Sashe 43
Nida Shugaban Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
********
Umaima tana kwance a kasan carpet din falonsu ita da waleed da sultan littafin kawa'idi ne a hannunta sultan yace
"Anty umaima na iya wannan fah..dama mom tana koyamin tun ina karamin yaro"
Dariya sosai umaima tayi sannan tace
"Iyye..su boy din mom an girma koh"
"Ehh mana...ynxu na kara girma baki ga na xama kato bah, next year xan kamo tsayinki "
"Lallai yaro ka rainani"
Waleed yace
"Anty maima..nima na girma koh"
Ta shafa kansa tace
"Yh..my swt hrt ya girma"
Sultan ya bata rai yace
"Meyasa ni bazaki cemin swt hrt bah"
Murmushi umaima take don kuwa sultan ya dago ta , waleed yana kama da mahaifinsa sosai shiyasa take son yaron tayi saurin cewa
"Bana son yawan surutu oya..mu cigaba da karatun"
Daga nan ta bude littafin tana karantawa sultan yana gaya mata fassarar idan yayi mistake ta gyara mishi ..tana mai cewa
"Tunda ka iya farillan alwala da na sallah da mustahabbansu , ynxu xamu shiga babin wajabta akan wanka da sunnoninsu..Amma kafin..
"Anty na iya duka fah"
"Kai sultan..
"Allah na haddace wannan littafin gaba daya, mom ce ta koyamin"
"Ok lemmi test u...babun fi guslil masnuni"
Sultan yana murmushi yace
"Babi a ckn bayanin wanka na sunna"
"Wa Amma guslul masnunu fa sab'un"
"Wanka na sunnah guda 7 ne"
"Guslun ki salaatil iyadaini"
"Wanka domin sallar idin karamar salla da babban salla"
"Wa guslun li salaatil jumu'ati"
"Wanka saboda sallar juma'a"
"Wa guslun li dukhuulil makkati"
"Wanka saboda shiga makka"
"Wa guslun may....
Bata karasa bah saboda jin kararar faduwar Abu , gada daya Suka juya ..bash ne ya fasa wani flower da akayi decorating falon dashi ..ya dade da shigowa Amma babu Wanda ya lura dashi.umaima ta tashi a gigice ta taka xuwa inda yake tana kallon jikinsa tace
"BB baka ji ciwo bah"
"No am ok"
Yana mata kallon so..falon Suka karasa ya xauna masu aikin gidan Suka shigo suna gyaran wanjen.waleed ya hau saman cinyarsa ya xauna yace
"Abbana kaga bro sultan ya iya karatu Amma ni Mamana bata koya min"
"Don't worry soon kaima anti maima xata koya maka idan ta koma gidan mu da xama"
" lahhh..da gaske xata koma gidanmu"
Sultan ya juya yana murmushi yace
"Uncle bash aurenta xaka yi? ...ohhhooo.. Shiyasa take kiran waleed da sweety"
Dariya sosai bash yake umaima kuwa haushin sultan ya cikata nan ta tashi xata kama shi ya gudu bayan bash ya tsaya kamar daga sama Suka ji Muryar mr president yana cewa
"Don ya fadi gaskiya shine zaki dake shi"
😱😱😱 ckn mamaki Suka juya shuairat ta shigo fuskarta dauke da murmushi nan kuwa umaima ta ruga a guje Suka rungumi juna.
Ku biyoni....
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*87*
BY *Reefat yahya*
*salam readers ina mai Baku hkri akan postinng din page 81 da wata tayi wacce bansan ko wacece bah( don't mind she is just trying 2b popular ne😜😜) but pls a kiyaye ban amince wata/wani ya canza min story bah duk wanda ya sake yi Allah ya isa kuma I'll take serious action about it..tnx fans.Lov u all😘😘*
8pm jirginsu na private ya sauka a babban kamfanin mr president daga nan driver ya saukesu gida bash kuwa gidan iyayensa ya wuce ...
