← Book details Nida Shugaban Kasa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 52 OF 53

Sashe 52

Nida Shugaban Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Albishirn da mr president yayi wa shuairat dama na samun admission ne , ya sama mata makaranta a new Delhi can kasar India. Bayan kwana2 shuairat tayi sallama da en uwa da abokan arxiki jirginsu ya daga xuwa delhi tare Suka tafi da mr president sultan kuma ya koma gidan umaima a can xai cigaba da xama.
Sun sauka lfy mr president dama ya kama musu gida.bayan sati 1 shuairat ta fara xuwan skul salman kuma an kaishi day care mr president yana gudanar da harkokinsa ckn kwanciyar hnkli, haka rayuwarsu ta kasance ckn so da kulawa kullum suna waya da en gida salman ya kara haske ya girma yyi kyau sosai, sunyi shekara 1 a can da yake shuairat suna Hutu a makarantar tasu donhaka Suka shirya kawo xiyara a Nigeria.
Bash tare da umaima da sultan su sukaje tarbansu a airport umaima ta kankame shuairat tana dariya tace
"Wow..mom kin kara kyau gskiya xaman Delhi ya karbeki "
"Rily...
"Yeah...Allah kinyi kyau sosai"
Suna dariya ta juya gun dad yana dauke da salman tace
"Oh..sweetie an kara girma irin wannan jiki haka"
Tasa hannu ta karbesa sultan ya karasa kusa da shuairat yNa cewa
"Mom I rily miss u"
"Miss u more my boy.. Daz y nace tare da kai xamu koma"
"Allah mom...gskiya naji dadi"
Bash ya gaisa da surukin nasa ckn jin kunya umaima ma haka tana wani sunne kai sabida katon cki ne da ita yakai 9months haihuwa ko yau ko gobe. Shuairat ta CE
"Umaima da karanbani ..ina Ke ina daga salman a ckn wannan condition din da kke cki"
tasa hannu xata karbeshi ta cigaba da cewa
"Duk laifin dad ne yaro ya iya tafiya da kafafunsa amma kullum yana hannu tamkar wani jariri"
Mr president yayi carab yace
"Aa aa hajiya kada ki wahalar min da yaro bani shi a nan"
Yasa hannu ya karbe salman yaron se dariya yake daga nan Suka shiga mota se gida.
An share gidan ko ina fes fes ga abinci an jera musu a falo Suka xauna gaba daya ana ta hira masu aiki na shigowa suna musu Barka da xuwa mr president ya shige cki ya barsu shuairat tana murmushi ta kalli umaima tace
"Mom 2b"
Kunya ne ya kamata ta rufe fuska tana dariya tace
"Mom ki tayani da adua Allah a tsorace nake kullum ckn fargaba nake kwana"
"Dong worry insha Allah zaki sauka lfy babu wata matsala..ba kina tofa yasin da na gaya miki ki yawaita yi bah"
"Ehh ..ina yinsa ever month"
"Masha Allah...Allah ya raba lfy"
"Ameen mom Nagode"
Salman ne ya shigo tare da sultan yana tafiya irin tasu ta yara a hnkli yake takawa sultan na masa wasa se dariya yake gashi yana koyon magana umaima tabi yaron da ido daga bisani ta juya gun shuairat tace

"Allah mom kin iya haihuwa..bana gajiya da kallon sweetie "
Dariya sosai shuairat tare da cewa
"Kedai kina son sweetien nan naki..Allah yasa ki haifi mai kama dashi"
"Ameen wllhi da naji dadi kuwa..nayi nayi muje scanning HP Nah yaki amincewa wai mu jira lokaci"
"Hmm ai halin yaya se a slow..anyway kwana nawa ma ya rage, Allah de ya saukeki lfy"
"Ameen"sallama Suka ji daga bakin kofa shukrah ce ta shigo tare da waleed se kuma bash yana biye dasu a baya
"Oyoyo anty shuairat"
"Wani irin anty ..bayan kin ki xuwa daukata a airport ai takardar saki xan baki"
"Wayyo...mijin a min afuwa"
Dariya suke shukrah ta karasa ta xauna kusa da shuairat umaima ta mata Barka da xuwa ta amsa ba tare da ta kalleta bah , bash ne ya jawo hnklinsu yana yi wa umaima magana da cewa
"Baby akwai abinda kke bukata ne"
"Aa ba komai"
"Babu inda yake miki ciwo"
"Babu"
"Ok ki kular min da kanki da kuma baby Nah xan fita se dare xan dawo mu koma gida koh"
ta shagwabe fuska tace
"Haba HP ba anan xan kwana bah"ganin abun nasu ba karewa xaiyi ba
Shuairat ta wayance tace
"Kwana kuma? I tot da dawo wankan jego ne "
Bash ya harareta da cewa
"Wankan bom ne...babu inda xata dawo a gidan mijinta xata haihu a can xatayi wanka"
"Oh..yaya ko kunya babu Allah ya bada saa ka tafi nikam ka katse mana hirar mu"
Yana dariya ya juya yace
"Mmn waleed na tafi"
"A dawo lfy" ta amsa a gajarce daga gani kasan ranta a bace.bash ya juya yayi tafiyarsa umaima tayi saurin bin bayansa ko me xata gaya masa oho!
Idanun shukrah ya cika da kwalla shuairat tayi saurin cewa

