Sashe 2
Son Ki Ne Kaddara Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bayan sun kammala Sallah, su biyo
hanya daniyar komawa gida,i da nunsa alumshe suke,yace "muje JRA "
Yes sir drivar yafaɗa haɗi da ɗaukan waya yakira sauran securiti's da ke gaban su ya shai da musu inda zasuje "
"Bakin wani ma dai²cin gida sukayi perking kasan cewar motocin bazasu shige gidan gaba dayaba dasauri security's suka fito suka zagaye motar dayake ciki cikin isah dataƙama yafito daga motar kai taye yanufi ƙofarda zata sada shi da gida noking ya yi gate man ɗin datun farkon tsa yuwar su aƙofar kidan yaji ya yi saurin buɗe ƙofar . Saida suka gaisa da gate man ɗin yashi ga ciki "
"Kai tsaye falon gidan ya wuce nan yatarar da matar gidan tana ganin sa
ta fara washe baki "A'a yau munada man yan baƙi marwan zuwan ka kenan."
Saidaya zauna yafara magana
"Bar kan muda juma'a mama ,munsa meku lafiya? "
Lafiya ƙalau marwan ya mom ɗin ?
"Tana lpy , tace ma na gaisheku amsa"
Sanin ba wani abu zai sake cewaba yasatace
Haladai kanyi ban hannu da abokin naka? Shima yacemin zaize gaida mom inya tashi daga Masallaci.
"A'a nazo gai ashe kune kawai "
Har ranta taji daɗi nan tashiga kiran mai aikinta.
Haule!
Haule!
Amsawatayi na'am hajiya ina zuwa.
Kika wowa marwan ruwa tafada bayan ta fito,dato ta amsa saurin dakatar da ita ya yi .
"A'a mama zan wuce gidane yanzun"
A'a daga zuwanka?
"E"akwai abinda zan yine"
To badamuwa kagai sar minda mom ɗin
"Ok"kawai yace yamiƙe yafice
security's naganinsa suka buɗe motar kai tsaye yashige
amai makon su je gida sai cewa yayi akaishi wani hadadde rastuarent
Kasan cewar sunsan wane restaurant yake nufi yasa suka nufi hanyarda zata kai su can ɗin
Tafiyar 20 minute sukayi saigasu gaban wani ƙaton retuarent sukayi parking.
Bai fitoba kuma baiyi maga naba amma securiti's duk sun fito sun zagaye motar, wata kata shiyar mataca tafuto daga retuarent ɗin da alama itace mamalla kiyar wajen
Sanin ko ita wacece baisa securiti's sunbata damar isa inda yakeba ya tsun ya biyu yahaɗa suka bada wani sautin ɗas ɗas, a lamar subarta taƙaraso dasauri suka bata hanya .
Gai sawa suka farayi sannan tace yalla ɓai meza akawo " ?
Shiru yayi nawasu mituna Kafin yace "snacks and shawarma ok"
Dato ta amsa tayi ciki bata wani ji maba tafito da leda , umar tar securiti's yayi da ya kar ɓo ledar' tacƙe away ɗin
Cikin han zari ya isa wajen ya amshi ledar tareda bata kudin ,yajuya sukafara shiga motar.
Kaitsa ye suka dau hanyar gida kasan cewar s state ɗin su ba yada suna yasa ba bazan iya tannan cemukuba
suna isa ƙofar gidan ɗayan security dake gefen drivar yadanna wani remot nan take gare ɗin yabuɗe dakansa baima bari an kammala pakin ba yaɓalle murfin motar yafito
Ganin haka yasa securiti's sukayi luf amota ,sanin inyayi hakan me yake nufi ledar dama tana gefen sa ɗauka yayi yashi ga wani part saɓanin wanda yafito ɗazun wanda nake kyau tata zaton nasane .