Washegari sun hallara wajen cin abinci, umaima ta fito ta jawo kujera ta xauna tare da cewa
"Morning dad..morning mom"
Shuairat ce ta amsa
"Morning ya gajiya"
"Akwai fah...wannan ma flight kenan , Allah nayi bacci mai nauyin gaske"
"Yawon da kikayi a can ai is not easy"
Umaima ta marairaice tana kallon dad tace
"Dad shine ko hi babu"
Yana kurban tea ya kalleta yace
"How r u"
"Am fine dad how was nyt"
"Alhamdulillh"
Shuairat tana kallon sultan tace
"Boy ina alkawarin mu"
Murmushi sultan yake tare da cewa
"Mom ban manta bah..kin manta ke kika gaya min cewa idan babba yana magana kada na sa baki "
"Hakane my boy Ashe dai baka mantuwa"
"Morning anty umaima "
Ta shafa kansa tace
"Morning mom's boy"
Daga nan Suka cigaba da karyawa...wayar mr president ne ya hau ruri numban daddynsa ne nan ya daga tare da sallama
"Daddy Nah"
"Boy an tashi lfy"
"Lfy alhamdulillh ya momsi "
"Lfy kalau ya iyali"
"Duka suna nan lfy "
"Masha Allah..dama xancen yaran nan ne gode idan Allah ya yadda muna nan tafe "
"OK Allah ya kawoku lfy"
Daga nan Suka ajiye wayan tare, umaima wacce ta kura masa ido kirjinta na dukan 3-3 shuairat ma haka ..ya lura dasu Amma ya share ya cigaba da cin abincinsa daga bisani yace
"Gobe su daddy zasu zo tare da wannan mutumin "
😳😳😳
Umaima ta xare ido ckn firgita ta juya tana kallon shuairat. Shuairat tayi karfin hali tace
"Kana nufin....
Hannu ya daga mata yace
"Bana son jin komai..ba sharawa nake nema bah"
Daga nan ya tashi ya haura staircase xuwa floor dinsu, umaima kam hawaye sharr..wani na bin wani shuairat ta rasa ya xatayi tace
"Calm down princess evrtin will b fine"
Ckn Muryar kuka tace
"Wani irin fine mom..kina jin abinda dad ya fada, nidai shikenan an rabani da masoyina😫😫"
ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi shuairat ta hau lallashi daga bisani tace bari taje gun mijinta.
A can dakin mr president yana kwance yayi nisa ckn tunani ..har ga Allah shima yafi son ganin farin ckn umaima yafi son ta auri bash ko ba komai ya dade yana tare da basheer yasan halayensa mutumin kirkine ga rikon Amana ..amma wancan yana Lagos basu taba ganinsa bah basu San halayensa bah , kawai babu yanda ya iya adua shine mafita Allah ya xaba musu mafi alheri.shuairat CE ta shigo tare da sallama dakyar ya amsa domin shima yana ckn damuwa a hnkli ta karisa kusa dashi ta xauna yana kwance yana kallon ceiling daga ganinsa xaka San cewa yana ckn matsala tayi shiru ta rasa abun fadi , ta matso kusa dashi ta Dora kanta bisa kirjinsa tana jin karan bugun zuciyarsa.sun dau 5mins batare da wani yyi magana bah ..peck ta masa a kirji sannan ta daga kanta tana mai kallonsa ckn wata murya mai sace xuciya ta fara magana
"Swt hrt...duk da bansan meyake damunka bah..but ina son ka kwantar da hnklinka ka mika lamuranka ga ubangiji shi zai magance maka komai ckn sauki xai sama maka mafita, saboda haka bana son ganin kana daga hnklinka plss...
Yaji dadin kalamn nata ya juya idanunsa suna kallon kyakkyawar fuskarta yace
"Hakane my lady...Allah shike maganin komai, u knw wat? Ina son ganin farin ckn umaima but baxan iya rejecting offer din daddy na bah"
"Yeah..nasan kana son ta auri yaya but baka da ikon yin hakan, sabida daddy mahifinka ne baxe ji dadi bah idan ka nuna rashin amincewarka"
"Daz wat am thinking Aysha..Allah bana son auren nan da xaa hada"
Shuairat ta jawosa a jiki ya kankameta kamar xeyi kuka yace
"Ita marainiya ce nafison ta auri Wanda xe riketa har abada ..nasan halayen basheer na xauna dashi na tsawon lokaci bamu taba samun sabani dashi bah...
"Is ok swt hrt Allah xai kawo mana mafita don't worry ok! I promise xanyi magana da daddy insha Allah xamuyi nasara "
"Ok...Allah yasa"
"Ameen..Nagode Ayshata I Lov u so much "
"Lov u more swt hrt"
Daga nan ta tura bakinta ckn nasa sun fada duniyar masoya...
Umaima tayi kuka mai Ban tausayi sultan tun yana bata hkri har ya gaji ya daina.dakinta ta shige ta kulle kofa ta cigaba da kukan ganin bashi da amfani yasa ta Ciro wayarta ta kira bash bugu 2 yayi picking tare da cewa
"Baby Nah..I rily miss u"
Nan ta fashe masa da kuka ckn tsananin tashin hnkli yace
"Baby wats wrong.. Tell me don Allah wani Abu aka miki ne?
