Sashe 42
Nida Shugaban Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ckn wani murya mai ban tausayi tace
"But uncle bash kana gani anason a rabamu"
"Ki kwantar da hnklinki babu Wanda ya isa ya rabamu se Allah..idan Allah ya kaddara ke matatace babu Wanda xe hana hakan faru OK "..
Kai ta gyada masa haka ya cigaba da kwantar mata da hnkli ya rada mata "I Lov u*
A kunne se ynxu ta tuna yanayin da suke cki ..kunyane ya sa ta xame jikinta daga nasa tana rufe fuska yayi dariya yace
"Anaso ana nokewa..bayan kin wani lafe min a jiki tamkar mage yanxu xaki nuna wai kina jin kunya"
Ckn shagwaba ta tura baki tace
"Toh ba kai ka kwantar dani bah...ni nace maka ina so ne"
Dariya sosai yake yana tsokanarta tayi fushi ta wuce dakinta ta barsa a tsaye yana dariya.
**d next day bayan sun gama brk mr president bai fito ya karya bah yana can daki shuairat tana faman lallabashi batun auren umaima fir..yaki amincewa yace aure babu fashi dole ta hakura ta rabu dashi ..ya fito falo fuskar nan a tamke , yaran suna kallon cartoon bash yana danne2* a wayarsa chatin suke da masoyiyar tasa don tana daki bata fito bah bayan sun gaisa da mr president yace masa ya kula da yaran su xasu wuce Korea dashi da matarsa sai kuma salman..bash ya amsa masa ckn girmamawa.shuairat ce ta shiga dakin umaima tana kwance a gado tana chatin nan ta tashi xaune
"Mom sultan anguwa zaki ne irin wannan kwalliya haka tamkar mai shirin xuwa dinner "
Murmushi shuairat tayi tace
"Zamu wuce Korea shine naxo miki sallama"
"Aw...mijin nake fushi yake damu koh..babu damuwa Allah ya tsare hanya "
"Uhmm..rabu dashi xamuyi maganar insha Allah yayana xaki aura"
Ta tabe baki tace
"Hmmm..nidai na karaya, cos ban taba ganin dad yayi fushi irin haka bah..ko meyasa oho"
"Don't worry I'll handle him..bari muje Korea xamu daidaita lamarin"
"Allah yasa"
"Ameen...insha Allah xamuyi nasara ki kwantar da hankalinki ki tayamu da adua"
"OK tnx..n safe trip"
"Tank u..ki kula da kanki da kuma sultan n waleed"
"Ok..I'll "
Daga nan Suka rungume juna se kuma shuairat ta juya ta tafi.
Airport yaran Suka musu rakiya amma banda umaima daga can Suka hau jirgin xuwa *Seoul city of Korea* bash ya juya ya koma gida tare da waleed da sultan.
Da yamma Suka shirya ckn kananan kaya gwanin kyau wani filin shakatawa Suka je ..waleed da sultan na ckn cable car suna viewing wani mountain mai kyawun gaske umaima da bash kuma suna xaune a karkashin wata bishiya bash ya juya yana kallonta se murmusawa yake umaima tace
"Uncle bash kallon ya isa haka mana"
"Ina ruwanki.. Ke nake kallo?..mutum da matarsa"
"Ummm...Allah yasa"
"Kefa na lura Ke matsoraciya ce...I told u not to worry Amma kin kasa kwantar da hankalinki"
Umaima ta marairaice tace
"Allah uncle bash bana son rabuwa da kai"
"Mmm...shine baki taba cemin I Lov u bah"
ta sunkuyar da kai tana wasa da yatsun ta yayi murmushi yace
"Ba ga irinta nan bah..shiyasa shukrah take burgeni cos bata jin kunyata ko kadan"
Jin ya ambaci shukrah umaima ta hada rai se ynxu ta tuna cewa yana da wata a gida Ashe ba ita kadai bah..wani kishine ya turnuke ta , bash yana sane yayi maganar yana son ganin ko xataji haushi ya cigaba da cewa
"Kinga!.. Shawara xan baki ki daure ki rage wannan kunyan if not mijin nan naki na Lagos baxai...
Bata bari ya karasa ba ta jefeshi da wayar hannunta yana dariya nan ta tashi wai tayi fushi ta juya tana tafiya ckn axama ya dauki wayoyinsu yabi bayanta
"Haba umaima daga baki shawara kuma se ya xama fada"
Tsaki taja tare da cigaba da tafiyan da take ya Dora hannunsa a kafadarta tayi saurin ture hannun yasake mayarwa ta ture haka Suka cigaba da abu guda..yace
"Smile mana amaryar mutanen lag ..smile plss.."
