Sashe 5
Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kubiyoni a facebook group na maisuna
BATOOL KAMBA NOVEL'S✍️
Taku har kullum
Fatima Abdullahi
Please share
https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c
SON KINE ƘADDARA TA
🌹 Your love is my destiny 🌹
STORRY AND WRITING
BY
F🌹 A 🌹 K Batoool kamba
Dan Allah masoya kumin afuwa page 17&18 tabata nayi nema ban samuba dafatar hakan bazai rage muku kar sashiba
_________________________________________________________________________________________________________✍️
*1️⃣9️⃣& 2️⃣0️⃣*
_________________________________________________________________________________________________________✍️wanan shine sanadin canzawar rayuwar su Khadijah domin doctor sadiq yayi musu gata yabiyawa Sani kuɗi yaje London dansamun karatu mai inganci Khadijah ma tacigaba dazuwa school, Dantana ss2 ne
Matar doctor sadiq hajiya Habiba macece mai karamci dason mutane, tariƙi su Riƙayya tamkar ƴaƴanta tanada ƴaƴa uku Umar shine babba yanada shekaru 28 ya kammala degree ɗin sa da master's a ɓangaren low yanzun haka yana aiki agarin Kano sai Hajara mai shekaru 10 sai ƙaninsu Haruna mai shekaru 7 kasancewar lokacin da ta haifi Umar tasha wahala saida akayimata aki doctor's sun tabbatar bazata sake haihuwa ba saboda tasamu matsala amahaifa,
Saida wani ikon Allah Umar nakai shekara 18 taɗanyi zazzaɓi doctor sadiq na dubata yaga ciki bai gamsuba hakan yasa yayita aunata harso babu adadi ganin dan dagaske cikin ne yasa yafara muurna bayan ta haifi Hajara da shekara Uku saiga cikin Haroun daganan kuma har yau dayakeda shekaru 7 batasake ko ɓatan wataba.
Soyayya ce ta ƙullu tsakanin Umar da Khadijah lokacin da doctor sadiq yaji yayi matuƙar farin ciki bai tsaya wani kace naceba yagayawa Sani, shima yayi farin ciki, doctor yaso yagayawa ƴan uwansu na mahaifi amma Sani yace ai su basada wasu ƴan uwa sai shida mamee ( hajiya Habiba kenan ) ba'a ɗauki dogon lokaci ba aka sanya rana wata ɗanya.
Ƴan uwan malam Muhammad sunyiwa doctor tijara lokacin da sukaji labarin zai aurar wa ɗansa Khadijah batare da izinin suba ,
Maganafa ta girmama dan har kotu saida suka je nan Sani yasha yardasu mamaki , agaban alƙali yace,
"Ni Sani nine waliyin Khadijah domin nine yayanta bamada wasu ƴan uwa sai baba doctor dan haka anan nakeson alƙali yazama shaida nabawa Umar auren Khadijah , kuma anan nakeson aɗaura auren matuƙar shi Umar ashirye yake "
"Kallonsa alƙali yayi yace bakada wannan dama saboda kanada ƙan nen mahaifi "
"Yamai girma mai Shari'a nagayama bamada wasu ƴan uwa "
Cikin ƙunar rai yashiga karantowa alƙali duk abinda aukayimasu yaƙara dacewa "tundaga ranar nayan ke alaƙata dasu yamai Shari'a ayimana adalci so suke su salwan tarmin da rayuwar ƙanwa kuma wallahi ko da sunce zasuje da ita ni bazan yardaba, dan yanzu Allah yamana sutura yabamu baba doctor , danhaka aduba mana.
Alƙali yagamsu da baya nan Sani yabuƙaci ganin Khadijah dan ya tabbatar shin tanason auren ko bataso, bawani ja inja ta amsa da tanaso anan alƙali ya umarci wakilan da sufito, alƙayayiwa Umar wakilci yayinda doctor yayiwa Khadijah anan cikin kotun aka ɗaura aure
Wannan auren shiya ƙarasa yanke alaƙa tsakaninsu da ƴan uwan babansu hatta ɗangi danda suka bar musu ada yanzun sun kwace acewarsu babansu baida wani gida Wannan gidan baba Salisu ne yake zama dan haka yakarɓi abinsa .