Da sallama yashiga
"Assalamu Alaikum"
Wani matashin saurayi ne ya amsa masa sallamar
Ameen Wa'alai Kassalam
Cikin shakiyanci yake kallon sa
Marwan wanna cin wankan duk na juma'a ne koka samu wata santa leli yarne
Kallon bakada han kali yayi masa kafinyace
"Jamil banason iskanci ba san ta leliya nasamuba zuƙekiya nasamu yaƙarasa maganar cikin jin haushi''
To kace kasa mu zu ƙekiyar kenan
,Shiyasanaga dukka sauya.
Ganin Jamil zaimai dashi mahaukaci yasa yayi han yarda zata sada shi da bedroom ɗin mom
Mom na kichin Jamil yafaɗa yana ƙunshe dariyarsa.
Baice masa ƙalaba yanufi kichin ɗin tunkan ya ƙarasa yaji ƙamshin gir kin
lumshe idanu yayi yanajin wata sabuwar yun wa
"Assalamu Alaikum''
Yayi sallama tare dakutsa kai cikin kichin ɗin wani daddaɗan ƙanshine yadaki hancinsa mom dake juya.miyardake kan gas tajuyo tareda amsa masa sallamar ganin leda hannun sa yasata kallesa da mamaki
'' son wai bakadaina zuwa restuarent ba? kuma ai nahada ma shawarma da snacks da kaina.
Kallon tayayi da lumsassun kuma shan yayyun idanunsa yace ''sorry mom''
'' bansan zaki yiminba daban biya retuarent nayi thack away"
shi kenan Allah ya kyauta dadyn ka fayakusa dawowa Nigeria
"Allah yakawo sa lpy"
'Ameen mom ta amsa '
Komawa parlou yayi bayan yabarwa mom ledar thank away ɗin da yayi
Jamil yakalleshi yace ina ledar
Banza yayi masa
Au zuƙe kiyar budurwar kace tabaka shine kake min rowa
"Dan Allah ka kyaleni naji da abinda ke damuna haba"
Tausayin sane yakama jamil yamatso kusa dashi, Please marwan
karage damuwa kasan yanayi ciyon ka bayason tunani.
Nan Jamil yayi tabashi baki danuna masa haka kalar ƙaddarar sa take
Saida yatabbata yarage damuwa 70% sannan suka cigabada hira har mom takawo musu abinci sukaci suna ɗan taɓa hira.
Bayan sun kammala sukanufi part ɗin marwan tundaga parlou ya fara rage kayan jikinsa,
murmushi Jamil yayi kasan dai niba bawan ka bane bale ɗau kema kaya
"To wayace ka ɗau kemai nace ina sone,kar ka gayawa mutane magana malam "
nandai Jamil yaci gaba da tso kanarsa.
*Neimey Niger*
Kwance take kan wata yamu tsats tsiyat tabarma, yau tun safe take jin cikin ta na ciyo dakyar ta gama aiyu kanda tasaba juyi kawai take jin an yaye labule yasa ta ɗago dakyar ta kalli ƙofar sadiya ce riƙe da ƙugu tana tau nar cingam.
Kizo papa na kiranki tafaɗa awula ƙance kamar taga kashi
dakyar tamiƙe tafita, kaitsaye dakin
Papan taje yanazaune bakin bad ɗinsa,yanaganinta yace
Maryamu inah Isah ....
F 🌹A🌹k {🖤Batool kamba 🖤}
More comments more typing 📲
https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c
*SON KI NE ƘADDARA TA*
🌹Your love is my destiny 🌹
STORY & WRITING
BY
FATIMA ABDULLAHI
{Batool kamba
Wannan littafin sadaukarwane ga mahaifiyata, Allah yaƙara inasan kwana dalafiya mai amfani, love You so much
* Page 7️⃣➡️8️⃣
____________________________✍️Yana ganinta fara Murmushi,
''maryamu innah Isah, zonan kusadani''
ahankali tataka har inda yake
yaɗanjima yafara magana kamar haka.
