wurina . kuma naji kinazancen costomer nida bana kasu wanci meya haɗani da costomer?"
Sosai wurin akashiga dariyarta ciki kuwa harda waƴan dasukazo jiyan
Kumin shiru cewar uwar gida kinga qutty aiki bata ƙananun mutane bace so karkidami kanki cos kinada abinjan hankalin ɗa namiji karkiyi wasa da damar ki wanna dakike ji nace zanhaɗaki daahi babban mutunne a Nigeria so kiyi amfani da damar ki wajen sa
Kan Maryam yasake kullewa itafa bagane wannnan kurman zance takeba "Please hajiya let me go to the streat point zanfi ganewa " tafaɗa cikin yatsina tana son tabbatar wa dagaake wannan gidain karuwai ne
Cikin ɗanjin haushinta uwar gida tace jeki kiyi wankan zan aiko miki da kaya idan kunje zaki gane nufina ok yamutsa bakitayi kamar tayi magana kuma tafasa
, kamar yanda uwar gida ta, Umar ceta wasu ƴan isan kaya takawo mata taso taƙisakà kayan amma saita tuna karfa tayi ƙoƙarin ja inja da ita takoreta Allah mashaidane wani abu takeji maikama samun freedom, wato ƴanci .
sosai kayan yakarɓi jikinta kasancewarta Black beauty kayan kuma golding colour kamar dan ita akayisu the best colour ɗin ta kenan .
Ridane dawando rigar iya gwuiwa shimadai wandom baikai ƙasaba.
"zuwa yanzu tacire komai daga ranta zatata fuskanci rayuwarta tayanzun.
Motsin mutum taji dasauri tajuya ganin wani tayi atsaye yana mata wani irin kallo data kasa ganesa, tarigada taranfo uwar gida zata yarda tabishi daganan zatasan abinyi..
More ✨comments ✨ more ✨ typing
F🌹A🌹K 🖤BATOOL KAMBA 🖤}forever
SON KI NE ƘADDARA TA
{🌹 Your love is my destiny🌹}
STORRY & WRITING
BY
{🖤 Batool Kamba 🖤}
Wannan littafin kacokan sadaukar wane ga mahaifiyata abar alfaharina
Allah yabani ikon kyau tatamiki ameen
*1️⃣5️⃣ &1️⃣6️⃣*
_______________________________✍️
Ganin baiyi mata sallamaba yasa tacigaba da sabgo ginta,
baƙarya taji haushisa sosai, ƙato dashi bai iya sallamaba.
mtsuu taja tsaki saida yaƙare mata kallo off and down sanna yayi kyaran murya, batakula shiba yazo inda take yazauna dab da ita yazauna ,
matsawa tayi saboda tafara jin tsoro "Allah yasani taso tadaure amma bazata bari wani gardi yataɓamata marta bartaba basadaki.
Tashi tayi takoma ɗayan kujerar dake ɗakin dama bakin katifa tazauna .
juyawarda tayi shiya fallasa asirin manyan hips ɗinta,
Aiko yana tozali dasu yawu yasar ƙeshi yahau tari baƙakƙau tawa, taso tashare saikuma ta ga rashin dacewar hakan
Amma ai baiyimiki sallamaba wata zuciyar tagaya mata hakan yasa tashare ,
Ganin yafita yasa tasake kallon jikinta, bazatace garanar datasanya kaya masu kyauba irin wannan.amma tanaji kamar dama tasaba sanya kalar kayan.
Sake shigowa yayi yazo inda take, baizaunaba sai cewa yayi
"Am dafatar hajiya tayi miki bayani,
"Bayanin me kenan"
Yanda tayi da bakinta yafi komai riki tashi.
Kinada kyau wannan yarinyar Allah yazuba miki kyau,
uwar gida batayi ƙaryaba keɗin tadabance kizo kibini zakiyi mamaki dan zan sakar miki kuɗi,
zan baki duk abinda kikeso aduniyar nan matuƙar zaki yimin abinda nakeso.
Awannan karonma taso shareshi amma takasa azafafe tafara magana "waikai kanada addini kuwa? Murmushin ƴan duniya yayi yace me kika gani?