Baba salisu ƙanin malam Muhammad ne uwa ɗaya uba ɗaya sai baba Isyaku wanda suke uba ɗaya.
Doctor yaso yayi magana amma yashare Sani ko ajinsa , tunda sunyine dan su cusa musu baƙin ciki ,sai suka nuna ko'a takalmin ƙafa bale akwalar riga.
Umar da amar yarsa Khadijah suntare a babban gidansu dake rijiyar zaki agarin kano
# AGUR GUJE
Bayan shekara bakwai haryau khadija bata taɓa ko ɓatan wataba, lamarin na damunta amma Umar yana nuna mata itafa hai huwa Allah ke basheta alokacinda yaso, akuma inda yaso , gawanda yaso, danhaka lokacin samun tasu haihuwar baiyi bane,
Ikon Allah sai kallo Khadijah tasamu ciki haryakai wata Uku bata ganeba shima Umar baiwani luraba saida sukaje Birnin Kebbi babbar Sallah doctor yake cewa Umar dafatan kana kula da jikan nawa, nagama baya wahalda maman tasa unbon Chile ɗin naku ɗan baiwane.
Cikin rashin fahimta Umar yace "baba doctor mekake nufi? " Kasancewar haka suke Kiransa ina nufin cikin da khadija ke ɗauke dashi.
"Ciki Kuma?
Khadijah ce keda ciki? "
Ganin kamarma raina masa hankali zaiyi , saiya share maganar shima Umar baisake maganaba.
Zaune suke a farlour gabaki ɗayansu Haruna nakan ƙafafun khadija, fira suke cike da nishaɗi
"Baba doctor Allah kwana biyun nan banajin ƙarfin jikina kuma inajin marata tayimin nauhi sosai.
Duk kallota sukayi, baba doctor ne yafara magana
" Wai dagaske bakusan kina cikiba? Waro idanu tayi cikin jin kunya tace
"Ciki kuma baba doctor? "
"To idanma kunsani kuke raina mana hankali abar maganar ranarda kuka shirya faɗamana saiku faɗa "
"A'a baba doctor wallahi bansan khadija nada cikiba saida kafaɗa "
Mamee dai kallon ikon Allah kawai take Haruna ne "yace anti khadee zaki haifa mana baby ko "
Cikin kuka tace
"Eh harun "
Mamee ce ta kallesu dukkan su
"Waiku kuna nufin dukka ninku bawanda yasan dacikin? Amma khadija kinbani mamaki kamar ba maceba? yaushe rabon kiga piriod ɗinkin"
" Cikin kuka tace wata uku da sati daya "
"Amma kika kasa fahimtar komai "
Faɗa ammee tayi musu sosai akan rashin kula da lafiya, dan da suna kula da sun fahimta
Baba doctor ma bakunya tsakaninsa da Umar dan haka yabashi sha war warin yanda zasu kula da cikin.
Kwanci tashi asarar mairai cikin khadija yashiga watan haihuwa sundawo birnin Kebbi mamee tace saita haihu tayi arba'in sannan sukoma satinsu ɗaya da dawowa tahaifi ƴarta mace,
Ana gobe suna da dare misali 1:20 nadare, hayaniyace tafara tashi kaɗan kaɗan baba doctor nakan sallaya yaji an banki ƙofar ɗakinda suke ciki baiyi auneba yaji bindiga akan maƙo garonsa bazoto bare tsammani ɗaya daga cikin ƴan fashin yaharbesa a'hannu ƙarar harbin ita ta tayarda duk wani maha luki dake gidan.
Tarasu sukayi a parlour gaba ɗaya, Sani ɗaya daga cikin ƴan fashin yaƙira, cikin wani ma ɗau kakin mamaki yace na'am kasan me mukeso?