Ta juya tana shirin kuka yace
"Ok sory sory...matar...mutanen lag "
A zatonta xai ce matar bash ne..nan kuwa tayo kansa da gudu yabar wajen tana binsa Suka fara guje2* gwanin shaawa wasu yan chinese suna daukarsu hotuna sai da umaima ta gaji ta fada kan wasu carpet grass mai kyau ..tana maida numfashi bash yaxo ya xauna a gefenta ta koma gefe ta kwanta fuskarta na kallon sama a hnkli take sauke numfashi.. Ya mirgino ya koma kusa da ita ya kura mata ido idanunta na kallon yanayin gajimaren dake sararin samaniya tana murmushi wani nishadi take ji bash kuwa ya shagala da kallonta se faman lumshe ido take dakyar ya iya furta mata
"I Lov u my bby gal...I want to spend d rest of my life wit u"
"I Lov u too"
Ckn mamaki ya juya Suka hada ido ta sakar masa wani kayataccen murmushi tace
"Yes of coz..I do Lov u wit all my hrt"
Nan ta fara mirginawa akan ciyayin tana murmushi haka nan shima yabi bayanta yace
"I Lov u my swt hrt"
Tace "I Lov u too..Darling"
"U are my hrt..
"U are my soul..
"U are my air..
"U are my water..😜
"U are my world..
"U are my Paradise..
"U are my...my
"U are my everything😊😊
Hmmmm..ni Reefat nace abun ba sauki...tohfah *romeo n Juliet*
Hmmm ko burin masoyan zai cika???
Muje zuwa...Lov u all
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*86*
By *Reefat yahya*
Haka rayuwa ta kasance kwanaki na tafiya lokaci na shudewa mr president da shuairat sun share mako 2 a can *Seoul* soyayya kawai suke xubawa tamkar masoyan da Suka fito honey moon , a dayan bangaren ma hakan ta kasance tsakanin bash da umaima ..ko sau 1 bash bai nemi shukrah bah.
Shuairat tana hada musu kaya a ckn jakan da Suka taho dashi don jirgin yamma xasu bi xuwa hong Kong washe garin kuma xasu koma Nigeria. Mr president yana kwance da salman a saman kirjinsa shuairat ta juya tana kallonsu cke da so tace
"Yobo...
tsaki ya ja yace
"Na gaya miki bana son sunan nan amma baki jin magana koh"
Ta fara dariya dama neman tsokana ce ta cigaba da cewa
"Haba yobo...sunan akwai dadi fah"
"Mtsww..wane irin dadi ? Idan ana pronouncing kamar nayi amai wllhi.., ke kin wani dage mah kinsan meaning na sunan ne?
"Na sani mana..ba *honey* bah...haka naji suke kiran maxajensu"
"Toh ni bana so...pls gara ki kirani honey direct akan wani yobo...kamar sunan mene oho!
Dariya sosai shuairat take masa bayan ta gama ta dawo kusa dashi ta xauna hannu tasa a hnkli tana shafa sumar kansa tana masa tafiyar tsusa tace
"Swt hrt..magana xamuyi plss..
"Yes...go on"
"Ahmm..dama maganar auren umaima ne"
"Me ya faru "
"Pls swt hrt idan batason auren gara...
"Um um madam...gara ma kiyi shiru da abunda kike son fada..aurene babu fashi undrstn?
"Haba mana my man...kasan fah...
"Ayshata kiyi hakuri pls..kar maganar auren umaima ya jawo prblm tsakanina dake pls"
Shuairat ta tashi ckn bacin rai tace
"Shikenan tunda ni baka daukeni a bakin komai bah..kuma don kana ganin bani na haifeta daz y"
Daga nan ta juya ta koma falo..mr president ya runtse ido yace
"Na shiga 3 yazanyi da Aysha ta fahimci me nake nufi ne"
Kwantar da salman yayi a gadon yana masa murmushi yace
"Sorry son...ur mom is angry dole dad ya bada hakuri koh"
Yaron kamar yasan me uban nasa ya fada nan ya fara dariya mr president yasa kai ya fice xuwa falo ta jingina da kujera tana sheshshekar kuka😜😜kukan munafurci koh...hmmm.