Kukan takeyi dakyar tace
"Ina son ganin ka"
Murmushi yyi yace
"Oh bby shagwaba..I tot is somtin serious fah, kawai kice kin fara missing dina "
Bata ce komai bah ta cigaba da kukan da take ya sake cewa
"C'mon is ok mana! Kukan ya isa haka pls..ok toh gani nan xuwa ynxu shikenan koh"
Kai ta gyada tamkar yana ganinta daga nan ta kashe wayar..
-40minz later-
Bash ya kirata akan cewa yana garden din gidansu yana jiranta , hijabi kawai ta Dora akan doguwar rigar dake jikinta ckn sanyin jiki ta karasa babban garden din gidan nasu Wanda yake dauke da manyan bishiyoyi da flowers masu kyau ga kuma swimming pool a gefe...yana xaune akan wasu fararen kujerun da aka tanada a lambun yana ckn suit ash color da red shirt a cki ya mata kyau sosai ta kura masa ido tana kallonsa har ta karasa tare da sallama shima kallonta yake ya tashi ya tsaya ita kuwa ta sunkuyar da kai tana mai kallon kasa ckn tsananin mmki yace
"Subhannallhi..bby kukan ne yasa idanunki Suka kumbura haka? Y...??
Shiru tayi ya cigaba da kallonta ya sake cewa
"Tlk to me pls"
Wani sabon kuka ta fara yi nan take bash ya rude hnklinsa ya tashi ya fara tambayarta me yake sata kuka..ta sagaita kukan tare da cewa
"Gobe zasu zoh.."
"Su waye"
"Daddy da wannan mutumin "
"Wani mutum?
"Wanda xai aureni ...xasu..
Bata karasa vah bash ya jawota ta fada jkinsa ya rungumeta sosai tamkar ya maidata cknsa hawayene Suka fara bin kumatunsa jikinsa har rawa yake ita ma kukan takeyi da karfi bash yace
"No...!!! Bazai yiwu bah...babu wanda xai rabani dake ..no!! It can't hpn I will Neva allow dat to hpn , u r my wife insha Allah"
😳😳😳🤔🤔🤔tohfah....Allah yasa...
Wayyo xaa raba laylah n majnoon😫😫😫😫😫😰😰
Fans kun amince da hakan????
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*88*
By *Reefat yahya*
Umaima tana kwance a kasan carpet din falonsu ita da waleed da sultan littafin kawa'idi ne a hannunta sultan yace
"Anty umaima na iya wannan fah..dama mom tana koyamin tun ina karamin yaro"
Dariya sosai umaima tayi sannan tace
"Iyye..su boy din mom an girma koh"
"Ehh mana...ynxu na kara girma baki ga na xama kato bah, next year xan kamo tsayinki "
"Lallai yaro ka rainani"
Waleed yace
"Anty maima..nima na girma koh"
Ta shafa kansa tace
"Yh..my swt hrt ya girma"
Sultan ya bata rai yace
"Meyasa ni bazaki cemin swt hrt bah"
Murmushi umaima take don kuwa sultan ya dago ta , waleed yana kama da mahaifinsa sosai shiyasa take son yaron tayi saurin cewa
"Bana son yawan surutu oya..mu cigaba da karatun"
Daga nan ta bude littafin tana karantawa sultan yana gaya mata fassarar idan yayi mistake ta gyara mishi ..tana mai cewa
"Tunda ka iya farillan alwala da na sallah da mustahabbansu , ynxu xamu shiga babin wajabta akan wanka da sunnoninsu..Amma kafin..
"Anty na iya duka fah"
"Kai sultan..
"Allah na haddace wannan littafin gaba daya, mom ce ta koyamin"
"Ok lemmi test u...babun fi guslil masnuni"
Sultan yana murmushi yace
"Babi a ckn bayanin wanka na sunna"
"Wa Amma guslul masnunu fa sab'un"
"Wanka na sunnah guda 7 ne"
"Guslun ki salaatil iyadaini"
"Wanka domin sallar idin karamar salla da babban salla"
"Wa guslun li salaatil jumu'ati"
"Wanka saboda sallar juma'a"
"Wa guslun li dukhuulil makkati"
"Wanka saboda shiga makka"
"Wa guslun may....