Nantake zuciyarta takwaɓeta
"Ambakomai zanyi maka yanda kakeso ɗin. "
Yaji daɗin amsarda tabashi hakan yasa yazauna kusada ita yace "kinga yanzun rana tasomayi dan ana neman ƙarfe 11:30 ne kozaki bini muje hotel "
Yaƙarasa maganar yana kanne mata ido ɗaya
Abin dariya mayabawa Maryam "gashida girma kamar buhun masara kumawai soyake na aminta dashi kamar wani mijina,
kutt Allah bazai yiyuba wannan kan ai zan iya mutuwa"
"Kina kallona kobazakije bane
Saurin saita kanta tayi sannan tace
"Bakomai muje "
Tayi maganar cikeda tsoro haryasoma ganewa yace
Kisaki jikinki baby akwai kuɗi
"Shiwai atunanin sa kuɗene nazo nema uhumm , ko zannemi kuɗi bata wanna hanyarba "
duk wannan maganar tanayintane azuciyarta.
Miƙewa tayi tanufi ƙofa, shima bin bayanta yayi suka fita, sosai gidan yasake cika damutane.
"ikon Allah sai kallo "
maryam tafaɗa cikin maɗau kakin mamaki, ganin ƴan daudun dasuke kwasar rawa ana musu liƙi.
Jin ankama hannun tayasa tayi saurin juyowa, karaf suka haɗa ido yayi saurin kauda nasa idanun.
"Kinga kidaina kallona da kwala kwalan ida nunnan naki😃, nitsoro suke bani."
yayi maganar da iya gaskiyarsa.
Sosai wannan karon takasa ɓoye dariyarta saida ta murmusa
Wow kunga wani irin kyau da dariyar tayi mata
Ahankali tacire hannunta daga nasa tayi gaba ƙirjinta nawani irin bugawa narashin sabo tanaso ta ƙarfafa zuciyarta sosai tayanda zata cimma manufarta.
"Allah kajiƙaina kasa wannan shine ƙarshen shiga ta wannan baƙin gidan "
Wata arniyar mota tagani a fake daidai motar tatsaya ,
Saurin ƙarasowa yayi yabuɗemata.
Shigar ta motar yayi daidai da saukar hawaye akuncinta, lokacin dayashiga bailura dahalinda take cikiba yatayarda motar
Baby bangaya miki sunanaba ko,
"Uhumm" kawai tace saboda wani ɗacin rai dake ɗawai niya da ita
"Sunana Alhaji surajo, Amma ana kirana da Alhajin manya danni bakowace mace bace nake kulawa saiwadda tasan kanta acikin mata,kamardai ke ɗinnan ,
Nibaƙone daga Nigeria nake ina zaunene a Abuja nida iyalina.
Yaɗan tsagaita dacewa "kinsan komeyasa nake yimiki wannan bayanin inason inhar zaki amin cemin na aureki
*Abuja Nigeria*
Damisalin 9:20 nadare marwan nezaune a parlourn sa mom na tsaye da alama magana take yimasa
"Nidai Allah yasani bazan iya zuwa ko inaba, Please mom kuje kawai inya iso gida ai zan gansako? " cike damamaki mom take kallonsa.
Marwan dady nefa za'a tarba bawaniba, kumakace bazaka je tarbarsaba.
" Mom dan Allah kuje kawai banason haya niya wallahi"
Mom ko aranta cewa take kodai yafara zaucewane bamada masaniya.
Kamar yasan metake faɗi yace
"Nifa dahankalina kawai banajin ƙafafuna zasu iya kaini airport ne".
"Uhumm Allah yashige managaba" kawai mom tace tajuya .
Airport babban farin dattijo maijikar kamala da da Dattaku , cikeda natsuwa yake saukowa daka ma tattakalar jirgin,
tunlokacinda yafara saukowa yake baza idanunsa dangani ta inda zai hango farin cikinsa kuma sah lelensa,
Bamaya takan ƴan jarita dasuke son yin magana dashi, gamamakinsa mom kawai yagani itada securiti's.
