Sashe 2
Sheikh Heesham Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Kindai san halinsa wlh kuma abinda yakeso shi za'a yi inda Dad na nan" girgiza kai Mami ta yi ta ce " dole ne ya yi abinda na ce ko shi babanku bai'isa ya hana ba" dariya Shareefat ta yi ta ce" Hajiya Mami kenan, ai ya cemin gobe ma zai dawo Nigeria" "me zai kawoshi?"
Ta ce" maybe Dad ne ya yi kiransa amma nidai ba cemin ga abinda zai dawo yiba kindai san yaya Sheikh" sallama da akayi ne yasa suka yi shuru, zama ta yi gefen Shareefat sannan ta ce" Mami ina yini" cikin sakin fuska Mami ta ce "lpia lao Nihal ya Mommyn taki?" ta ce " tana nan klao tace tana gaisheki" murmushi Mami ta yi ta ce" ina amsawa" sannan ta tashi ta hau sama. Kallonta Shareefat ta yi ta ce " sirikarmu" dariya Nihal ta yi ta ce" kinga ranki zai ɓaci tom" murmushi Shareefat ta yi ta ce" har na ganoku ranar wow wayaga kyau da kyau" harararta ta yi ta ce" banson irin wannan rashin mutunci ina wani kyau?" tashi Shareefat ta yi ta ce "plx muje ciki".......
Kallonsa take har ya gama shiryawa ya kalleta ganin irin yanda take kallonsa yasa ya yi murmushi ya ce" mene ne Hauwa'u?" kwaɓe fuska ta yi ta ce" dan Allah Baffa karka daɗe kaji" shafa kanta yayi sannan ya ce" in sha Allah Hauwa'u, amma dan Allah ki ƙara haƙuri kinji komai zai zo ƙarshe da yardar Allah" toh ta ce sannan ta ɗaukar masa kayansa ta ce" muje na rakaka hanya Baffa" daga haka ta yi waje. Suna zuwa ƙarshen hanya ya kalleta ya ce" Hauwa'u ki koma kinji" murmushi ta yi sai kuma hawaye ya biyo bayansa ya kalleta ya ce
"Banson kina wannan kukan kamar zan mutu?" ta ce" Baffa a dawo lpia Allah ya tsare ya kiyaye" ya ce" Ameen Allah ya albarkaci rayuwarki" tana murmushi ta ce " Ameen. Tsayawa ta yi har saida ya ɓacewa ganinta sannan ta juyo ta kama hanyar gida, a hanya taga wani ɗan abun wuya ƙarami mai kyau ɗauka tayi tana kallonsa dan tabbas tasan na Baffa ne ya yardashi saboda a wuyansa yake sakawa, ɗaurawa tayi a wuyanta ta ce" idan Baffa ya dawo saina bashi abinshi" sannan ta cigaba da tafiyarta tana ƴan waƙoƙinta.....
A hanya ta haÉ—u da Laminu yana É—iban kara dan kunna wuta, tana murmushi ta ce" bari na tayaka" girgiza kai ya yi ya ce " haba Jiddoh kina mace kuma ke zaki tayani" haÉ—e rai ta yi ta hau É—eban waÉ—anda ya rage tayi gaba ta barsa wajen, murmushi kawai ya yi sannan yabi bayanta......
Hayaniyar da ya ziyarci kunnenta yasa ta buɗe idanunta a hankali, mamaki ta yi ganin har gari ya waye kuma Ammi batazo ta tasheta ba, ta miƙe jin kamar hayaniyar ƙaruwa take ta fito daga cikin bukkar tata kallon ko'ina tayi amma bataga alamar Ammi ko Haule ba yasa tayi waje dan ganin meke faruwa.....
Mutane ta hango sunyi ƙawanya sun zagaye abu amma bata ce ka abinda suka zagaye ba, hakan yasa ta ƙarasa wajen cikin tafiyarta a hankali kamar koda yaushe. Tana zuwa taji kamar ana kuka mutanen na ganinta suka matsa mata hanya, kwance ta gansa cikin jini kana ganinsa kasan kasheshi akai, da gudu ta ƙarasa wajen ta tsuguna tana sake buɗe idanunta dan tabbatar da abinda tagani, shafa fuskarsa tayi tana kallonsa kamar mahaukaciya muryarta na rawa ta ce
"Ba..Baff.Baffana" sai kuma ta fashe da wani raunataccen kuka kamar ranta zai fita ta ɗago tana sake kallonsa a karo na biyu dan gani take kamar a mafarki ta ce "Baffa ka tashi kaji kadaina irin wannan wasan kaji, nasan kana jina katashi kar nayi kuka" shuru taji babu amsa hakan yasa hankalinta ya sake tashi sai kuma ta miƙe da gudu dan kafin takai inda zata ta yanke jiki ta faɗi kasa.....