" A'a" wannan mutumin mukeson ka kashe mana.
Arazane yaɗaga kai yakalli baba doctor
"Me!" Yafaɗa arazane yana kallon kowa dake perlourn
Eh so muke ka kashe manashi saimu tafiyarmu batareda munta ɓi kowaba, idan kuma kasan ya mana taurinkai zamu kashekune gabaki ɗaya muyi tafiyarmu,
Babban cikinsu ne ya ƙurawa hajara ido don kayan barcinda ke jikinta sunlafe sosai sun fidda duk wata sura tajikinta. ke babban ɗan fashin yadakawa Hajara wata raza nanniyar tsawa tashi muje narage zafi yafaɗa yana lasar leɓe
Cikin wani aza babben tashin hankali Sani ya kalleshi
"Mekake nufi? yafaɗa yana kafesa da ido
Tambaya makake kubashi amsa faɗin hake keda wuya wani ya harbi baba doctor a ka, ko shurawa baiyiba, ihunda yasoyine yamaƙale saboda wani harbin dayaji tare da ihun khadija, baigama tan tan cemeke faruwaba yaji wani ihun , sun harbi Umar kanyasake wani yunƙuri yaji ihun Hajara yadda wannan ɗanfashin yake keta mata rigar mutunci batausayi bare imani 😢😢😢
MUHAƊU A PAGE NAGABA DAN JIN YANDA ZATAKAYAAA .............
SON KI NE ƘADDARA TA
🌹Your love is my destiny🌹
STORRY & AND WRITING
BY
F🌹 A🌹K 🌹
BATOOL KAMBA
________________________________________________________________________________________________________✍️
Page *2️⃣1️⃣ & 2️⃣2️⃣*
Numfashin Sani ne ke bara zanar fita daka gangar jikinsa wani kalar abu yakeji dabazai misaltuba, ahan kali ida nunsa suke lumshewa wani irin kalar jiri jiri ke ɗibansa adurƙu shenda yake, baigama Sanin yanda zai faraba yazube aƙasa su mamme.
Saida sukagama komai daya kawosu sannan suka juya da nufin fita daka gidan sukaji kukan jinjiri,
da sunso tafiyar su saikuma ogansu ya umarci ɗaya daga cikinsu yaje yadubo,
Shigarsa ɗakin kedawuya yahangi jinjira kwance kan bad ɗin jarirai, sam basu lura da itaba lokacinda suka shigo, ɗaukan yarinyar yayi, bawani dogon bata lokaci yasakai yafice daga ɗakin.
Oga jinjirace kuma inaganin baƴar wannan bace yayi maganar yana nuna hajiya Habiba.
Eh baƴarta bace ƴar wannan ce kuma munrigada munkasheta so kawaimuje daƴar wannan hajiyar itakaɗai tarage bamu kasheba sai muna fukinnan yayi maganar yana nuna Sani, A'a oga kamanta har wannan ɗantayin yanadarai sumane sukayi dukkansu.
Juyawa ogan yayi yanufi inda Haroun yake baiyi wata Wata ba ya harbeshi
"Mujeko "
Bawanda yasake magana acikinsu sukafice daka gidan.
Washe gari damisalin 8 :00 nasafe dandazon mutane nafara gani tundaga gate har babban farlourn gida kukane ketaahi ba ɗaɗɗaukawa, mamee nahanga cen daga gefe,
Zaune take saibin mutane takeyi da ido ba imm ba im im,
Tun farkawarta take ahaka haryanzu , kusan hawa ɗaya kenan .
Wani farin dattijo ne yashigo yana tambayar sauran mutanen ina Haroun da jin jirarda akahaifa.
Bawanda yayi alamar tankawa cikin mamaki kowa ke kallon Mamee dake magana.
"Kosuma sunkashe sune dan Allah kugayamin inaɗana Haroun da jikata."
Saikuma tafashe da wani azababben kuka mai cinrai, saurin taushe bakinta tayi da hannayenta tana kallon dattijon tace sunkashe kowa ko?