"Momyn boy inaɗan naki? ". yafaɗa daidai yaƙaraso inda suke .
Uhumm marwan Sarkin rigima yana gida waibazai iya zuwaba, inaji bayajin daɗinji kinsane.
Afirgice dady yace "what, bayajin daɗi kuma kika barmin shi agida
Haba momyn boy kinsan kalar ciyonsafa sokike natarar yamutu kome "
yafaɗa da ɗanjin zafinta ganin yafara masifa kuma agaban securiti's yasa tashige Mota batare data tamka mishiba.
Shima motar yashiga tareda kallon ta yace
" sorry momyn boy naman ta a inda muke kinsanfa boy shika ɗaine gareni dole na tashi hankalina."
Bakomai kanada gaskiyar ka.
dady baigane wace gaskiyar take nufiba yace yawwa momyn boy .
Tunda suka baro airport yake jin badaɗi yamatsu yaje gida yaga wane hali boy ɗin sa yake ciki
Allah mayasoshi yau duk kwakkwafin yanjarida basu samudamar magana dashiba dan basuma ƙaraso inda yakeba,
hakan yasa ya isa gida da wuri kaitsaye pat ɗin marwan yanufa buɗe ƙofarda dady yayi
Yasa yayi daidai da lokacin da marwan kecewa
"Wallahi nikam nagaji da wannan rayuwa haba my soul, mena miki dakika zaɓi cutarda bawan Allah, wallahi na azabtu fiye da tina ninki , dan Allah kidawo gareni zuciyata daf take da bugawa muddin nakasa samunki arayuwata
sosai yake kuka kamar mace , numfashinsa na ƙoƙarin tsayawa yana fizgarsa jirine yafara ɗibansa aiko yatafi luuu.
Dasauri dady yaƙaraso indayake amma inaa jiri yaɗaukeshi nan yazube yana dafe zuciyarsa
Sosai dady yashiga tashin hankali da ɗimuwa ganin tilon ɗansa naneman rasa rayuwar sa...
Menene ra'ayin ku awannan page?
Anya Maryam zata amince da buƙatar Alhaji surajo nason aurenta kubiyoni a next page danjin yanda zata kayaaaaa
Kunason ganin post duk bayan kwana uku
Wasu zafafan hawayene suka wankemata fuska jin irin tsawarda yakemata aka
"Yihaƙuri" tafaɗa cikin muryar kuka
Tsakiyaja kafin yayi gaba abinsa,
Shin yanzun ita menene makomar rayuwar ta
"Ya Allah kajiƙaina "
Wani gida tagani da alama nanne masaukinsu domin sauran yanmatan duk sun shige ragiwar kuma suna ƙoƙarin shiga itama hanyar tanufa.
Gidane da ɗakuna ajere barandace doguwa yawan ɗakunan mayasa bansan adadin suba
A tsakar gidan suka tsaya, wasu ƴan mata kusan su goma wasukoma suka shige ɗakunan da'alama sunsan yanda gidan yake wata matace dafito dagawaniɗaki dake gefe ɗaya, hannunta ɗauke da sigari tana busawa, jan sigarin take irin nakwararru kuma ta tattun ƴan bariki, kallon wula ƙanci tayimusu tareda yatsina baki
Kune baƙi annan dafatar kunsan meyaka woku nibana ɗaukar iskanci dole gobe kufara aiki danbazan baku ɗakuna kushare kuzaunaba .
Cire glas ɗin idanun tatayi tabisu da kallo ɗaya bayan ɗaya idanutane yasauka kan Maryam saida taƙre mata kallontsaf yafito ta da hannu
Cikin ɗari ɗari dajiki tanufi inda matar take sake kallon sauran tayi bangaya muku sunanaba ko?tatambaya cikeda iskanci
Taɓebaki tayi da alama hakan yazame mata ɗabi'a
"Zaku iya kiranada uwar gida ko anty kundai gane ?"
Jinjinakai sukashigayi itadai Maryam duk atsorace take kasan cewar bata sababa. kallon Maryam tasakeyi cikin iskanci tace my love yasunanki?
