← Book details Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 3 OF 10

Sashe 3

Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yanuna mata bakomai tunawa tayi batafa yiwa mamma cefanentaba kuma gashi yamma tayi sosai batamasan ina tajefarda kuɗinba

Bayan sunfito daga asibitin yakalleta
Ƴammata yadunanki?

Kawaddakaitayi jikin muryarta mai matuƙar sanyi tace sunana maryam

daga haka takamabakinta tayi gum
Maryam inazakije dakika fito balafiya? Kamar bazata tankaba saikumatace habu bene

Saurin kallon ta yayi yanamai zaro idanunsa cikin tsananin mamaki yace

'Yanzutundaga banda bari kike zuwa habu bene da zazzaɓi ajikinki '

Shiru tayimasa ganin yaɗau hanyar komawa gida yasa tace

'' dan Allah ka ajiyeni anan Allah inahar bada cefane nashiga gidannan ba mamma zata iya kassarani''

Baiwani tsaya sauraron taba yacigabada draving ganin haka saitasanyamasa kuka cikeda mamaki yake kallon ta sannan yace

Kinga maryam bakida lafiya kumafa gida zankaiki bawani wajenba cikin shash sheƙar kuka tace ''kayi haƙuri ka'ajiyeni anan cefane aka aikeni nayo ''

'Cefane yamai maita cikin wani sabon mamaki 'kyadamasa kai tayi alamar eh

'Agidan ba'a san bakida lafiya bane'

Shiru tayi danbatasan mezatace masaba ganin hakan yasa yayi parking ɗin motar yamayarda hankalin sa kanta Maryam!

Yakirata cikin sanyin murya tace ansamasada

''Na'am'' bawandake yin aikenne saike? ''Eh '' ta amsa masa tambayar cikeda ƙosawa shiru yayi naɗan wani lokaci yajuya akalar motar zuwa kasuwar habu bene wata sassayar ajiyar zuciya tasauke batare data kalleshiba tace

''Nagode, Allah yasakamaka da mafificin alkairi, yabiyamaka buƙatun kana allkairi yasakagama da duniya lafiya''

Sosai yaji daɗin waɗanan addu'oin nannata ammakuma yayi mamakin yadda tajidaɗi ganin yakama hanyar kasuwa

Parking yayi sannan yadubeta yace 'dame dame zakisaya '' kifi kilo ɗaya, madara ma kilo ɗaya''

Jintayishiru yasa yace shikenan kyaɗa masa kai tayi alamar ''eh''.

F🌹A🌹K Batool Kamba

More comments more typing

{🖤Batool kamba 🖤}. ALKA LAMI YAFI TAKOBI 🗡️

https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c

💋*SON KI NE ƘADDARA TA*💋

{🌹 Your love is my destiny 🌹}

STORRY & WRITING

BY
FATIMA ABDULLAHI

{Batool Kamba}

Dedicated to my lovely mom ALLAH yaƙara tsawonrai da rayuwa mai albarka

* 1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣
___________________________✍️wai papane dakansa yakoreta, tome tayi masa hartakusa shiga ɗakin mamma tace hijab kawai zaki ɗauko

Batareda ta amsaba tashige ɗakin wani kukane yasake kufcemata

Kukane irin wandake fitowa tun ƙasanrai , kukane maihaɗeda ƙunar zuciya
Kukane mai cinrai,
Kukane narasa mafita,
Kukane na neman dauki awan maha licci,

''Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un! ''
''Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un! ''
Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un''

''Alhamdu lillahi ala khulli halim ''
''Alhamdu lillahi bini imaathihi thathi mussalihun ''
''Alhamdu lillahi wakhhafa ''

''Alhamdu lillah ''

''Alhamdu lilah''

''Aljamdu lilah''

Abinda take nanatawa kenan afili jinzuciyarta take tamkar zatafashe

''Wayyo! Allah nashiga ukuna ni Maryam inazansa kaina Allah yakawomin agaji nibaiwarkace mai tsananin rauni Allah natuba ''

''Astaqfi rullah ''

''Astaqfi rullah''

''Astaqfi rullah wa'atubu ilak''

Jin anfara kwala mata kirane yasa tayi saurin fitowa bayan ta ɗauko hijab ɗin kallon motar papa tayi kasancewar atsakae gidan suke, nufar motar tayi cikin sanyin jiki papa naganinta yayi saurin ɗauke kai durƙusawa tayi agaban papa bayan ta isa wajan cikin murya mai rauni tafara magana

''papa bansan dawacekalma zangodemakaba, bansan dawane harafi zan godemakaba, haƙiƙa kazamomin wani jigo arayuwata , wanda bazan taɓa mantawaba, kazamomin bangon jingina alokacinda narasa majin gina, kazamomin tudun dafawa alokacin da narasa madafa papa Allah yabiyaka bazan gushe dayimaka addu'a ba, zantafi kamar yanda kabuƙata nabarmaka gidanka amma kasa aranka bazan taɓa mantawa dakai ba arayuwa katallafeniii ''