"Har da doctor basu barminba,? sunkashemin khadija, sun kashemin Umar ɗina ɗan albarka sunkashemin Haroun waimeyasa nisuka barni darai? "
"Meyasa nima basu kasheniba sukabarnida ciyon zuci har ƴar jinjirar sunkashe ko? "
"Memuka yimusu"?
Duk wani mahaluki dake parlourn bawanda bai zubadda kwallar tausayintaba
Kasa bata amsa akayi lokacin datake tambayar ina Hajara dan ita taganta anfita da ita tamkar wata matacciya tagansa anfita dashi saɓani suda sauran da'aka rufawa ƙaton bargo
Fita dattijon yayi dan yakasa magana, shima zuciyarsa akarye take dan bazai iya cema uwa anyiwa ƴarta fyaɗe tana hospital yanzu haka batasan wake kantaba
Haka akayimusu wanka akakira mamee tayi musu addu'a ganin kawar wakin har uku tarasa yazatai kawai akaga tafaɗi ƙasa sumammiya.
Haka mamee tashare sati ɗaya batasake maganaba anyi sadakar bakwai kowa ya watse akabarta da ƙunar zuci, dama batada wasu ƴan uwa nakusa shiyasa abin yaƙara yimata yawa.
Yauma kamar kullum tana zaune a parlour Sani yashigo riƙeda Hajara hannun sa tamkar wata jinjira takuwata lafe tamkar tasamu katifa
Zumbur mamee ta miƙe sai alokacin tasamu ƙarfin magana
Hajara!
Sani!
Dama kuna nan ina jinjirar khadija da Haroun?
Sauke Hajara yafarayi sannan ya zauna cikin rashin kwarin jiki yace
"Mamee dan Allah kikwantar da hankalin ki komai dakikaga yasami bawa dasanin uban giji Haroun ma yabbi Yan uwa jinjirar itama Allah ya amshi abarsa, tunranar da suka dauka tafi da ita"
BATOOL KAMBA NOVEL'S✍️
Taku har kullum
Fatima Abdullahi
Please share
https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c
SON KINE ƘADDARA TA
🌹 Your love is my destiny 🌹
STORRY AND WRITING
BY
F🌹 A 🌹 K Batoool kamba
Dan Allah masoya kumin afuwa page 17&18 tabata nayi nema ban samuba dafatar hakan bazai rage muku kar sashiba
_________________________________________________________________________________________________________✍️
*1️⃣9️⃣& 2️⃣0️⃣*
_________________________________________________________________________________________________________✍️wanan shine sanadin canzawar rayuwar su Khadijah domin doctor sadiq yayi musu gata yabiyawa Sani kuɗi yaje London dansamun karatu mai inganci Khadijah ma tacigaba dazuwa school, Dantana ss2 ne
Matar doctor sadiq hajiya Habiba macece mai karamci dason mutane, tariƙi su Riƙayya tamkar ƴaƴanta tanada ƴaƴa uku Umar shine babba yanada shekaru 28 ya kammala degree ɗin sa da master's a ɓangaren low yanzun haka yana aiki agarin Kano sai Hajara mai shekaru 10 sai ƙaninsu Haruna mai shekaru 7 kasancewar lokacin da ta haifi Umar tasha wahala saida akayimata aki doctor's sun tabbatar bazata sake haihuwa ba saboda tasamu matsala amahaifa,
Saida wani ikon Allah Umar nakai shekara 18 taɗanyi zazzaɓi doctor sadiq na dubata yaga ciki bai gamsuba hakan yasa yayita aunata harso babu adadi ganin dan dagaske cikin ne yasa yafara muurna bayan ta haifi Hajara da shekara Uku saiga cikin Haroun daganan kuma har yau dayakeda shekaru 7 batasake ko ɓatan wataba.