"Mar r y a m" tafaɗa cikin rarrabewar harshe murmushin ƴan duniya tayi
Dagayau sunanki qutty kinji? Kyadakai tayi alamar Ehm
Nan akashiga bawa kowa ɗakinsa har maryam ɗin ɗakine maiɗaukeda madaidai cin bad, Waldrop sai mirror dakujera two sitter, da bathroom .
bathroom ɗin tashiga taɗauro alwala cike da damuwa tafara sallah.
Harta idar taci gabada tunanin makomaer rayuwarta, taɗau alƙawarin dul wuya bazata sayar da mutuncin taba, danta soma gano wani abu dangane da wannan gida
amma zata bi ahan kali tagani har Allah yasa tasamu hanyar gudu.
Washegari tunda tayi sallar asubahi tarinƙajin hayaniya dataso tayi zamanta saigawata matashiyar yarinya taahigo waitafito waje inji Uwar ganta lalli hijab ɗinta tasanya
tafito ganin gidan yacikada mutane daban daban yasata fara tambayar kanta "wannan wane irin gidane? "
Muryar Uwargida ce taji tafara magana. qutty zonan. Dakar kartaje saikuma tanufeta, matsawa tayi ta zauna cikin ladabi tace "ina kwana " lafiya cewa uwar gifa
Sannan tace da alama ke bakisan wannan inaneba amma zakisani naga kowa ya fahinta kece kawai kikeson bamu problem amma You don't worry qutty zaki gane, yanzun jekiyi wanka natanada miki costomer yananan zuwa zaki tayashi kwana baƙone kisaki jikinki kikwashi rabonki karki kuskura kimai musu komaiyace
Saurin katseta Maryam tayi dacewa "hajiya kiyi haƙuri ban fahimtaba , wani kuma? A ina yasanni nida nazo jiya wana sani, waya sanni dahar zaizo wurina . kuma naji kinazancen costomer nida bana kasu wanci meya haɗani da costomer?"
Sosai wurin akashiga dariyarta ciki kuwa harda waƴan dasukazo jiyan
Kumin shiru cewar uwar gida kinga qutty aiki bata ƙananun mutane bace so karkidami kanki cos kinada abinjan hankalin ɗa namiji karkiyi wasa da damar ki wanna dakike ji nace zanhaɗaki daahi babban mutunne a Nigeria so kiyi amfani da damar ki wajen sa
Kan Maryam yasake kullewa itafa bagane wannnan kurman zance takeba "Please hajiya let me go to the streat point zanfi ganewa " tafaɗa cikin yatsina tana son tabbatar wa dagaake wannan gidain karuwai ne
Cikin ɗanjin haushinta uwar gida tace jeki kiyi wankan zan aiko miki da kaya idan kunje zaki gane nufina ok yamutsa bakitayi kamar tayi magana kuma tafasa
, kamar yanda uwar gida ta, Umar ceta wasu ƴan isan kaya takawo mata taso taƙisakà kayan amma saita tuna karfa tayi ƙoƙarin ja inja da ita takoreta Allah mashaidane wani abu takeji maikama samun freedom, wato ƴanci .
sosai kayan yakarɓi jikinta kasancewarta Black beauty kayan kuma golding colour kamar dan ita akayisu the best colour ɗin ta kenan .
Ridane dawando rigar iya gwuiwa shimadai wandom baikai ƙasaba.
"zuwa yanzu tacire komai daga ranta zatata fuskanci rayuwarta tayanzun.
Motsin mutum taji dasauri tajuya ganin wani tayi atsaye yana mata wani irin kallo data kasa ganesa, tarigada taranfo uwar gida zata yarda tabishi daganan zatasan abinyi..