Kasa ƙarasawa tayi saboda wani irin kuka daya tasomata, dasauri tamiƙe tayiwaje mamma takalli matar tace kuɗinfa? Murmushi matar tayi sannantace Hadiza bakida sauƙi akan kuɗi

Kallon bakida hankali mamma tayi mata tace ke awannan zamanin kuɗi ai sune rayuwa malama kibaninkawai

Buɗa jakarta tayi taɗauko damen kuɗi tamiƙawa mamma washe baki tayi kafintakarɓa tanafaɗin yanzun naji zance hajiya sa'ade karki manta ƙasararda nabakifa maitsadace dan Allah kisamomata gurri mai gwaɓi kindaigane taƙarasa maganar tanamai kashe mata ido

Murmushin ƴan duniya hajiya sa'ade tayi, karkisamu damuwa Hadiza wannan yarinya aisai manya kumanasan baƙananun kudi za'a samu akantaba .

Nandai sukayi sallama papa najikuma yana gani amma yakasa cewa ƙala shifa acikin ransa tausayin Maryam yake amma yarasa dalilin dayasa yace tabar masa gidansa shidai yasan bahakane aranshiba , jiyake bakinsa yayimasa nauhi hakanyasa yakasa magana har matar tabar gidan wani abin haushima lokacinda Maryam keyimasa magana yasu yaceda Ita wani abu amma yakasa

Fitarsu daga gidan kaitsaye sukaɗau hanyar barin garin neimey Maryam tatsorata sosai dan itadai bata taba ganin irin wannan tafiyaba gashi kuma ba'itakadai bace sunfi su talatin amotar kuma duk mata bawanda yakulata itama bawanda takula saikuka datake matar dake gaban motarce ta juyo amasifance tafara magana

Ke Malama kiyimana shiru kowaye kikaga yana kuka a nan dazakidami mutane

*MARWAN*

Guduyake shara rawa kantitin garin abuja kaida ganin wannan kasa tuƙin gangancine dubada yanda yake draving baya damuwa dawanda ke kan titin burinsa kawai yakai inda yake so jamil dake gefensa duk atsorace yake Allah ne sheda yayi danasanin biyosa dayayi, yasan waye marwan bai iya fushiba cikin shakkar sayace

''please, marwan come down mana karka kashemu abanza naga ai gaskiya suka faɗa da tana sonka aibazata gudu ajajibirin ɗaurin au.....'' Wani irin birki dayajane yahana jamil ƙarasa maganar

Cikin wani maɗaukakin ɓacinrai yace ''stop Please jamil ''yafaɗi atsawace wandayasa jamil ɗin jan bakinsa yayi shiru

Yashiga bashi haƙuri kosau raronsa marwan baiyiba yafita daga motar yana huci Allah mayasa lokacinda zai jabirkin yagan gara gefe da anyi ɓarna, tsaye yayi yama rasa mezai yiwa jamil dasu haroun yahuce

Shima jamil fitowa yayi
''please marwan kafahimta ada inagoyon bayanka kaci gabada son yarin yarnan amma ayanzu nadawo daga rakiyar ka dama ai anfaɗa tsintacciyar mage aibata mage ''

Baikula dayanayin dayashigaba yacigabada cewa

"Marwan sanin kankane bawanda zai ɗauke hotu nanta inhar ba itaba wamaysan inda suke? Kuma aiii''

Wata muguwar shaƙa marwan yakai masa, nan yafara dukansa baji bagani Wani ikon Allah jamil baya ramawa saidai yana ƙoƙarin kare kansa da dukkanin hanna yensa wani mai motane yatsaya ganin abinda ke faruwa nan yafara rabasu dayake shi Jamil baramawa yakeyiba faɗan yayi saurin rabuwa kallon marwan yayi cikin zaro ido da maɗaukakin mamaki yace marwan!

Haba yallaɓai dagir manka meyayi zafi? Ko kallonsa marwan baiyiba yagiftashi yashiga mota A 360 yabar wajen kallonsa mutunan yamayar kan jamil yace yalla ɓai meyahaɗakada yallaɓai baka gudun abinda zaije ya dawo kasan masu kuɗin nan basada mutunci

Barinma wannan shakwa ɓaɓɓen yaro waye bai san shiba? Kab garin abuja dakaceee

''abokinane'' Jamil yakatse shi

Yanafaɗin haka yabar wanjen Allah mayasa ba mutane ke yawan wucewa kan titinba hanyace hara hayaniya

Kaga inazakije tunda shi yawuce loko ESTATE jamil yafaɗa kaitsaye

Muje na saukeka Allah ya ki yaye gaba

Bamusu Jamil yabishi ganin yakama hanyar ganinzasu wuce gidansu yasa yadakatar dashi fita yayi

