Sashe 50
Nida Shugaban Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Yau umaima ta cika 1mont a gidan basheer ta shirya xai ajiyeta a gidansu se murna take ta gama shirinta tsab ta fito ya tsaya ya kura mata ido bbu ko kiftawa ta karasa kusa dashi tace
"Kai HP wane irin kallo ne haka"
"Alhamdulillh Allah Nagode maka da ka mallaka min umaima a matsayin matata"
Murmushi tayi tare da cewa
"Let's go honie kaga lokaci na tafiya"
"Oh haka ma xaki fada koh..naga alama Ke baki dami dani bah se murnar xuwa gida kawai kike ni kuma tun ynxu na fara missing naki"
"Hp rigima koh..yini fa xanje ba kwana bah kake wani xancen missing dina"
"Toh an fasa tafiyar ma ki bari se next week"
Ta shagawabe fuska tace
"Don Allah ka bari bana so"
"Haba baby girl Nah ...smile toh"
Dariya suke ya rike hannunta Suka wuce mota shi ya bude mata ta shiga ya rufe kofar sannan ya koma bangaren driver ya xauna daga nan Suka wuce gidan mr president.
Murna sosai suke sultan ya makale Ya'r uwar tasa nan Suka xauna ana ta hira daga bisani bash yyi sallama ya tafi.bayan axahar shuairat suna xaune a daki tare da umaima tace
"Yawwa mom ki ma bb Nah magana tun bayan auren mu har yau bai koma gidan Mmn waleed bah"
😳😳 shuairat ta xare ido ckn tsananin mmki tace
"Waat? Wata daya?.. Anya lfynsa kuwa...hmm bari yaxo ya sameni gskiya somtin is wrong"
"Allah babu yanda banyi dashi bah yaki komawa ..idan na kawo maganar ma se munyi fada wllhi"
"Barni dashi xai shigo ya sameni Allah se na hadashi da baba"
Haka Suka cigaba da yan hirarrakin su har xuwa dare bash yaxo daukar ta nan shuairat ta nemi yin magana dashi umaima ta tafi gun dad ta basu waje.
Shuairat ta hada fuska tace
"Yaya wat is wrong wit u..da hnklinka da tunaninka xaka share 1month kana danne hakkin matarka?..haba yaya ina amfanin ilimin da kke dashi..
"Baby ki bar maganar nan "
"No yaya let's talk abt it pls.."
"Ok fine..since kowa yana bani laifi let me explain, da banyi niyyar gayawa kowa wannan magana bah cos is my secret but now I have to" nan y xayyana mata komai duk irin xaman da suke da shukrah har xuwa lokacin da yaji batun family planning da komai..hawaye ne ya cika idanun shuairat tace
"Allah sarki bestie... Wllhi nasan zugin bad frenz ne if not da ba haka take bah..ni nasan ba laifinta bane yaya kayi hakuri ka yafe mata pls"
"Hmm..baby kenan"
"Allah yaya trust me nasan akwai wata a kasa ba haka kurum bah..duk da haka de ka daure ka yafe mata n pls ka raba musu kwana kana shiga hakkinta Allah"
"Naji..xanyi naxari akai"
Daga nan shuairat ta fara masa nasiha mai kashe jiki yayi shiru yana sauraronta
"My yaya kasan shi xaman aure sai da hkri duk irin kaunar da kuke nunawa juna wata ran dole Ku samu sabani amma hakuri shine maganin komai..kuma hakkin aure ba abun wasa bah musamman adalci tsakanin matayen ka, shiyasa Allah yace Ku auri mata 2 ko 3 ko 4 idan xaku iya yin adalci a tsakaninsu idan baxaku iya bah Ku auri 1 Ku bata dukkan hakkin ta na ci da sha sutura da sauran hakkin aure. Shin kana son ranar gobe kiyama ka tashi ckn mazajen da basu nuna adalci tskanin matayen su? Haba yaya ina amfanin karatun da kayi idan har baxaka yi aiki dashi bah"
Haka de shuairat ta cigaba da masa nasiha tare da kawo masa hadisai da ayoyin Qur'an jikinsa yyi sanyi sosai umaima tare da mr president da suke tsaye a bakin kofa sunyi shiru suna sauraronta wani shaukin sonta ne mr president ya tsinci kansa a cki ..tabbas shikam yyi dace a duniya Allah ya hadashi da mace ta gari hawayen farin cki ne ya cika idanunsa ya tsaya kim ya kura mata ido ya daina sauraron me take fada sai bakinta kawai yake kallo ya shagala da kallon taji a jikinta kamar wani na kallonta nan ta juya idanunta Suka fada ckn nasa murmushi ta sakar masa ta sunkuyar da kai daga naN Suka karasa shi da umaima xama sukayi nan mr president ma ya dora nasa nasihar yana musu fatan xaman lfy daga nan sukayi sallama bash ya dauki matarsa Suka koma gidansu.