Bata karasa bah saboda jin kararar faduwar Abu , gada daya Suka juya ..bash ne ya fasa wani flower da akayi decorating falon dashi ..ya dade da shigowa Amma babu Wanda ya lura dashi.umaima ta tashi a gigice ta taka xuwa inda yake tana kallon jikinsa tace
"BB baka ji ciwo bah"
"No am ok"
Yana mata kallon so..falon Suka karasa ya xauna masu aikin gidan Suka shigo suna gyaran wanjen.waleed ya hau saman cinyarsa ya xauna yace
"Abbana kaga bro sultan ya iya karatu Amma ni Mamana bata koya min"
"Don't worry soon kaima anti maima xata koya maka idan ta koma gidan mu da xama"
" lahhh..da gaske xata koma gidanmu"
Sultan ya juya yana murmushi yace
"Uncle bash aurenta xaka yi? ...ohhhooo.. Shiyasa take kiran waleed da sweety"
Dariya sosai bash yake umaima kuwa haushin sultan ya cikata nan ta tashi xata kama shi ya gudu bayan bash ya tsaya kamar daga sama Suka ji Muryar mr president yana cewa
"Don ya fadi gaskiya shine zaki dake shi"
😱😱😱 ckn mamaki Suka juya shuairat ta shigo fuskarta dauke da murmushi nan kuwa umaima ta ruga a guje Suka rungumi juna.
Ku biyoni....
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*87*
BY *Reefat yahya*
*salam readers ina mai Baku hkri akan postinng din page 81 da wata tayi wacce bansan ko wacece bah( don't mind she is just trying 2b popular ne😜😜) but pls a kiyaye ban amince wata/wani ya canza min story bah duk wanda ya sake yi Allah ya isa kuma I'll take serious action about it..tnx fans.Lov u all😘😘*
8pm jirginsu na private ya sauka a babban kamfanin mr president daga nan driver ya saukesu gida bash kuwa gidan iyayensa ya wuce ...
Washegari sun hallara wajen cin abinci, umaima ta fito ta jawo kujera ta xauna tare da cewa
"Morning dad..morning mom"
Shuairat ce ta amsa
"Morning ya gajiya"
"Akwai fah...wannan ma flight kenan , Allah nayi bacci mai nauyin gaske"
"Yawon da kikayi a can ai is not easy"
Umaima ta marairaice tana kallon dad tace
"Dad shine ko hi babu"
Yana kurban tea ya kalleta yace
"How r u"
"Am fine dad how was nyt"
"Alhamdulillh"
Shuairat tana kallon sultan tace
"Boy ina alkawarin mu"
Murmushi sultan yake tare da cewa
"Mom ban manta bah..kin manta ke kika gaya min cewa idan babba yana magana kada na sa baki "
"Hakane my boy Ashe dai baka mantuwa"
"Morning anty umaima "
Ta shafa kansa tace
"Morning mom's boy"
Daga nan Suka cigaba da karyawa...wayar mr president ne ya hau ruri numban daddynsa ne nan ya daga tare da sallama
"Daddy Nah"
"Boy an tashi lfy"
"Lfy alhamdulillh ya momsi "
"Lfy kalau ya iyali"
"Duka suna nan lfy "
"Masha Allah..dama xancen yaran nan ne gode idan Allah ya yadda muna nan tafe "
"OK Allah ya kawoku lfy"
Daga nan Suka ajiye wayan tare, umaima wacce ta kura masa ido kirjinta na dukan 3-3 shuairat ma haka ..ya lura dasu Amma ya share ya cigaba da cin abincinsa daga bisani yace
"Gobe su daddy zasu zo tare da wannan mutumin "
😳😳😳
Umaima ta xare ido ckn firgita ta juya tana kallon shuairat. Shuairat tayi karfin hali tace
"Kana nufin....
Hannu ya daga mata yace
"Bana son jin komai..ba sharawa nake nema bah"
Daga nan ya tashi ya haura staircase xuwa floor dinsu, umaima kam hawaye sharr..wani na bin wani shuairat ta rasa ya xatayi tace
"Calm down princess evrtin will b fine"
Ckn Muryar kuka tace
"Wani irin fine mom..kina jin abinda dad ya fada, nidai shikenan an rabani da masoyina😫😫"
ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi shuairat ta hau lallashi daga bisani tace bari taje gun mijinta.