More ✨comments ✨ more ✨ typing
F🌹A🌹K 🖤BATOOL KAMBA 🖤}forever
SON KI NE ƘADDARA TA
{🌹 Your love is my destiny🌹}
STORRY & WRITING
BY
{🖤 Batool Kamba 🖤}
Wannan littafin kacokan sadaukar wane ga mahaifiyata abar alfaharina
Allah yabani ikon kyau tatamiki ameen
*1️⃣5️⃣ &1️⃣6️⃣*
_______________________________✍️
Ganin baiyi mata sallamaba yasa tacigaba da sabgo ginta,
baƙarya taji haushisa sosai, ƙato dashi bai iya sallamaba.
mtsuu taja tsaki saida yaƙare mata kallo off and down sanna yayi kyaran murya, batakula shiba yazo inda take yazauna dab da ita yazauna ,
matsawa tayi saboda tafara jin tsoro "Allah yasani taso tadaure amma bazata bari wani gardi yataɓamata marta bartaba basadaki.
Tashi tayi takoma ɗayan kujerar dake ɗakin dama bakin katifa tazauna .
juyawarda tayi shiya fallasa asirin manyan hips ɗinta,
Aiko yana tozali dasu yawu yasar ƙeshi yahau tari baƙakƙau tawa, taso tashare saikuma ta ga rashin dacewar hakan
Amma ai baiyimiki sallamaba wata zuciyar tagaya mata hakan yasa tashare ,
Ganin yafita yasa tasake kallon jikinta, bazatace garanar datasanya kaya masu kyauba irin wannan.amma tanaji kamar dama tasaba sanya kalar kayan.
Sake shigowa yayi yazo inda take, baizaunaba sai cewa yayi
"Am dafatar hajiya tayi miki bayani,
"Bayanin me kenan"
Yanda tayi da bakinta yafi komai riki tashi.
Kinada kyau wannan yarinyar Allah yazuba miki kyau,
uwar gida batayi ƙaryaba keɗin tadabance kizo kibini zakiyi mamaki dan zan sakar miki kuɗi,
zan baki duk abinda kikeso aduniyar nan matuƙar zaki yimin abinda nakeso.
Awannan karonma taso shareshi amma takasa azafafe tafara magana "waikai kanada addini kuwa? Murmushin ƴan duniya yayi yace me kika gani?
Nantake zuciyarta takwaɓeta
"Ambakomai zanyi maka yanda kakeso ɗin. "
Yaji daɗin amsarda tabashi hakan yasa yazauna kusada ita yace "kinga yanzun rana tasomayi dan ana neman ƙarfe 11:30 ne kozaki bini muje hotel "
Yaƙarasa maganar yana kanne mata ido ɗaya
Abin dariya mayabawa Maryam "gashida girma kamar buhun masara kumawai soyake na aminta dashi kamar wani mijina,
kutt Allah bazai yiyuba wannan kan ai zan iya mutuwa"
"Kina kallona kobazakije bane
Saurin saita kanta tayi sannan tace
"Bakomai muje "
Tayi maganar cikeda tsoro haryasoma ganewa yace
Kisaki jikinki baby akwai kuɗi
"Shiwai atunanin sa kuɗene nazo nema uhumm , ko zannemi kuɗi bata wanna hanyarba "
duk wannan maganar tanayintane azuciyarta.
Miƙewa tayi tanufi ƙofa, shima bin bayanta yayi suka fita, sosai gidan yasake cika damutane.
"ikon Allah sai kallo "
maryam tafaɗa cikin maɗau kakin mamaki, ganin ƴan daudun dasuke kwasar rawa ana musu liƙi.
Jin ankama hannun tayasa tayi saurin juyowa, karaf suka haɗa ido yayi saurin kauda nasa idanun.
"Kinga kidaina kallona da kwala kwalan ida nunnan naki😃, nitsoro suke bani."
yayi maganar da iya gaskiyarsa.
Sosai wannan karon takasa ɓoye dariyarta saida ta murmusa
Wow kunga wani irin kyau da dariyar tayi mata
Ahankali tacire hannunta daga nasa tayi gaba ƙirjinta nawani irin bugawa narashin sabo tanaso ta ƙarfafa zuciyarta sosai tayanda zata cimma manufarta.
"Allah kajiƙaina kasa wannan shine ƙarshen shiga ta wannan baƙin gidan "
Wata arniyar mota tagani a fake daidai motar tatsaya ,
Saurin ƙarasowa yayi yabuɗemata.