''Nagode ɗan uwa ''
Jamil yafaɗa haɗida juyawa yashige gida

Marwan tun barinsa wajen yake jinsa wani iri, magan ganun haroun da jamil ke faɗomasa arai

Shifasam bayaganin guduwa my soul ɗinsa tayi yafi yarda da saceta akayi kowani abun badai guduwaba duk cikin kalaman jamil bawanda yayiwa marwan ciyo kamar tsintacciyar mage kenan ma gori yake mata

''No never wallahi my soul bazatayimin hakaba mema zaisa tayimin haka, tana sonafa haba kai bazai yiyuba ''

Shikaɗai yaketa magana tamkar wani zararre harya isa bakin gate ɗin katafa ren gidansu hone ɗaya yayi saiga gate man yazo dasauri yabuɗe

Kaitsaye parking space yanufa ko parking arziƙi baiyiba yafito direct yanufi part ɗin mom

''Mom!
Mom!!
Mom!!''

Yashiga kwalamata kira tamkar zaifasa gidan

Mom dake farlou tamiƙe tanafaɗi lafiya dai? Wani irin rungumeta yayi tare dafashewa da kuka tamkar ƙaramin yaro

Sosai mom hamkalinta yatashi ,zaunardashi tayi sannan tamiƙe taɗauko masa ruwa maisanyi a freg saidayasha sosai

Yafara magana ''mom wai dagaske my soul batasona shiyasa tagudu, mom dagaskene dan Allah kiga yamin? Yanamagana hawaye na tsiyaya a idanunsa

Daman tatsuniyar gizo ai bata wuce ƙoƙi sosai ran mom yaɓaci

Kaga banason wannan tayar da hankalin dayake

A'a bagaskiya bane kamanta dawacece my soul ɗinkane? Yazakayimin wannan tambayar Please ka kwantar da hanka lin ka kaji

Shiru yayi yana sauke zazzafar ajiyar zuciya

Miƙewa yayi yanufi part ɗinsa kaitsaye haban wadrop yanufa yaɗauko wani allon zane wani irin zaro idanu yayi waje 👁️👁️ cikin tsananin tsoro yajefarda allon yana ja da baya tamkar wanda yaga mala'ikan zare masa rai

Too masukaratu aganinku me marwan yagani dahar yabashi tsoro haka?

Amsarku nanan a page 14 & 15

Inhar banga ruwa comments ba sainan da One monch zakusa ke gani post inkuwa kun shirya nima ashirye nake

SON KI NE ƘADDARA TA

🌹your love is my destiny🌹

STORRY & WRITING
BY
FATIMA ABDULLAHI
{Batool Kamba}

Wannan shafi sadaukar wane ga duk wata marubu ciya dake faɗin duniya ina sonku writters

*1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣

___________________________✍️ma gana yake son yi amma yakasa
''Mom!''
Yakwala wa mom kira afir gice yana mai miƙewa yanufi fita waje yana mai mai ta kiran mom

Tun aharabar gidan yadinga faɗi yana tashi abun mamaki securiti's zuba masa 👁️sukayi dan basu taɓa ganinsa ahakana gashidai bai daɗe dashi ga part ɗin nasaba mom dafe kai tayi ji kiranda yake yimata, lamari marwan nabalain bata mamaki mutum kamar ba namiji ba

Mom! Yasake kiranta lokacin daya shigo part ɗin akiɗime

Lafiya marwan? Ta tambayeshi ganin yanda yake zaro ido kamar tsohon kwarto

''Mom dan Allah wa yashigar min part ɗina daba nanan? ''

Kallon mamaki tayi masa cikin halin ko inkula tace

Wakasan yana shigar maka part ko wayasan password ɗinka?

''Mom dan Allah zo ki gani Please yafaɗa out of control''

Ganin kamar baya hayyacin sa yasa mom binsa , koda suka isa part ɗin bedroom ɗinsa suka nufa kaitsaye gurin allon zazen yakaita ɗagoshi yayi

''mom kinga sauran maganarce tamaƙale saka makon ganin wayam .

Menene?

Kasa maga yayi saboda ɗimauta saida yaɗau dogon lokaci sanan yaja numfashi

"Mom kinsan menazana?

A'a

Mom face ɗin my soul nazana amma natarar yakoma kwaran kwal

Yanzukuma bakomai Please mom meke shirin faruwa ne?

*MARYAM*

Sunyi tafiya takai ta 5 hours suka huta sannan suka cigaba daga nan bazatace ga abinda yasake faruwaba saida ta buɗa ido taga duhu yamutsa fuska tayi ganin suna ƙoƙarin tsayawa yasa duk jikinta yayi sanyi

"Niyanzun inane za'akaini gunsuwa zan zauna Allah kajikaina ka agazamin Allah karkabarni na wulaƙanta aduniya "

Tsawarda aka dakamatace tadawo da ita hayyacin ta
Chapter 3 · 0% Book details