'Maryam tafiyata kama ni, kuma banjin zan dawo nankusa kiyi haƙuri da duk abinda Mamman kuza tayi miki, kizama mai juriya da jajir cewa arayuwar zaman duniya'
Saida yayi mata nasiha mai ratsa jiki
Sannan yabata kuɗi sukayi sallama takoma ɗakinta
Kwana biyu tsakani iya ma tayi tafiya sakamakon rasuwarda akayi musu
Rayuwa taƙara yiwa Maryam zafi
Don tun ranarda iya tabar gidan Maryam tarasa abinci batada rabo ko andafa, Wanisabon mugunta da mamma tatsiro dashi kullum sai Maryam taje habu bene aƙafa tundaga banda bari har habu bene kullum aƙafa take zuwa
Yauma kamar kullum kwance take aɗaki gayunwa,gaciyo abiyu ke cita
Mamma ce taleƙo ko sallama batayi ba tayaye labulen tafara masifa Maryam najinta amma takasa magana ganin komotsi batayiba yasa mamma harzuƙa tashigo dakin
Kallon maryam tayi taga idanunta biyu aikunwu tasake fusata nantake tahau jibgarta kamar kayan wanki Allah sarki dukda irin dukanda mamma keyimata hakan baisa yayi wanimotsin kirkiba Mamman batausayi batadaina fukantaba, Tanadukanne tamkae wadda tasamu wani ƙaton gardi
Tsabar rashin imani batamasan Maryam ɗin asume takeba saidatagaji dankanta takalli fuskarta taga komotsi batayi hakan baiwani razanataba, tanemo ruwa masu azabar sanyi tasheƙamata,wata wawuyar ajiyar zuciya tayi tama kasa kuka sai numfashi take saukewa nawahala cikin rashin imani Mamman tace wallahi
'inbakitashi kinyomin aikenaba sainakasheki kowaya huta ganta lalliyar banza munafuka tamba ɗaɗɗiya'
Duk abinda tafaɗa maryam najinta amma takasa koda motsa yatsarta
Kukanma ta gaza tarasa wanna wace iriyar rayuwatake marar ƴanci dagalihu
''Ya Allah kazamo gatana, kajiɓanci lamarina, Allah kasassautamin wannan jarabawar, katallafamin ''
sai asannan tasamu wasu zafafan hawaye sukasulalo tagefen kuncenta kasancewar Mamman tabarɗakin yasa taƙarfafa jikinta tafara rarrafe ɗakyar taƙarasa waje gana mazko ɗinta tafara laluba ɗakyar tasamowani yamu shashshen hijab taɗora akanta taɗan jima tana tana addu'a sannan taji ɗan kwari tamike tsaye tana ambaton sunan ALLAH, fita tayi daga ɗakin tafito tsakar gida
Kaitsaye ɗakin mamma tanufa da sallama tashiga amma ko arzikin kallo batasamuba balle ammasa sallamar, cikin mutuwar jiki da zafin zazzaɓi tace, Mamman gani
Ko kallon ta batayiba tacigabada sabgarta, takai 20 minute atsaye kafin tajefamata kuɗin kasancewa seface suka tarwatse cikin wani irin ƙunci dabaƙin ciki tadurƙusa tana tsince kuɗi, batasan lokacinda hawaye suka shiga gangaro mataba hartakammala tsince kuɗin ta fita dantarigada tasan mezatasiyo
Kasancewar tsakanin banda bari da habu bene baƙaramartafiya bace gashi dukjikinta ciyo yake mata gawani zazzafan zazzaɓi dakeson rufeta, jintatake kamar ba'a duniyaba, dakyartake tafiyar muradinta Allah yasa takai bakin titi kotasamu wani yarage mata hanya, aikuwa bstasamudamar ƙarasawaba wani wawan jirine ya ɗibeta tafaɗi aƙasa tana sauke numfashi wahala, tauikusan eminti Uku ahaka kafin Allah yajefowani ,mai mota yazo giftawa har ya wuce saiyadawo ganin mutum kwance ba alamar motsi
kumafa macece yafaɗa cikin hanzari tare da fitowa daga motar yanufota
Baiwar Allah!
Baiwar Allah!