Soyayya ce ta ƙullu tsakanin Umar da Khadijah lokacin da doctor sadiq yaji yayi matuƙar farin ciki bai tsaya wani kace naceba yagayawa Sani, shima yayi farin ciki, doctor yaso yagayawa ƴan uwansu na mahaifi amma Sani yace ai su basada wasu ƴan uwa sai shida mamee ( hajiya Habiba kenan ) ba'a ɗauki dogon lokaci ba aka sanya rana wata ɗanya.
Ƴan uwan malam Muhammad sunyiwa doctor tijara lokacin da sukaji labarin zai aurar wa ɗansa Khadijah batare da izinin suba ,
Maganafa ta girmama dan har kotu saida suka je nan Sani yasha yardasu mamaki , agaban alƙali yace,
"Ni Sani nine waliyin Khadijah domin nine yayanta bamada wasu ƴan uwa sai baba doctor dan haka anan nakeson alƙali yazama shaida nabawa Umar auren Khadijah , kuma anan nakeson aɗaura auren matuƙar shi Umar ashirye yake "
"Kallonsa alƙali yayi yace bakada wannan dama saboda kanada ƙan nen mahaifi "
"Yamai girma mai Shari'a nagayama bamada wasu ƴan uwa "
Cikin ƙunar rai yashiga karantowa alƙali duk abinda aukayimasu yaƙara dacewa "tundaga ranar nayan ke alaƙata dasu yamai Shari'a ayimana adalci so suke su salwan tarmin da rayuwar ƙanwa kuma wallahi ko da sunce zasuje da ita ni bazan yardaba, dan yanzu Allah yamana sutura yabamu baba doctor , danhaka aduba mana.
Alƙali yagamsu da baya nan Sani yabuƙaci ganin Khadijah dan ya tabbatar shin tanason auren ko bataso, bawani ja inja ta amsa da tanaso anan alƙali ya umarci wakilan da sufito, alƙayayiwa Umar wakilci yayinda doctor yayiwa Khadijah anan cikin kotun aka ɗaura aure
Wannan auren shiya ƙarasa yanke alaƙa tsakaninsu da ƴan uwan babansu hatta ɗangi danda suka bar musu ada yanzun sun kwace acewarsu babansu baida wani gida Wannan gidan baba Salisu ne yake zama dan haka yakarɓi abinsa .
Baba salisu ƙanin malam Muhammad ne uwa ɗaya uba ɗaya sai baba Isyaku wanda suke uba ɗaya.
Doctor yaso yayi magana amma yashare Sani ko ajinsa , tunda sunyine dan su cusa musu baƙin ciki ,sai suka nuna ko'a takalmin ƙafa bale akwalar riga.
Umar da amar yarsa Khadijah suntare a babban gidansu dake rijiyar zaki agarin kano
# AGUR GUJE
Bayan shekara bakwai haryau khadija bata taɓa ko ɓatan wataba, lamarin na damunta amma Umar yana nuna mata itafa hai huwa Allah ke basheta alokacinda yaso, akuma inda yaso , gawanda yaso, danhaka lokacin samun tasu haihuwar baiyi bane,
Ikon Allah sai kallo Khadijah tasamu ciki haryakai wata Uku bata ganeba shima Umar baiwani luraba saida sukaje Birnin Kebbi babbar Sallah doctor yake cewa Umar dafatan kana kula da jikan nawa, nagama baya wahalda maman tasa unbon Chile ɗin naku ɗan baiwane.
Cikin rashin fahimta Umar yace "baba doctor mekake nufi? " Kasancewar haka suke Kiransa ina nufin cikin da khadija ke ɗauke dashi.
"Ciki Kuma?
Khadijah ce keda ciki? "
Ganin kamarma raina masa hankali zaiyi , saiya share maganar shima Umar baisake maganaba.
Zaune suke a farlour gabaki ɗayansu Haruna nakan ƙafafun khadija, fira suke cike da nishaɗi
"Baba doctor Allah kwana biyun nan banajin ƙarfin jikina kuma inajin marata tayimin nauhi sosai.