"Haba bestie karki ban kunya mana..ynxu dan wannan abun ne xaisa ki kuka? Idan ta haihu kuma sumewa xakiyi kenan.. Pls act maturely ki danne xuciyarki nasan cin fuska ne amma kiyi hkri kiyi behavin kanki kada raini ya shiga tsakaninku"
Shukrah ta share hawaye tana mai cewa

"Ba haushinsu nake ji bah...haushin kaina naji ni na cuci kaina "
"No...kaddara ce babu Wanda ya isa ya hanata afkuwa so just take hrt ki yarda da kaddarar ki kuma ki godewa tunda kin samu kina da daya , wani har ya koma ga mahallicinsa ma baxai samu ikon ganin jininsa don haka yana da kyau bawa ya kasance mai yawan godiya a duk halin da ya tsinci kansa a cki"
"Maganar ki gskiya ce Nagode Allah bar xumunci"
Shuairat ta cigaba da kwantar wa shukrah hankli umaima ta shigo kallo daya ta musu ta dauke kai tayi wucewarta.haka Suka cigaba da hira har lokaci sallah yyi Suka gabatar da sallah tare da cin abinci, umaima bata fito bah don haka shuairat ta ynke shawarar duba ta.
Tana kwance a dakinta ido 2 shuairat ta shigo tare da sallama cki cki ta amsa tamkar bata so shuairat tace
"Ki fito ki ci abinci" "na koshi"
"Lfynki kuwa..so kike ki kashe abunda Ke cikin ki da yunwa , tashi maxa ynxun nan"
"Allah ni nace miki bana jin yunwa"
Shuairat ta tabe baki tayi ficewarta shukrah kuwa tana ganinta ta hada rai shuairat ta koma ta xauna ta fara magana ta ga shukrah na amsawa kamar bata so , umaima ce ta fito fuska a hade ta bude fridge ta debo ruwan sha shuairat tace
"Haba umaima...ya xaki sha ruwan sanyi a ckn halin da kke cki "
"Haka nake so"
Tayi shiru tana mamakin wannan sauyin ckn kankanin lokaci ta juya gun shukrah itama ta hada rai nan shuairat ta gane matsalar ta tashi tsaye ckn masifa tace
"Nifa baxaku maida ni er iska bah...kowacce ta hada rai toh wllhi ni ba munafuka bace ga fili na bar muku kuyi abunda kuka ga dama"daga nan ta haura xuwa dakinta mr president yana kwance ta shigo ckn bacin rai yana kallonta yace
"Wa ya tabo min my lady"
"Mtsww...aikin banxa, nema suke su mayar dani munafuka wllhi karyansu"
"Su waye? "Umaim da shukrah man"
"Aw...kice min aminiyarki da ya'r ki matan yayanki"
Wani kallo ta jefa masa tare da cewa "meaning" "meaning notin ..kedai ki bi a hnkli" haushi taji nan ta fada toilet se cika take tana batsewa mr president kam dariya ta basa ya girgixa kai yace "oh Aysha ba dai rigima bah"
Har dare basu sanyata a ido bah har xuwa lokacin da bash yaxo daukarsu shukrah ta shiga gidan gaba ta xauna umaima tare da waleed Suka xauna a baya, ta cika tayi fam a haka Suka karisa gida.

Bayan kwna 3 da xuwan su shuairat momsi da daddy Suka kawo musu xiyara a wannan Daren umaima ta haifi kyakkyawar erta mace murna a gun bash baa magana shukrah kam kuka ta kwana yi a wannan Daren. Haka en uwa Suka yi ta xuwan Barka.

😍😍
[2/21, 2:43 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*100*
By *Reefat yahya*

*last page*

Ranar suna yarinya taci sunan maman umaima wato zainab anyi shagali sosai mai jego sun sha hotuna tare da en uwa da abokan arxiki a gidan mijinta ta xauna aka hadata da wata tsohuwa ta xauna da ita , bayan 2weeks shuairat taje gidan iyayenta da gidan shukrah da kuma umaima sukayi sallama wannan karon tare da sultan xasu koma hakan kuwa akayi jirgin yamma Suka bi sai Delhi.
Chapter 52 · 0% Book details