Shiru ba amsa hakanyasa yaumarci matarsa dake mota tafito takama masa ita cikin masifatace wallahi ba inda zanfito
Dakaganin mace dukkaruɗe
Kazomuje inhar baso kake raina ya ɓaciba shima cikin ɓacinrai yace
Waike mekedamunki macecefa ƴar uwarki
Dasauri takatseshi dacewa niba ƴar uwatabace danzata iya yimin wuf da miji tafaɗatanawani basarwa tabashi dariya sosai amma saiya matse
Ganinkamar yayi fushine yasa tafito daga motar ,
Amma kasanbazaka taɓatabako?
girgizakansa kawai yayi shiyarasa wannan wane irin kishine da ita
Tozaki iya ɗagatane? Zandai jarraba nagani , ƙarasawatayi kusaɗa maryam taɗan taɓata saitaga ashema ba'a sume takeba
Kallo ɗaya tayi mata tasan agalabaice take nantake tajitausayinta cikinsauri tajuyo gamutunan wanda ina kyautata zaton mijintane tace hubby zokataimakamin Allah yarinyar tajigata sosai ashema ba'a sume takeba.
'Cikin mamaki yakalleta yanzufatace batason yataɓa yarinyar amma yanzu dakanta take neman ya taimakawa yarinyar
Haba mana hubby katsa kana wani kallona
Ahankali yaƙaraso yadauki maryam yanyata amota yazagaya amazaunin drever yatada motar kaitsaye wani haɗadden asibiti suka nufa emergency aka karɓeda sosai liki tocin sukayimasa faɗa danyace musu ƙanwarsace ganin jikinta duk shatin dukane kuma aulcar tayimata mummunan kamu
Sakamakon rashin cin abinci dabatayi sosai yatausaya mata kumayaji tausayinta
Dayake asibitocin Niger bakalan namubane na Nigeria mukomai anbarmu abaya sunada kayan aiki isasu yasa kodatafarka taji ƙarfin jikinta sosai
Anso ariƙeta amma tace taji sauki gida zata tafi ganin tadagene yasa mutumin karɓamata sallama
Kasancewar tundasuka kawota yakai matarsa gida yasake dawowa
Sosai maryam tayimasa godiya akan taimakon da yayi mata
hanya daniyar komawa gida,i da nunsa alumshe suke,yace "muje JRA "
Yes sir drivar yafaɗa haɗi da ɗaukan waya yakira sauran securiti's da ke gaban su ya shai da musu inda zasuje "
"Bakin wani ma dai²cin gida sukayi perking kasan cewar motocin bazasu shige gidan gaba dayaba dasauri security's suka fito suka zagaye motar dayake ciki cikin isah dataƙama yafito daga motar kai taye yanufi ƙofarda zata sada shi da gida noking ya yi gate man ɗin datun farkon tsa yuwar su aƙofar kidan yaji ya yi saurin buɗe ƙofar . Saida suka gaisa da gate man ɗin yashi ga ciki "
"Kai tsaye falon gidan ya wuce nan yatarar da matar gidan tana ganin sa
ta fara washe baki "A'a yau munada man yan baƙi marwan zuwan ka kenan."
Saidaya zauna yafara magana
"Bar kan muda juma'a mama ,munsa meku lafiya? "
Lafiya ƙalau marwan ya mom ɗin ?
"Tana lpy , tace ma na gaisheku amsa"
Sanin ba wani abu zai sake cewaba yasatace
Haladai kanyi ban hannu da abokin naka? Shima yacemin zaize gaida mom inya tashi daga Masallaci.
"A'a nazo gai ashe kune kawai "
Har ranta taji daɗi nan tashiga kiran mai aikinta.
Haule!
Haule!
Amsawatayi na'am hajiya ina zuwa.
Kika wowa marwan ruwa tafada bayan ta fito,dato ta amsa saurin dakatar da ita ya yi .
"A'a mama zan wuce gidane yanzun"
A'a daga zuwanka?
"E"akwai abinda zan yine"
To badamuwa kagai sar minda mom ɗin
"Ok"kawai yace yamiƙe yafice
security's naganinsa suka buɗe motar kai tsaye yashige
amai makon su je gida sai cewa yayi akaishi wani hadadde rastuarent
Kasan cewar sunsan wane restaurant yake nufi yasa suka nufi hanyarda zata kai su can ɗin
Tafiyar 20 minute sukayi saigasu gaban wani ƙaton retuarent sukayi parking.