Shigar ta motar yayi daidai da saukar hawaye akuncinta, lokacin dayashiga bailura dahalinda take cikiba yatayarda motar
Baby bangaya miki sunanaba ko,
"Uhumm" kawai tace saboda wani ɗacin rai dake ɗawai niya da ita
"Sunana Alhaji surajo, Amma ana kirana da Alhajin manya danni bakowace mace bace nake kulawa saiwadda tasan kanta acikin mata,kamardai ke ɗinnan ,
Nibaƙone daga Nigeria nake ina zaunene a Abuja nida iyalina.
Yaɗan tsagaita dacewa "kinsan komeyasa nake yimiki wannan bayanin inason inhar zaki amin cemin na aureki
*Abuja Nigeria*
Damisalin 9:20 nadare marwan nezaune a parlourn sa mom na tsaye da alama magana take yimasa
"Nidai Allah yasani bazan iya zuwa ko inaba, Please mom kuje kawai inya iso gida ai zan gansako? " cike damamaki mom take kallonsa.
Marwan dady nefa za'a tarba bawaniba, kumakace bazaka je tarbarsaba.
" Mom dan Allah kuje kawai banason haya niya wallahi"
Mom ko aranta cewa take kodai yafara zaucewane bamada masaniya.
Kamar yasan metake faɗi yace
"Nifa dahankalina kawai banajin ƙafafuna zasu iya kaini airport ne".
"Uhumm Allah yashige managaba" kawai mom tace tajuya .
Airport babban farin dattijo maijikar kamala da da Dattaku , cikeda natsuwa yake saukowa daka ma tattakalar jirgin,
tunlokacinda yafara saukowa yake baza idanunsa dangani ta inda zai hango farin cikinsa kuma sah lelensa,
Bamaya takan ƴan jarita dasuke son yin magana dashi, gamamakinsa mom kawai yagani itada securiti's.
"Momyn boy inaɗan naki? ". yafaɗa daidai yaƙaraso inda suke .
Uhumm marwan Sarkin rigima yana gida waibazai iya zuwaba, inaji bayajin daɗinji kinsane.
Afirgice dady yace "what, bayajin daɗi kuma kika barmin shi agida
Haba momyn boy kinsan kalar ciyonsafa sokike natarar yamutu kome "
yafaɗa da ɗanjin zafinta ganin yafara masifa kuma agaban securiti's yasa tashige Mota batare data tamka mishiba.
Shima motar yashiga tareda kallon ta yace
" sorry momyn boy naman ta a inda muke kinsanfa boy shika ɗaine gareni dole na tashi hankalina."
Bakomai kanada gaskiyar ka.
dady baigane wace gaskiyar take nufiba yace yawwa momyn boy .
Tunda suka baro airport yake jin badaɗi yamatsu yaje gida yaga wane hali boy ɗin sa yake ciki
Allah mayasoshi yau duk kwakkwafin yanjarida basu samudamar magana dashiba dan basuma ƙaraso inda yakeba,
hakan yasa ya isa gida da wuri kaitsaye pat ɗin marwan yanufa buɗe ƙofarda dady yayi
Yasa yayi daidai da lokacin da marwan kecewa
"Wallahi nikam nagaji da wannan rayuwa haba my soul, mena miki dakika zaɓi cutarda bawan Allah, wallahi na azabtu fiye da tina ninki , dan Allah kidawo gareni zuciyata daf take da bugawa muddin nakasa samunki arayuwata
sosai yake kuka kamar mace , numfashinsa na ƙoƙarin tsayawa yana fizgarsa jirine yafara ɗibansa aiko yatafi luuu.
Dasauri dady yaƙaraso indayake amma inaa jiri yaɗaukeshi nan yazube yana dafe zuciyarsa
Sosai dady yashiga tashin hankali da ɗimuwa ganin tilon ɗansa naneman rasa rayuwar sa...
Menene ra'ayin ku awannan page?
Anya Maryam zata amince da buƙatar Alhaji surajo nason aurenta kubiyoni a next page danjin yanda zata kayaaaaa
Kunason ganin post duk bayan kwana uku