Duk kallota sukayi, baba doctor ne yafara magana
" Wai dagaske bakusan kina cikiba? Waro idanu tayi cikin jin kunya tace
"Ciki kuma baba doctor? "
"To idanma kunsani kuke raina mana hankali abar maganar ranarda kuka shirya faɗamana saiku faɗa "
"A'a baba doctor wallahi bansan khadija nada cikiba saida kafaɗa "
Mamee dai kallon ikon Allah kawai take Haruna ne "yace anti khadee zaki haifa mana baby ko "
Cikin kuka tace
"Eh harun "
Mamee ce ta kallesu dukkan su
"Waiku kuna nufin dukka ninku bawanda yasan dacikin? Amma khadija kinbani mamaki kamar ba maceba? yaushe rabon kiga piriod ɗinkin"
" Cikin kuka tace wata uku da sati daya "
"Amma kika kasa fahimtar komai "
Faɗa ammee tayi musu sosai akan rashin kula da lafiya, dan da suna kula da sun fahimta
Baba doctor ma bakunya tsakaninsa da Umar dan haka yabashi sha war warin yanda zasu kula da cikin.
Kwanci tashi asarar mairai cikin khadija yashiga watan haihuwa sundawo birnin Kebbi mamee tace saita haihu tayi arba'in sannan sukoma satinsu ɗaya da dawowa tahaifi ƴarta mace,
Ana gobe suna da dare misali 1:20 nadare, hayaniyace tafara tashi kaɗan kaɗan baba doctor nakan sallaya yaji an banki ƙofar ɗakinda suke ciki baiyi auneba yaji bindiga akan maƙo garonsa bazoto bare tsammani ɗaya daga cikin ƴan fashin yaharbesa a'hannu ƙarar harbin ita ta tayarda duk wani maha luki dake gidan.
Tarasu sukayi a parlour gaba ɗaya, Sani ɗaya daga cikin ƴan fashin yaƙira, cikin wani ma ɗau kakin mamaki yace na'am kasan me mukeso?
" A'a" wannan mutumin mukeson ka kashe mana.
Arazane yaɗaga kai yakalli baba doctor
"Me!" Yafaɗa arazane yana kallon kowa dake perlourn
Eh so muke ka kashe manashi saimu tafiyarmu batareda munta ɓi kowaba, idan kuma kasan ya mana taurinkai zamu kashekune gabaki ɗaya muyi tafiyarmu,
Babban cikinsu ne ya ƙurawa hajara ido don kayan barcinda ke jikinta sunlafe sosai sun fidda duk wata sura tajikinta. ke babban ɗan fashin yadakawa Hajara wata raza nanniyar tsawa tashi muje narage zafi yafaɗa yana lasar leɓe
Cikin wani aza babben tashin hankali Sani ya kalleshi
"Mekake nufi? yafaɗa yana kafesa da ido
Tambaya makake kubashi amsa faɗin hake keda wuya wani ya harbi baba doctor a ka, ko shurawa baiyiba, ihunda yasoyine yamaƙale saboda wani harbin dayaji tare da ihun khadija, baigama tan tan cemeke faruwaba yaji wani ihun , sun harbi Umar kanyasake wani yunƙuri yaji ihun Hajara yadda wannan ɗanfashin yake keta mata rigar mutunci batausayi bare imani 😢😢😢
MUHAƊU A PAGE NAGABA DAN JIN YANDA ZATAKAYAAA .............
SON KI NE ƘADDARA TA
🌹Your love is my destiny🌹
STORRY & AND WRITING
BY
F🌹 A🌹K 🌹
BATOOL KAMBA
________________________________________________________________________________________________________✍️
Page *2️⃣1️⃣ & 2️⃣2️⃣*
Numfashin Sani ne ke bara zanar fita daka gangar jikinsa wani kalar abu yakeji dabazai misaltuba, ahan kali ida nunsa suke lumshewa wani irin kalar jiri jiri ke ɗibansa adurƙu shenda yake, baigama Sanin yanda zai faraba yazube aƙasa su mamme.