Bai fitoba kuma baiyi maga naba amma securiti's duk sun fito sun zagaye motar, wata kata shiyar mataca tafuto daga retuarent ɗin da alama itace mamalla kiyar wajen
Sanin ko ita wacece baisa securiti's sunbata damar isa inda yakeba ya tsun ya biyu yahaɗa suka bada wani sautin ɗas ɗas, a lamar subarta taƙaraso dasauri suka bata hanya .
Gai sawa suka farayi sannan tace yalla ɓai meza akawo " ?
Shiru yayi nawasu mituna Kafin yace "snacks and shawarma ok"
Dato ta amsa tayi ciki bata wani ji maba tafito da leda , umar tar securiti's yayi da ya kar ɓo ledar' tacƙe away ɗin
Cikin han zari ya isa wajen ya amshi ledar tareda bata kudin ,yajuya sukafara shiga motar.
Kaitsa ye suka dau hanyar gida kasan cewar s state ɗin su ba yada suna yasa ba bazan iya tannan cemukuba
suna isa ƙofar gidan ɗayan security dake gefen drivar yadanna wani remot nan take gare ɗin yabuɗe dakansa baima bari an kammala pakin ba yaɓalle murfin motar yafito
Ganin haka yasa securiti's sukayi luf amota ,sanin inyayi hakan me yake nufi ledar dama tana gefen sa ɗauka yayi yashi ga wani part saɓanin wanda yafito ɗazun wanda nake kyau tata zaton nasane .
Da sallama yashiga
"Assalamu Alaikum"
Wani matashin saurayi ne ya amsa masa sallamar
Ameen Wa'alai Kassalam
Cikin shakiyanci yake kallon sa
Marwan wanna cin wankan duk na juma'a ne koka samu wata santa leli yarne
Kallon bakada han kali yayi masa kafinyace
"Jamil banason iskanci ba san ta leliya nasamuba zuƙekiya nasamu yaƙarasa maganar cikin jin haushi''
To kace kasa mu zu ƙekiyar kenan
,Shiyasanaga dukka sauya.
Ganin Jamil zaimai dashi mahaukaci yasa yayi han yarda zata sada shi da bedroom ɗin mom
Mom na kichin Jamil yafaɗa yana ƙunshe dariyarsa.
Baice masa ƙalaba yanufi kichin ɗin tunkan ya ƙarasa yaji ƙamshin gir kin
lumshe idanu yayi yanajin wata sabuwar yun wa
"Assalamu Alaikum''
Yayi sallama tare dakutsa kai cikin kichin ɗin wani daddaɗan ƙanshine yadaki hancinsa mom dake juya.miyardake kan gas tajuyo tareda amsa masa sallamar ganin leda hannun sa yasata kallesa da mamaki
'' son wai bakadaina zuwa restuarent ba? kuma ai nahada ma shawarma da snacks da kaina.
Kallon tayayi da lumsassun kuma shan yayyun idanunsa yace ''sorry mom''
'' bansan zaki yiminba daban biya retuarent nayi thack away"
shi kenan Allah ya kyauta dadyn ka fayakusa dawowa Nigeria
"Allah yakawo sa lpy"
'Ameen mom ta amsa '
Komawa parlou yayi bayan yabarwa mom ledar thank away ɗin da yayi
Jamil yakalleshi yace ina ledar
Banza yayi masa
Au zuƙe kiyar budurwar kace tabaka shine kake min rowa
"Dan Allah ka kyaleni naji da abinda ke damuna haba"
Tausayin sane yakama jamil yamatso kusa dashi, Please marwan
karage damuwa kasan yanayi ciyon ka bayason tunani.
Nan Jamil yayi tabashi baki danuna masa haka kalar ƙaddarar sa take
Saida yatabbata yarage damuwa 70% sannan suka cigabada hira har mom takawo musu abinci sukaci suna ɗan taɓa hira.