Cike da tashin hnkli ya karisa kusa da ita ya jawota a jiki tana wani fusgewa ya kankameta sosai sannan ya fara magana
"Haba my lady kiyi hakuri pls...ynxu dan abunda na fada shine zakiyi fushi ki barni ..OK am rily sorry kiyi hakuri don Allah pls"
Bata kulashi bah ta cigaba da kuka gaba daya ta daga masa hankali ya cigaba da rarrashinta yana shafa kanta kamar wata karamar yarinya dakyar ta sagaita kuka tace
" ynxu ne nasan matsayina kuma...
Ya tare numfashinta da cewa
"Haba matata..ki daina irin wannan maganar pls I don't lyk it, ina son ki gane cewa bana son tilastawa umaima akan wannan auren but baxan faranta mata na bata ran mahaifina bah..daz y"
A hnkli ta daga kai tana kallonsa ckn mamaki tace
"Kana nufin cewa daddy ne ya hada auren?
Kai ya gyada tare da cewa
"Kin manta ranar da ya gaya mana wani abokinsa ne yake nemawa dansa auren?..shi daddy kai tsaye ya basu ixinin fitowa shiyasa nima bani da wani zabin "
Ta kwantar da kanta a kirjinsa a hnkli sannan tace
"Dama yaya bash ne ke son aurenta"
Wani murmushi mr president yayi yace
"At last de ya fito ya gaya mata yana sonta kenan"
"Ehh...dama kasan suna son juna ne?
"Hmmm..na dade da gane cewa umaima tana matukar kaunar yayanki ..don kuwa lokacin aurensa da shukrah har rashin lafiya umaima tayi duk ina sane da komai kawai na xuba ido ne naga karshen gudun ruwansu"
Shuairat ta gyara kwanciya tace
"Ynxu me mafita?
"Mafita guda daya ne..kiwa daddy magana idan ya amince fyn, kinga yafi jin maganar ki idan ni na tunkaresa wllhi nasan rai na sai ya baci"
"OK..Allah yasa ya amince"
"Ameen...don nima ina son farin ckin umaima kuma ko bayan raina nasan bash xe riketa da mutunci"
Haka Suka cigaba da hiransu kamar ba su Suka samu sabani bah...
"But uncle bash kana gani anason a rabamu"
"Ki kwantar da hnklinki babu Wanda ya isa ya rabamu se Allah..idan Allah ya kaddara ke matatace babu Wanda xe hana hakan faru OK "..
Kai ta gyada masa haka ya cigaba da kwantar mata da hnkli ya rada mata "I Lov u*
A kunne se ynxu ta tuna yanayin da suke cki ..kunyane ya sa ta xame jikinta daga nasa tana rufe fuska yayi dariya yace
"Anaso ana nokewa..bayan kin wani lafe min a jiki tamkar mage yanxu xaki nuna wai kina jin kunya"
Ckn shagwaba ta tura baki tace
"Toh ba kai ka kwantar dani bah...ni nace maka ina so ne"
Dariya sosai yake yana tsokanarta tayi fushi ta wuce dakinta ta barsa a tsaye yana dariya.
**d next day bayan sun gama brk mr president bai fito ya karya bah yana can daki shuairat tana faman lallabashi batun auren umaima fir..yaki amincewa yace aure babu fashi dole ta hakura ta rabu dashi ..ya fito falo fuskar nan a tamke , yaran suna kallon cartoon bash yana danne2* a wayarsa chatin suke da masoyiyar tasa don tana daki bata fito bah bayan sun gaisa da mr president yace masa ya kula da yaran su xasu wuce Korea dashi da matarsa sai kuma salman..bash ya amsa masa ckn girmamawa.shuairat ce ta shiga dakin umaima tana kwance a gado tana chatin nan ta tashi xaune
"Mom sultan anguwa zaki ne irin wannan kwalliya haka tamkar mai shirin xuwa dinner "
Murmushi shuairat tayi tace
"Zamu wuce Korea shine naxo miki sallama"
"Aw...mijin nake fushi yake damu koh..babu damuwa Allah ya tsare hanya "
"Uhmm..rabu dashi xamuyi maganar insha Allah yayana xaki aura"
Ta tabe baki tace
"Hmmm..nidai na karaya, cos ban taba ganin dad yayi fushi irin haka bah..ko meyasa oho"
"Don't worry I'll handle him..bari muje Korea xamu daidaita lamarin"
"Allah yasa"
"Ameen...insha Allah xamuyi nasara ki kwantar da hankalinki ki tayamu da adua"
"OK tnx..n safe trip"
"Tank u..ki kula da kanki da kuma sultan n waleed"
"Ok..I'll "
Daga nan Suka rungume juna se kuma shuairat ta juya ta tafi.