Saida sukagama komai daya kawosu sannan suka juya da nufin fita daka gidan sukaji kukan jinjiri,
da sunso tafiyar su saikuma ogansu ya umarci ɗaya daga cikinsu yaje yadubo,
Shigarsa ɗakin kedawuya yahangi jinjira kwance kan bad ɗin jarirai, sam basu lura da itaba lokacinda suka shigo, ɗaukan yarinyar yayi, bawani dogon bata lokaci yasakai yafice daga ɗakin.
Oga jinjirace kuma inaganin baƴar wannan bace yayi maganar yana nuna hajiya Habiba.
Eh baƴarta bace ƴar wannan ce kuma munrigada munkasheta so kawaimuje daƴar wannan hajiyar itakaɗai tarage bamu kasheba sai muna fukinnan yayi maganar yana nuna Sani, A'a oga kamanta har wannan ɗantayin yanadarai sumane sukayi dukkansu.
Juyawa ogan yayi yanufi inda Haroun yake baiyi wata Wata ba ya harbeshi
"Mujeko "
Bawanda yasake magana acikinsu sukafice daka gidan.
Washe gari damisalin 8 :00 nasafe dandazon mutane nafara gani tundaga gate har babban farlourn gida kukane ketaahi ba ɗaɗɗaukawa, mamee nahanga cen daga gefe,
Zaune take saibin mutane takeyi da ido ba imm ba im im,
Tun farkawarta take ahaka haryanzu , kusan hawa ɗaya kenan .
Wani farin dattijo ne yashigo yana tambayar sauran mutanen ina Haroun da jin jirarda akahaifa.
Bawanda yayi alamar tankawa cikin mamaki kowa ke kallon Mamee dake magana.
"Kosuma sunkashe sune dan Allah kugayamin inaɗana Haroun da jikata."
Saikuma tafashe da wani azababben kuka mai cinrai, saurin taushe bakinta tayi da hannayenta tana kallon dattijon tace sunkashe kowa ko?
"Har da doctor basu barminba,? sunkashemin khadija, sun kashemin Umar ɗina ɗan albarka sunkashemin Haroun waimeyasa nisuka barni darai? "
"Meyasa nima basu kasheniba sukabarnida ciyon zuci har ƴar jinjirar sunkashe ko? "
"Memuka yimusu"?
Duk wani mahaluki dake parlourn bawanda bai zubadda kwallar tausayintaba
Kasa bata amsa akayi lokacin datake tambayar ina Hajara dan ita taganta anfita da ita tamkar wata matacciya tagansa anfita dashi saɓani suda sauran da'aka rufawa ƙaton bargo
Fita dattijon yayi dan yakasa magana, shima zuciyarsa akarye take dan bazai iya cema uwa anyiwa ƴarta fyaɗe tana hospital yanzu haka batasan wake kantaba
Haka akayimusu wanka akakira mamee tayi musu addu'a ganin kawar wakin har uku tarasa yazatai kawai akaga tafaɗi ƙasa sumammiya.
Haka mamee tashare sati ɗaya batasake maganaba anyi sadakar bakwai kowa ya watse akabarta da ƙunar zuci, dama batada wasu ƴan uwa nakusa shiyasa abin yaƙara yimata yawa.
Yauma kamar kullum tana zaune a parlour Sani yashigo riƙeda Hajara hannun sa tamkar wata jinjira takuwata lafe tamkar tasamu katifa
Zumbur mamee ta miƙe sai alokacin tasamu ƙarfin magana
Hajara!
Sani!
Dama kuna nan ina jinjirar khadija da Haroun?
Sauke Hajara yafarayi sannan ya zauna cikin rashin kwarin jiki yace
"Mamee dan Allah kikwantar da hankalin ki komai dakikaga yasami bawa dasanin uban giji Haroun ma yabbi Yan uwa jinjirar itama Allah ya amshi abarsa, tunranar da suka dauka tafi da ita"