Bayan sun kammala sukanufi part ɗin marwan tundaga parlou ya fara rage kayan jikinsa,
murmushi Jamil yayi kasan dai niba bawan ka bane bale ɗau kema kaya
"To wayace ka ɗau kemai nace ina sone,kar ka gayawa mutane magana malam "
nandai Jamil yaci gaba da tso kanarsa.
*Neimey Niger*
Kwance take kan wata yamu tsats tsiyat tabarma, yau tun safe take jin cikin ta na ciyo dakyar ta gama aiyu kanda tasaba juyi kawai take jin an yaye labule yasa ta ɗago dakyar ta kalli ƙofar sadiya ce riƙe da ƙugu tana tau nar cingam.
Kizo papa na kiranki tafaɗa awula ƙance kamar taga kashi
dakyar tamiƙe tafita, kaitsaye dakin
Papan taje yanazaune bakin bad ɗinsa,yanaganinta yace
Maryamu inah Isah ....
F 🌹A🌹k {🖤Batool kamba 🖤}
More comments more typing 📲
https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c
*SON KI NE ƘADDARA TA*
🌹Your love is my destiny 🌹
STORY & WRITING
BY
FATIMA ABDULLAHI
{Batool kamba
Wannan littafin sadaukarwane ga mahaifiyata, Allah yaƙara inasan kwana dalafiya mai amfani, love You so much
* Page 7️⃣➡️8️⃣
____________________________✍️Yana ganinta fara Murmushi,
''maryamu innah Isah, zonan kusadani''
ahankali tataka har inda yake
yaɗanjima yafara magana kamar haka.
'Maryam tafiyata kama ni, kuma banjin zan dawo nankusa kiyi haƙuri da duk abinda Mamman kuza tayi miki, kizama mai juriya da jajir cewa arayuwar zaman duniya'
Saida yayi mata nasiha mai ratsa jiki
Sannan yabata kuɗi sukayi sallama takoma ɗakinta
Kwana biyu tsakani iya ma tayi tafiya sakamakon rasuwarda akayi musu
Rayuwa taƙara yiwa Maryam zafi
Don tun ranarda iya tabar gidan Maryam tarasa abinci batada rabo ko andafa, Wanisabon mugunta da mamma tatsiro dashi kullum sai Maryam taje habu bene aƙafa tundaga banda bari har habu bene kullum aƙafa take zuwa
Yauma kamar kullum kwance take aɗaki gayunwa,gaciyo abiyu ke cita
Mamma ce taleƙo ko sallama batayi ba tayaye labulen tafara masifa Maryam najinta amma takasa magana ganin komotsi batayiba yasa mamma harzuƙa tashigo dakin
Kallon maryam tayi taga idanunta biyu aikunwu tasake fusata nantake tahau jibgarta kamar kayan wanki Allah sarki dukda irin dukanda mamma keyimata hakan baisa yayi wanimotsin kirkiba Mamman batausayi batadaina fukantaba, Tanadukanne tamkae wadda tasamu wani ƙaton gardi
Tsabar rashin imani batamasan Maryam ɗin asume takeba saidatagaji dankanta takalli fuskarta taga komotsi batayi hakan baiwani razanataba, tanemo ruwa masu azabar sanyi tasheƙamata,wata wawuyar ajiyar zuciya tayi tama kasa kuka sai numfashi take saukewa nawahala cikin rashin imani Mamman tace wallahi
'inbakitashi kinyomin aikenaba sainakasheki kowaya huta ganta lalliyar banza munafuka tamba ɗaɗɗiya'
Duk abinda tafaɗa maryam najinta amma takasa koda motsa yatsarta
Kukanma ta gaza tarasa wanna wace iriyar rayuwatake marar ƴanci dagalihu
''Ya Allah kazamo gatana, kajiɓanci lamarina, Allah kasassautamin wannan jarabawar, katallafamin ''