Share it plx.
[3/4, 22:15] 🥰Nanameera🥰: https://chat.whatsapp.com/LSYEkQgVkLKDQyheA6YWH4
*🌹SHEIKH HEESHAM🌹*
*Royal Star Writer's Association*
Nanameera.
02.
Farka warta kenan ta tashi zaune tana kallon cikin bukkar da take, tashi tayi ta fito tsakar gidan nasu ta tararda mai gari zaune sai Arɗo sai kuma wani abokinsu, ƙarasowa ta yi ta tsuguna tana kallonsu dan gani take kamar zataga Baffanta a cikinsu, ganin yanda take binsu da kallo yasa Arɗo ya ce" Jiddoh tashi ki tafi wajen Adda zata baki abinci" tashi tayi jiki a sanyaye tayi waje.....
Kusan sati ɗaya da mutuwar Baffa kenan kuma sai a yanzu takejin mutuwar sabuwa mussamman yanda batada kowa da zata ce wannan natane ko zaiji tausayinta babu dangin Uwa dan bata taɓa ganinsu ba dangin uban kuma su Arɗo ne dan shi kaɗai ya rage masa ɗan uwa, babu wata wacce zata bata shawara ko kuwa ta rarrasheta kullum sai dai ka ganta cikin shanu tana zaune dan sunfi ɗebe mata kewa. Haule ce ta fito tana shan fura ta kalleta dan rabonta da abinci tun shekaranjiya kallonta ta yi ta ce
"Jiddoh zaki sha?"
Gyaɗa mata kai tayi ta harareta ta ce "mayya to ko zaki mutu bazaki sha ba" tana gama faɗin haka ta juya ta koma ciki. Shuru Jiddah tayi tana tunani haka zata ƙare rayuwarta har ta mutu babu wani abun arziƙi?, haka zata zauna har yunwa tayi ajalinta?, zama ya yi gefenta ta ɗago a ɗan firgice tana kallonsa. Murmushi ya sakar mata ya ce
"Gani nayi kin zauna kinyi shuru shine na ce bari nazo na tayaki zama" shuru tayi dan ita yanzu magana sai ta kama take yinta ya ce" Jiddoh zaki aureni?" da sauri ta kalleshi sai kuma ta sunkuyar da kanta ya ce "idan har kin amince zanwa Baffana magana Jiddoh kuma nasan bazai ƙiba" share hawayen fuskarta tayi a hankali ta miƙe batace komai ba tabar wajen, kallon kawai ya yi dan shi harga Allah tausayin Jiddoh yake kuma zai cigaba da faɗa mata har ta amince ya aureta......
Wata irin azababbiyar yunwa ce ta tasheta daga baccin buÉ—e idanuwanta tayi wadanda ko buÉ—uwa sosai ba su yi saboda tsananin yunwa, fitowa tayi daga cikin bukkar batareda taji tsoron komai ba har ta fito daga cikin gidan nasu, garin ya yi tsit babu abinda kake iyaji sai kukan karnuka amma kwata-kwata Jiddah bataji tsoron wannan dare ba ta fara tafiya batareda tasan inda ta nufa ba.....
Tafiya kawai take cikin garin jimeta sai kace aljana ce, jitayi kamar ta taka wani abu hakan yasa ta tsuguna tana kallon ƙafarta, ƙaya ce ta soketa ta zauna tana cirewa sam bata lurada wadanda suka zo suka mata ƙawanyaba. Ɗago kanta tayi taganta tsakiyar maza sunkai su biyar, ji tayi gabanta ya waɗi abinda kawai yazo ranta shine ranar mutuwarta ce tazo, kasa kwakkwaran motsi tayi har sannan su kuma kallonta suke. Wani daga cikinsu ne ya ce
"Me muke jira kawai mu aikatata mana lokacifa na ƙurewa kuma munada yawa"
Batayi zaton yanda zuciyarta ta buga ba mutuwa zatayi ba amma sai taga ta samu kanta da kallonsu dukkan ninsu Æ´an fulani ne kamar ta kuma duk basuda wani jiki, batayi aune ba taji sun fara janta har cikin wata bukka Æ´ar madaidaiciya......