A can dakin mr president yana kwance yayi nisa ckn tunani ..har ga Allah shima yafi son ganin farin ckn umaima yafi son ta auri bash ko ba komai ya dade yana tare da basheer yasan halayensa mutumin kirkine ga rikon Amana ..amma wancan yana Lagos basu taba ganinsa bah basu San halayensa bah , kawai babu yanda ya iya adua shine mafita Allah ya xaba musu mafi alheri.shuairat CE ta shigo tare da sallama dakyar ya amsa domin shima yana ckn damuwa a hnkli ta karisa kusa dashi ta xauna yana kwance yana kallon ceiling daga ganinsa xaka San cewa yana ckn matsala tayi shiru ta rasa abun fadi , ta matso kusa dashi ta Dora kanta bisa kirjinsa tana jin karan bugun zuciyarsa.sun dau 5mins batare da wani yyi magana bah ..peck ta masa a kirji sannan ta daga kanta tana mai kallonsa ckn wata murya mai sace xuciya ta fara magana
"Swt hrt...duk da bansan meyake damunka bah..but ina son ka kwantar da hnklinka ka mika lamuranka ga ubangiji shi zai magance maka komai ckn sauki xai sama maka mafita, saboda haka bana son ganin kana daga hnklinka plss...
Yaji dadin kalamn nata ya juya idanunsa suna kallon kyakkyawar fuskarta yace
"Hakane my lady...Allah shike maganin komai, u knw wat? Ina son ganin farin ckn umaima but baxan iya rejecting offer din daddy na bah"
"Yeah..nasan kana son ta auri yaya but baka da ikon yin hakan, sabida daddy mahifinka ne baxe ji dadi bah idan ka nuna rashin amincewarka"
"Daz wat am thinking Aysha..Allah bana son auren nan da xaa hada"
Shuairat ta jawosa a jiki ya kankameta kamar xeyi kuka yace
"Ita marainiya ce nafison ta auri Wanda xe riketa har abada ..nasan halayen basheer na xauna dashi na tsawon lokaci bamu taba samun sabani dashi bah...
"Is ok swt hrt Allah xai kawo mana mafita don't worry ok! I promise xanyi magana da daddy insha Allah xamuyi nasara "
"Ok...Allah yasa"
"Ameen..Nagode Ayshata I Lov u so much "
"Lov u more swt hrt"
Daga nan ta tura bakinta ckn nasa sun fada duniyar masoya...
Umaima tayi kuka mai Ban tausayi sultan tun yana bata hkri har ya gaji ya daina.dakinta ta shige ta kulle kofa ta cigaba da kukan ganin bashi da amfani yasa ta Ciro wayarta ta kira bash bugu 2 yayi picking tare da cewa
"Baby Nah..I rily miss u"
Nan ta fashe masa da kuka ckn tsananin tashin hnkli yace
"Baby wats wrong.. Tell me don Allah wani Abu aka miki ne?
Kukan takeyi dakyar tace
"Ina son ganin ka"
Murmushi yyi yace
"Oh bby shagwaba..I tot is somtin serious fah, kawai kice kin fara missing dina "
Bata ce komai bah ta cigaba da kukan da take ya sake cewa
"C'mon is ok mana! Kukan ya isa haka pls..ok toh gani nan xuwa ynxu shikenan koh"
Kai ta gyada tamkar yana ganinta daga nan ta kashe wayar..
-40minz later-
Bash ya kirata akan cewa yana garden din gidansu yana jiranta , hijabi kawai ta Dora akan doguwar rigar dake jikinta ckn sanyin jiki ta karasa babban garden din gidan nasu Wanda yake dauke da manyan bishiyoyi da flowers masu kyau ga kuma swimming pool a gefe...yana xaune akan wasu fararen kujerun da aka tanada a lambun yana ckn suit ash color da red shirt a cki ya mata kyau sosai ta kura masa ido tana kallonsa har ta karasa tare da sallama shima kallonta yake ya tashi ya tsaya ita kuwa ta sunkuyar da kai tana mai kallon kasa ckn tsananin mmki yace
"Subhannallhi..bby kukan ne yasa idanunki Suka kumbura haka? Y...??
Shiru tayi ya cigaba da kallonta ya sake cewa
"Tlk to me pls"
Wani sabon kuka ta fara yi nan take bash ya rude hnklinsa ya tashi ya fara tambayarta me yake sata kuka..ta sagaita kukan tare da cewa
"Gobe zasu zoh.."
"Su waye"
"Daddy da wannan mutumin "
"Wani mutum?
"Wanda xai aureni ...xasu..
Bata karasa vah bash ya jawota ta fada jkinsa ya rungumeta sosai tamkar ya maidata cknsa hawayene Suka fara bin kumatunsa jikinsa har rawa yake ita ma kukan takeyi da karfi bash yace
"No...!!! Bazai yiwu bah...babu wanda xai rabani dake ..no!! It can't hpn I will Neva allow dat to hpn , u r my wife insha Allah"
😳😳😳🤔🤔🤔tohfah....Allah yasa...
Wayyo xaa raba laylah n majnoon😫😫😫😫😫😰😰
Fans kun amince da hakan????
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*88*
By *Reefat yahya*