sai asannan tasamu wasu zafafan hawaye sukasulalo tagefen kuncenta kasancewar Mamman tabarɗakin yasa taƙarfafa jikinta tafara rarrafe ɗakyar taƙarasa waje gana mazko ɗinta tafara laluba ɗakyar tasamowani yamu shashshen hijab taɗora akanta taɗan jima tana tana addu'a sannan taji ɗan kwari tamike tsaye tana ambaton sunan ALLAH, fita tayi daga ɗakin tafito tsakar gida
Kaitsaye ɗakin mamma tanufa da sallama tashiga amma ko arzikin kallo batasamuba balle ammasa sallamar, cikin mutuwar jiki da zafin zazzaɓi tace, Mamman gani
Ko kallon ta batayiba tacigabada sabgarta, takai 20 minute atsaye kafin tajefamata kuɗin kasancewa seface suka tarwatse cikin wani irin ƙunci dabaƙin ciki tadurƙusa tana tsince kuɗi, batasan lokacinda hawaye suka shiga gangaro mataba hartakammala tsince kuɗin ta fita dantarigada tasan mezatasiyo
Kasancewar tsakanin banda bari da habu bene baƙaramartafiya bace gashi dukjikinta ciyo yake mata gawani zazzafan zazzaɓi dakeson rufeta, jintatake kamar ba'a duniyaba, dakyartake tafiyar muradinta Allah yasa takai bakin titi kotasamu wani yarage mata hanya, aikuwa bstasamudamar ƙarasawaba wani wawan jirine ya ɗibeta tafaɗi aƙasa tana sauke numfashi wahala, tauikusan eminti Uku ahaka kafin Allah yajefowani ,mai mota yazo giftawa har ya wuce saiyadawo ganin mutum kwance ba alamar motsi
kumafa macece yafaɗa cikin hanzari tare da fitowa daga motar yanufota
Baiwar Allah!
Baiwar Allah!
Shiru ba amsa hakanyasa yaumarci matarsa dake mota tafito takama masa ita cikin masifatace wallahi ba inda zanfito
Dakaganin mace dukkaruɗe
Kazomuje inhar baso kake raina ya ɓaciba shima cikin ɓacinrai yace
Waike mekedamunki macecefa ƴar uwarki
Dasauri takatseshi dacewa niba ƴar uwatabace danzata iya yimin wuf da miji tafaɗatanawani basarwa tabashi dariya sosai amma saiya matse
Ganinkamar yayi fushine yasa tafito daga motar ,
Amma kasanbazaka taɓatabako?
girgizakansa kawai yayi shiyarasa wannan wane irin kishine da ita
Tozaki iya ɗagatane? Zandai jarraba nagani , ƙarasawatayi kusaɗa maryam taɗan taɓata saitaga ashema ba'a sume takeba
Kallo ɗaya tayi mata tasan agalabaice take nantake tajitausayinta cikinsauri tajuyo gamutunan wanda ina kyautata zaton mijintane tace hubby zokataimakamin Allah yarinyar tajigata sosai ashema ba'a sume takeba.
'Cikin mamaki yakalleta yanzufatace batason yataɓa yarinyar amma yanzu dakanta take neman ya taimakawa yarinyar
Haba mana hubby katsa kana wani kallona
Ahankali yaƙaraso yadauki maryam yanyata amota yazagaya amazaunin drever yatada motar kaitsaye wani haɗadden asibiti suka nufa emergency aka karɓeda sosai liki tocin sukayimasa faɗa danyace musu ƙanwarsace ganin jikinta duk shatin dukane kuma aulcar tayimata mummunan kamu
Sakamakon rashin cin abinci dabatayi sosai yatausaya mata kumayaji tausayinta
Dayake asibitocin Niger bakalan namubane na Nigeria mukomai anbarmu abaya sunada kayan aiki isasu yasa kodatafarka taji ƙarfin jikinta sosai
Anso ariƙeta amma tace taji sauki gida zata tafi ganin tadagene yasa mutumin karɓamata sallama
Kasancewar tundasuka kawota yakai matarsa gida yasake dawowa
Sosai maryam tayimasa godiya akan taimakon da yayi mata