Banda tsuma babu abinda jikinta keyi amma kwata-kwata ta kasa kuka sai kallonsu take dan ta tabbatar da yau zatabi Baffa da Amminta......
Fuskokinsu É—auke da annuri suke kallonta dan gani suke sun samu nama a banza, É—aya daga cikinsu ne ya fara cire rigarsa É—ayan ya kalleshi ya ce
"Kai bangane me kake nufi ba"
Harararsa ya yi ya ce" nufi nake ni zan fara" wani mugun kallo na ukun ya yayi masa ya ce"_ kama isa ai aradu nine nan zanfara" wanda ya tsaya daga bakin bukkar ne yazo duka ya hankaÉ—esu ya ce
"Tunda nine nake muku gadi ni ne wanda zai fara saina koma wajen zamana, cecekuce suka fara akan wanda zai zama na farko hakan yasa suka fara faÉ—a i junansu, fita sukayi daga cikin bukkar sunata faÉ—ace-faÉ—ace......
Zama tayi da farko sai kuma wata zuciya ta raya mata "ga dama kinsamu kawai kiyi guduwarki bai kamata ace a cikin nan kika mutu ba" da wannan tunanin ta fara kalle-kalle ai kuwa tayi sa'a daga can ƙarshen bukkar ta ɗan yage, da sauri ta ƙarasa wajen dukda batada wani kwari amma haka tayi jarumta tana zuwa ta saka kanta ciki amma inaaa bazata iya fita ta ciki ba. Fashewa tayi da kukan baƙin ciki ta haɗe hannanyenta biyu waje guda tana kuka ta ce
"Allah na roƙeka ka taimakeni nabar nan wajen da mutuncina dan darajar Annabi" ta ƙarasa maganar tana rushewa da kuka, har sannan kuma tana jiyo hayaniyarsu suna faɗa kamar ba dare ba.....
Sake gwada fita tayi amma still taji ta kasa, can wata dabara tazo mata ta zauna ta fara kakkarya karan jiki da hannunta kasancewar tsohuwar bukkah ce yasa duk inda ta karya yake karyuwa saida tayi hanya data tabbatar zata isheta ta fita sannan ta saurara. Tana ƙoƙorin zura kanta ciki suka shigo, da sauri ta ƙarasa fita suka biyota da gudu......
Gudu kawai take babu ƙaƙƙautawa kuma har sannan suma binta suke har ta fara galabaita, batasan sanda ta waɗi ƙasa sumammiya ba.........
Ta ce" maybe Dad ne ya yi kiransa amma nidai ba cemin ga abinda zai dawo yiba kindai san yaya Sheikh" sallama da akayi ne yasa suka yi shuru, zama ta yi gefen Shareefat sannan ta ce" Mami ina yini" cikin sakin fuska Mami ta ce "lpia lao Nihal ya Mommyn taki?" ta ce " tana nan klao tace tana gaisheki" murmushi Mami ta yi ta ce" ina amsawa" sannan ta tashi ta hau sama. Kallonta Shareefat ta yi ta ce " sirikarmu" dariya Nihal ta yi ta ce" kinga ranki zai ɓaci tom" murmushi Shareefat ta yi ta ce" har na ganoku ranar wow wayaga kyau da kyau" harararta ta yi ta ce" banson irin wannan rashin mutunci ina wani kyau?" tashi Shareefat ta yi ta ce "plx muje ciki".......
Kallonsa take har ya gama shiryawa ya kalleta ganin irin yanda take kallonsa yasa ya yi murmushi ya ce" mene ne Hauwa'u?" kwaɓe fuska ta yi ta ce" dan Allah Baffa karka daɗe kaji" shafa kanta yayi sannan ya ce" in sha Allah Hauwa'u, amma dan Allah ki ƙara haƙuri kinji komai zai zo ƙarshe da yardar Allah" toh ta ce sannan ta ɗaukar masa kayansa ta ce" muje na rakaka hanya Baffa" daga haka ta yi waje. Suna zuwa ƙarshen hanya ya kalleta ya ce" Hauwa'u ki koma kinji" murmushi ta yi sai kuma hawaye ya biyo bayansa ya kalleta ya ce
"Banson kina wannan kukan kamar zan mutu?" ta ce" Baffa a dawo lpia Allah ya tsare ya kiyaye" ya ce" Ameen Allah ya albarkaci rayuwarki" tana murmushi ta ce " Ameen. Tsayawa ta yi har saida ya ɓacewa ganinta sannan ta juyo ta kama hanyar gida, a hanya taga wani ɗan abun wuya ƙarami mai kyau ɗauka tayi tana kallonsa dan tabbas tasan na Baffa ne ya yardashi saboda a wuyansa yake sakawa, ɗaurawa tayi a wuyanta ta ce" idan Baffa ya dawo saina bashi abinshi" sannan ta cigaba da tafiyarta tana ƴan waƙoƙinta.....