Mr president ya kasa hakura suna fita ya jawo matar tasa a jiki ya rungumeta gam tamkar xai maidata ckinsa tayi lamo a jikinsa tana jin bugun xuciyarsa a hnkli ya rada mata a kunne
"I Lov u so much Ayshata Allah ya barmin Ke har gidan aljannah"
"Lov u more swt hrt"
Ya sassauta rungumar yana kallon kyakkyawar fuskar ta yace
"Ina da albishir da xan miki but se kin bani goro Nah"
"Aw rily..muje toh ynxu xan baka kuwa"
Daki Suka wuce ni kuma na tsaya a falo nace abun yafi karfina dole na hakura har xuwa lokacin fitowar su.
Bash da umaima ma hakan ta kasance soyewarsu kawai suke ni Reefat nace oh..duk inda naje ana ta xuba Lov kawai toh ina zan samu labarin ne☹☹
Da safe around 10 bash yayi parking a ckn gidan shukrah ya fito se xuba qamshi yake ya bude kofar falon tare da sallama tana xaune ta buga uban tagumi ckn sanyin murya ta amsa sallamar ya nemi kujera ya xauna dakyar ta bude bakinta ta gaida shi y amsa ba yabo ba fallasa yana satar kallonta ta rame kuma tayi sanyi dayawa ba haka yasan ta bah, ita ma satar kallon nasa take yayi kyau sosai hnklinsa kwance wato shi bai damu da ita bah ..wani guntun kwalla ne ya xuba a fuskanta tayi saurin goge wa yayi kamar bai ganta bah..ya katse shirun da cewa
"Kina bukatar wani Abu ne?
Ckn rawar murya tace
"Dama..ina son xuwa ganin waleed "
"Yaushe kika fara damuwa da dan naki"
Kukan da take boyewa ne ya kubce mata ckn Muryar kuka tace
"Don Allah kayi hakuri ynxu ganinsa ne kadai xai ragemin radadin da nake ji pls ka taimaka min"
Ya tabe baki tabbas yaji tausayinta amma dole ya hora ta ya tashi tsaye yace
"Maybe anjima xan kawo shi"
"Nagode "
Bai ce komai ba yasa kai ya fice.ta koma ta xauna ta cigaba da kukan da take lallai rayuwa kenan..ta fara tuna rayuwar da sukayi a baya har xuwa lokacin haduwarta da fatee a watsap da kuma irin gurbatattun shawarwarin da tayi amfani dasu gashi yau an rabata da mahaifarta an kuma rabata da masoyinta na gaskiyA..tana ji tana gani ya auri wata babu yanda ta iya sallama taji ta daga kanta Suka hada ido carab da shuairat😱😱 ..
....
[2/21, 2:43 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*98*
By *Reefat yahya*
"Kai HP wane irin kallo ne haka"
"Alhamdulillh Allah Nagode maka da ka mallaka min umaima a matsayin matata"
Murmushi tayi tare da cewa
"Let's go honie kaga lokaci na tafiya"
"Oh haka ma xaki fada koh..naga alama Ke baki dami dani bah se murnar xuwa gida kawai kike ni kuma tun ynxu na fara missing naki"
"Hp rigima koh..yini fa xanje ba kwana bah kake wani xancen missing dina"
"Toh an fasa tafiyar ma ki bari se next week"
Ta shagawabe fuska tace
"Don Allah ka bari bana so"
"Haba baby girl Nah ...smile toh"
Dariya suke ya rike hannunta Suka wuce mota shi ya bude mata ta shiga ya rufe kofar sannan ya koma bangaren driver ya xauna daga nan Suka wuce gidan mr president.
Murna sosai suke sultan ya makale Ya'r uwar tasa nan Suka xauna ana ta hira daga bisani bash yyi sallama ya tafi.bayan axahar shuairat suna xaune a daki tare da umaima tace
"Yawwa mom ki ma bb Nah magana tun bayan auren mu har yau bai koma gidan Mmn waleed bah"
😳😳 shuairat ta xare ido ckn tsananin mmki tace
"Waat? Wata daya?.. Anya lfynsa kuwa...hmm bari yaxo ya sameni gskiya somtin is wrong"
"Allah babu yanda banyi dashi bah yaki komawa ..idan na kawo maganar ma se munyi fada wllhi"
"Barni dashi xai shigo ya sameni Allah se na hadashi da baba"
Haka Suka cigaba da yan hirarrakin su har xuwa dare bash yaxo daukar ta nan shuairat ta nemi yin magana dashi umaima ta tafi gun dad ta basu waje.
Shuairat ta hada fuska tace
"Yaya wat is wrong wit u..da hnklinka da tunaninka xaka share 1month kana danne hakkin matarka?..haba yaya ina amfanin ilimin da kke dashi..
"Baby ki bar maganar nan "
"No yaya let's talk abt it pls.."