Airport yaran Suka musu rakiya amma banda umaima daga can Suka hau jirgin xuwa *Seoul city of Korea* bash ya juya ya koma gida tare da waleed da sultan.
Da yamma Suka shirya ckn kananan kaya gwanin kyau wani filin shakatawa Suka je ..waleed da sultan na ckn cable car suna viewing wani mountain mai kyawun gaske umaima da bash kuma suna xaune a karkashin wata bishiya bash ya juya yana kallonta se murmusawa yake umaima tace
"Uncle bash kallon ya isa haka mana"
"Ina ruwanki.. Ke nake kallo?..mutum da matarsa"
"Ummm...Allah yasa"
"Kefa na lura Ke matsoraciya ce...I told u not to worry Amma kin kasa kwantar da hankalinki"
Umaima ta marairaice tace
"Allah uncle bash bana son rabuwa da kai"
"Mmm...shine baki taba cemin I Lov u bah"
ta sunkuyar da kai tana wasa da yatsun ta yayi murmushi yace
"Ba ga irinta nan bah..shiyasa shukrah take burgeni cos bata jin kunyata ko kadan"
Jin ya ambaci shukrah umaima ta hada rai se ynxu ta tuna cewa yana da wata a gida Ashe ba ita kadai bah..wani kishine ya turnuke ta , bash yana sane yayi maganar yana son ganin ko xataji haushi ya cigaba da cewa
"Kinga!.. Shawara xan baki ki daure ki rage wannan kunyan if not mijin nan naki na Lagos baxai...
Bata bari ya karasa ba ta jefeshi da wayar hannunta yana dariya nan ta tashi wai tayi fushi ta juya tana tafiya ckn axama ya dauki wayoyinsu yabi bayanta
"Haba umaima daga baki shawara kuma se ya xama fada"
Tsaki taja tare da cigaba da tafiyan da take ya Dora hannunsa a kafadarta tayi saurin ture hannun yasake mayarwa ta ture haka Suka cigaba da abu guda..yace
"Smile mana amaryar mutanen lag ..smile plss.."
Ta juya tana shirin kuka yace
"Ok sory sory...matar...mutanen lag "
A zatonta xai ce matar bash ne..nan kuwa tayo kansa da gudu yabar wajen tana binsa Suka fara guje2* gwanin shaawa wasu yan chinese suna daukarsu hotuna sai da umaima ta gaji ta fada kan wasu carpet grass mai kyau ..tana maida numfashi bash yaxo ya xauna a gefenta ta koma gefe ta kwanta fuskarta na kallon sama a hnkli take sauke numfashi.. Ya mirgino ya koma kusa da ita ya kura mata ido idanunta na kallon yanayin gajimaren dake sararin samaniya tana murmushi wani nishadi take ji bash kuwa ya shagala da kallonta se faman lumshe ido take dakyar ya iya furta mata
"I Lov u my bby gal...I want to spend d rest of my life wit u"
"I Lov u too"
Ckn mamaki ya juya Suka hada ido ta sakar masa wani kayataccen murmushi tace
"Yes of coz..I do Lov u wit all my hrt"
Nan ta fara mirginawa akan ciyayin tana murmushi haka nan shima yabi bayanta yace
"I Lov u my swt hrt"
Tace "I Lov u too..Darling"
"U are my hrt..
"U are my soul..
"U are my air..
"U are my water..😜
"U are my world..
"U are my Paradise..
"U are my...my
"U are my everything😊😊
Hmmmm..ni Reefat nace abun ba sauki...tohfah *romeo n Juliet*
Hmmm ko burin masoyan zai cika???
Muje zuwa...Lov u all
[2/21, 2:42 PM] Reefat: 💞NI DA SHUGABAN KASA💞
*86*
By *Reefat yahya*
Haka rayuwa ta kasance kwanaki na tafiya lokaci na shudewa mr president da shuairat sun share mako 2 a can *Seoul* soyayya kawai suke xubawa tamkar masoyan da Suka fito honey moon , a dayan bangaren ma hakan ta kasance tsakanin bash da umaima ..ko sau 1 bash bai nemi shukrah bah.