A hanya ta haÉ—u da Laminu yana É—iban kara dan kunna wuta, tana murmushi ta ce" bari na tayaka" girgiza kai ya yi ya ce " haba Jiddoh kina mace kuma ke zaki tayani" haÉ—e rai ta yi ta hau É—eban waÉ—anda ya rage tayi gaba ta barsa wajen, murmushi kawai ya yi sannan yabi bayanta......
Hayaniyar da ya ziyarci kunnenta yasa ta buɗe idanunta a hankali, mamaki ta yi ganin har gari ya waye kuma Ammi batazo ta tasheta ba, ta miƙe jin kamar hayaniyar ƙaruwa take ta fito daga cikin bukkar tata kallon ko'ina tayi amma bataga alamar Ammi ko Haule ba yasa tayi waje dan ganin meke faruwa.....
Mutane ta hango sunyi ƙawanya sun zagaye abu amma bata ce ka abinda suka zagaye ba, hakan yasa ta ƙarasa wajen cikin tafiyarta a hankali kamar koda yaushe. Tana zuwa taji kamar ana kuka mutanen na ganinta suka matsa mata hanya, kwance ta gansa cikin jini kana ganinsa kasan kasheshi akai, da gudu ta ƙarasa wajen ta tsuguna tana sake buɗe idanunta dan tabbatar da abinda tagani, shafa fuskarsa tayi tana kallonsa kamar mahaukaciya muryarta na rawa ta ce
"Ba..Baff.Baffana" sai kuma ta fashe da wani raunataccen kuka kamar ranta zai fita ta ɗago tana sake kallonsa a karo na biyu dan gani take kamar a mafarki ta ce "Baffa ka tashi kaji kadaina irin wannan wasan kaji, nasan kana jina katashi kar nayi kuka" shuru taji babu amsa hakan yasa hankalinta ya sake tashi sai kuma ta miƙe da gudu dan kafin takai inda zata ta yanke jiki ta faɗi kasa.....
Share it plx.
[3/4, 22:15] 🥰Nanameera🥰: https://chat.whatsapp.com/LSYEkQgVkLKDQyheA6YWH4
*🌹SHEIKH HEESHAM🌹*
*Royal Star Writer's Association*
Nanameera.
02.
Farka warta kenan ta tashi zaune tana kallon cikin bukkar da take, tashi tayi ta fito tsakar gidan nasu ta tararda mai gari zaune sai Arɗo sai kuma wani abokinsu, ƙarasowa ta yi ta tsuguna tana kallonsu dan gani take kamar zataga Baffanta a cikinsu, ganin yanda take binsu da kallo yasa Arɗo ya ce" Jiddoh tashi ki tafi wajen Adda zata baki abinci" tashi tayi jiki a sanyaye tayi waje.....
Kusan sati ɗaya da mutuwar Baffa kenan kuma sai a yanzu takejin mutuwar sabuwa mussamman yanda batada kowa da zata ce wannan natane ko zaiji tausayinta babu dangin Uwa dan bata taɓa ganinsu ba dangin uban kuma su Arɗo ne dan shi kaɗai ya rage masa ɗan uwa, babu wata wacce zata bata shawara ko kuwa ta rarrasheta kullum sai dai ka ganta cikin shanu tana zaune dan sunfi ɗebe mata kewa. Haule ce ta fito tana shan fura ta kalleta dan rabonta da abinci tun shekaranjiya kallonta ta yi ta ce
"Jiddoh zaki sha?"
Gyaɗa mata kai tayi ta harareta ta ce "mayya to ko zaki mutu bazaki sha ba" tana gama faɗin haka ta juya ta koma ciki. Shuru Jiddah tayi tana tunani haka zata ƙare rayuwarta har ta mutu babu wani abun arziƙi?, haka zata zauna har yunwa tayi ajalinta?, zama ya yi gefenta ta ɗago a ɗan firgice tana kallonsa. Murmushi ya sakar mata ya ce
"Gani nayi kin zauna kinyi shuru shine na ce bari nazo na tayaki zama" shuru tayi dan ita yanzu magana sai ta kama take yinta ya ce" Jiddoh zaki aureni?" da sauri ta kalleshi sai kuma ta sunkuyar da kanta ya ce "idan har kin amince zanwa Baffana magana Jiddoh kuma nasan bazai ƙiba" share hawayen fuskarta tayi a hankali ta miƙe batace komai ba tabar wajen, kallon kawai ya yi dan shi harga Allah tausayin Jiddoh yake kuma zai cigaba da faɗa mata har ta amince ya aureta......