"Ok fine..since kowa yana bani laifi let me explain, da banyi niyyar gayawa kowa wannan magana bah cos is my secret but now I have to" nan y xayyana mata komai duk irin xaman da suke da shukrah har xuwa lokacin da yaji batun family planning da komai..hawaye ne ya cika idanun shuairat tace
"Allah sarki bestie... Wllhi nasan zugin bad frenz ne if not da ba haka take bah..ni nasan ba laifinta bane yaya kayi hakuri ka yafe mata pls"
"Hmm..baby kenan"
"Allah yaya trust me nasan akwai wata a kasa ba haka kurum bah..duk da haka de ka daure ka yafe mata n pls ka raba musu kwana kana shiga hakkinta Allah"
"Naji..xanyi naxari akai"
Daga nan shuairat ta fara masa nasiha mai kashe jiki yayi shiru yana sauraronta
"My yaya kasan shi xaman aure sai da hkri duk irin kaunar da kuke nunawa juna wata ran dole Ku samu sabani amma hakuri shine maganin komai..kuma hakkin aure ba abun wasa bah musamman adalci tsakanin matayen ka, shiyasa Allah yace Ku auri mata 2 ko 3 ko 4 idan xaku iya yin adalci a tsakaninsu idan baxaku iya bah Ku auri 1 Ku bata dukkan hakkin ta na ci da sha sutura da sauran hakkin aure. Shin kana son ranar gobe kiyama ka tashi ckn mazajen da basu nuna adalci tskanin matayen su? Haba yaya ina amfanin karatun da kayi idan har baxaka yi aiki dashi bah"
Haka de shuairat ta cigaba da masa nasiha tare da kawo masa hadisai da ayoyin Qur'an jikinsa yyi sanyi sosai umaima tare da mr president da suke tsaye a bakin kofa sunyi shiru suna sauraronta wani shaukin sonta ne mr president ya tsinci kansa a cki ..tabbas shikam yyi dace a duniya Allah ya hadashi da mace ta gari hawayen farin cki ne ya cika idanunsa ya tsaya kim ya kura mata ido ya daina sauraron me take fada sai bakinta kawai yake kallo ya shagala da kallon taji a jikinta kamar wani na kallonta nan ta juya idanunta Suka fada ckn nasa murmushi ta sakar masa ta sunkuyar da kai daga naN Suka karasa shi da umaima xama sukayi nan mr president ma ya dora nasa nasihar yana musu fatan xaman lfy daga nan sukayi sallama bash ya dauki matarsa Suka koma gidansu.
Mr president ya kasa hakura suna fita ya jawo matar tasa a jiki ya rungumeta gam tamkar xai maidata ckinsa tayi lamo a jikinsa tana jin bugun xuciyarsa a hnkli ya rada mata a kunne
"I Lov u so much Ayshata Allah ya barmin Ke har gidan aljannah"
"Lov u more swt hrt"
Ya sassauta rungumar yana kallon kyakkyawar fuskar ta yace
"Ina da albishir da xan miki but se kin bani goro Nah"
"Aw rily..muje toh ynxu xan baka kuwa"
Daki Suka wuce ni kuma na tsaya a falo nace abun yafi karfina dole na hakura har xuwa lokacin fitowar su.
Bash da umaima ma hakan ta kasance soyewarsu kawai suke ni Reefat nace oh..duk inda naje ana ta xuba Lov kawai toh ina zan samu labarin ne☹☹
Da safe around 10 bash yayi parking a ckn gidan shukrah ya fito se xuba qamshi yake ya bude kofar falon tare da sallama tana xaune ta buga uban tagumi ckn sanyin murya ta amsa sallamar ya nemi kujera ya xauna dakyar ta bude bakinta ta gaida shi y amsa ba yabo ba fallasa yana satar kallonta ta rame kuma tayi sanyi dayawa ba haka yasan ta bah, ita ma satar kallon nasa take yayi kyau sosai hnklinsa kwance wato shi bai damu da ita bah ..wani guntun kwalla ne ya xuba a fuskanta tayi saurin goge wa yayi kamar bai ganta bah..ya katse shirun da cewa
"Kina bukatar wani Abu ne?
Ckn rawar murya tace
"Dama..ina son xuwa ganin waleed "
"Yaushe kika fara damuwa da dan naki"
Kukan da take boyewa ne ya kubce mata ckn Muryar kuka tace
"Don Allah kayi hakuri ynxu ganinsa ne kadai xai ragemin radadin da nake ji pls ka taimaka min"
Ya tabe baki tabbas yaji tausayinta amma dole ya hora ta ya tashi tsaye yace
"Maybe anjima xan kawo shi"
"Nagode "
Bai ce komai ba yasa kai ya fice.ta koma ta xauna ta cigaba da kukan da take lallai rayuwa kenan..ta fara tuna rayuwar da sukayi a baya har xuwa lokacin haduwarta da fatee a watsap da kuma irin gurbatattun shawarwarin da tayi amfani dasu gashi yau an rabata da mahaifarta an kuma rabata da masoyinta na gaskiyA..tana ji tana gani ya auri wata babu yanda ta iya sallama taji ta daga kanta Suka hada ido carab da shuairat😱😱 ..
....
[2/21, 2:43 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*98*
By *Reefat yahya*