Shuairat tana hada musu kaya a ckn jakan da Suka taho dashi don jirgin yamma xasu bi xuwa hong Kong washe garin kuma xasu koma Nigeria. Mr president yana kwance da salman a saman kirjinsa shuairat ta juya tana kallonsu cke da so tace
"Yobo...
tsaki ya ja yace
"Na gaya miki bana son sunan nan amma baki jin magana koh"
Ta fara dariya dama neman tsokana ce ta cigaba da cewa
"Haba yobo...sunan akwai dadi fah"
"Mtsww..wane irin dadi ? Idan ana pronouncing kamar nayi amai wllhi.., ke kin wani dage mah kinsan meaning na sunan ne?
"Na sani mana..ba *honey* bah...haka naji suke kiran maxajensu"
"Toh ni bana so...pls gara ki kirani honey direct akan wani yobo...kamar sunan mene oho!
Dariya sosai shuairat take masa bayan ta gama ta dawo kusa dashi ta xauna hannu tasa a hnkli tana shafa sumar kansa tana masa tafiyar tsusa tace
"Swt hrt..magana xamuyi plss..
"Yes...go on"
"Ahmm..dama maganar auren umaima ne"
"Me ya faru "
"Pls swt hrt idan batason auren gara...
"Um um madam...gara ma kiyi shiru da abunda kike son fada..aurene babu fashi undrstn?
"Haba mana my man...kasan fah...
"Ayshata kiyi hakuri pls..kar maganar auren umaima ya jawo prblm tsakanina dake pls"
Shuairat ta tashi ckn bacin rai tace
"Shikenan tunda ni baka daukeni a bakin komai bah..kuma don kana ganin bani na haifeta daz y"
Daga nan ta juya ta koma falo..mr president ya runtse ido yace
"Na shiga 3 yazanyi da Aysha ta fahimci me nake nufi ne"
Kwantar da salman yayi a gadon yana masa murmushi yace
"Sorry son...ur mom is angry dole dad ya bada hakuri koh"
Yaron kamar yasan me uban nasa ya fada nan ya fara dariya mr president yasa kai ya fice xuwa falo ta jingina da kujera tana sheshshekar kuka😜😜kukan munafurci koh...hmmm.
Cike da tashin hnkli ya karisa kusa da ita ya jawota a jiki tana wani fusgewa ya kankameta sosai sannan ya fara magana
"Haba my lady kiyi hakuri pls...ynxu dan abunda na fada shine zakiyi fushi ki barni ..OK am rily sorry kiyi hakuri don Allah pls"
Bata kulashi bah ta cigaba da kuka gaba daya ta daga masa hankali ya cigaba da rarrashinta yana shafa kanta kamar wata karamar yarinya dakyar ta sagaita kuka tace
" ynxu ne nasan matsayina kuma...
Ya tare numfashinta da cewa
"Haba matata..ki daina irin wannan maganar pls I don't lyk it, ina son ki gane cewa bana son tilastawa umaima akan wannan auren but baxan faranta mata na bata ran mahaifina bah..daz y"
A hnkli ta daga kai tana kallonsa ckn mamaki tace
"Kana nufin cewa daddy ne ya hada auren?
Kai ya gyada tare da cewa
"Kin manta ranar da ya gaya mana wani abokinsa ne yake nemawa dansa auren?..shi daddy kai tsaye ya basu ixinin fitowa shiyasa nima bani da wani zabin "
Ta kwantar da kanta a kirjinsa a hnkli sannan tace
"Dama yaya bash ne ke son aurenta"
Wani murmushi mr president yayi yace
"At last de ya fito ya gaya mata yana sonta kenan"
"Ehh...dama kasan suna son juna ne?
"Hmmm..na dade da gane cewa umaima tana matukar kaunar yayanki ..don kuwa lokacin aurensa da shukrah har rashin lafiya umaima tayi duk ina sane da komai kawai na xuba ido ne naga karshen gudun ruwansu"
Shuairat ta gyara kwanciya tace
"Ynxu me mafita?
"Mafita guda daya ne..kiwa daddy magana idan ya amince fyn, kinga yafi jin maganar ki idan ni na tunkaresa wllhi nasan rai na sai ya baci"
"OK..Allah yasa ya amince"
"Ameen...don nima ina son farin ckin umaima kuma ko bayan raina nasan bash xe riketa da mutunci"
Haka Suka cigaba da hiransu kamar ba su Suka samu sabani bah...