Wata irin azababbiyar yunwa ce ta tasheta daga baccin buÉ—e idanuwanta tayi wadanda ko buÉ—uwa sosai ba su yi saboda tsananin yunwa, fitowa tayi daga cikin bukkar batareda taji tsoron komai ba har ta fito daga cikin gidan nasu, garin ya yi tsit babu abinda kake iyaji sai kukan karnuka amma kwata-kwata Jiddah bataji tsoron wannan dare ba ta fara tafiya batareda tasan inda ta nufa ba.....
Tafiya kawai take cikin garin jimeta sai kace aljana ce, jitayi kamar ta taka wani abu hakan yasa ta tsuguna tana kallon ƙafarta, ƙaya ce ta soketa ta zauna tana cirewa sam bata lurada wadanda suka zo suka mata ƙawanyaba. Ɗago kanta tayi taganta tsakiyar maza sunkai su biyar, ji tayi gabanta ya waɗi abinda kawai yazo ranta shine ranar mutuwarta ce tazo, kasa kwakkwaran motsi tayi har sannan su kuma kallonta suke. Wani daga cikinsu ne ya ce
"Me muke jira kawai mu aikatata mana lokacifa na ƙurewa kuma munada yawa"
Batayi zaton yanda zuciyarta ta buga ba mutuwa zatayi ba amma sai taga ta samu kanta da kallonsu dukkan ninsu Æ´an fulani ne kamar ta kuma duk basuda wani jiki, batayi aune ba taji sun fara janta har cikin wata bukka Æ´ar madaidaiciya......
Banda tsuma babu abinda jikinta keyi amma kwata-kwata ta kasa kuka sai kallonsu take dan ta tabbatar da yau zatabi Baffa da Amminta......
Fuskokinsu É—auke da annuri suke kallonta dan gani suke sun samu nama a banza, É—aya daga cikinsu ne ya fara cire rigarsa É—ayan ya kalleshi ya ce
"Kai bangane me kake nufi ba"
Harararsa ya yi ya ce" nufi nake ni zan fara" wani mugun kallo na ukun ya yayi masa ya ce"_ kama isa ai aradu nine nan zanfara" wanda ya tsaya daga bakin bukkar ne yazo duka ya hankaÉ—esu ya ce
"Tunda nine nake muku gadi ni ne wanda zai fara saina koma wajen zamana, cecekuce suka fara akan wanda zai zama na farko hakan yasa suka fara faÉ—a i junansu, fita sukayi daga cikin bukkar sunata faÉ—ace-faÉ—ace......
Zama tayi da farko sai kuma wata zuciya ta raya mata "ga dama kinsamu kawai kiyi guduwarki bai kamata ace a cikin nan kika mutu ba" da wannan tunanin ta fara kalle-kalle ai kuwa tayi sa'a daga can ƙarshen bukkar ta ɗan yage, da sauri ta ƙarasa wajen dukda batada wani kwari amma haka tayi jarumta tana zuwa ta saka kanta ciki amma inaaa bazata iya fita ta ciki ba. Fashewa tayi da kukan baƙin ciki ta haɗe hannanyenta biyu waje guda tana kuka ta ce
"Allah na roƙeka ka taimakeni nabar nan wajen da mutuncina dan darajar Annabi" ta ƙarasa maganar tana rushewa da kuka, har sannan kuma tana jiyo hayaniyarsu suna faɗa kamar ba dare ba.....
Sake gwada fita tayi amma still taji ta kasa, can wata dabara tazo mata ta zauna ta fara kakkarya karan jiki da hannunta kasancewar tsohuwar bukkah ce yasa duk inda ta karya yake karyuwa saida tayi hanya data tabbatar zata isheta ta fita sannan ta saurara. Tana ƙoƙorin zura kanta ciki suka shigo, da sauri ta ƙarasa fita suka biyota da gudu......
Gudu kawai take babu ƙaƙƙautawa kuma har sannan suma binta suke har ta fara galabaita, batasan sanda ta waɗi ƙasa sumammiya ba.........