Sashe 8
Mafarin Lamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hango Yaseera nayi tana waya tare da cewar Johnson ya shiryo mata k'wayoyi masu k'arfi da hodar iblis yasa a cikin jaka maikyau zata aiko a kar6an mata dan dasu za'a kaita gidan miji sune rayuwarta.
Misalin k'arfe 5:00pm aka kai amarya cikin kwates na ma'aikatar NNPC (nifanare), 'yan kai amarya basu jima da zuwa ba sukayima amarya sallama dan komawa gidajensu bisaga umarnin uban amarya.
Yaseera bayan fitar yan rakiyarta, ta shiga neman wayar angon nata dan yau kwata-kwata bata sameshi ba wayar sa a kashe, so take ta tambayeshi yadda yaji sanda ya shiga wancan duniyar (maye) amman taji shiru har zuwa lokacin da aka kawota gidan, dan haka d'akinta ta shiga ta d'auko akwatin da Johnson yabawa k'awarta lisa Baby ta kawo mata, ta d'auko cocien (hodar iblis) ta fara zuk'a dan a cewar ta lamarin na yau babbane, zataso taji yadda guy d'in nan yake dan he is extremely hand son, dole sai ta had'a da kayan zuwa duniyar sama, tuni ta fita haiyacin ta ta fara buga kanta da gefen gad'on da ta ke kwance dan ta kwana biyu bata zuk'a ba............
_Shin ya rayuwar Samir zata kasance da 'yar maye. Kuniyoni._
Muje zuwa
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[12/31/2017, 21:35] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
__________
________________
```WE ARE HERE TO EDUCATE, MOTIVATE, AND ENTERTAIN YOU READER'S.```
_________
_________________
📚 zaku iya samun littattafam mu a Facebook 👇🏼
Fb.me/
ZAMANIWRITERSASSOCIATION
📩 zaku iya aika mana sako ko korafi, Ta email namu 👇🏼
[email protected]
©Zeetty
PAGE 26-27
Samir bashi ya shigo gidan ba sai wajen k'arfe 9:00pm, da kyar Aysher ta lalla6eshi yataho shi kad'ai dan yace dole sai da ita zasu taho, tayi masa alk'awarin zuwa gobe in sha Allah sai su taho da su Aslam gaba d'aya.
Cikin sanyin murya yayi sallama bai damu a amsa masa ba dan yasan mamallakiyar gidan a yanzu balallai bane tasan mahimmancin sa, d'ak'in sa na da ya nufa wanda ya mayar da gadon Aysher d'akin, dan koda yasa aka loda kayan d'akin Aysher dan a kaimata kano bai yadda ya had'a da gadon ba, gad'onsa ya saka mata cikin kayan saboda daman yafi tsada kuma duk shiya zuba musu lokacin da zasu dawo kaduna.
Gefen makekiyar gad'on ya dafe kansa tare da fad'in "Hasbunallahu wani'imal wakil! Allah ka kawomin canji cikin rayuwata, Allah ka tabbatar min da abinda yake alheri a rayuwata." Yana gama wannan addu'ar ya shige band'aki dan watsa ruwa kotakan amaryar sa baibi ba.
Da asubah ya farka yaje ya d'auro alwala dan zuwa masallaci, yafito falo zai fice sai kuma yafasa ya sakai d'akin Aysher nada, wanda yake d'akin Yaseera a yanzu, ya sa hannu ya bud'e cikin sa'a k'ofar a bud'e take, hango amaryar tasa yayi baje a kan gado tana shak'ar bacci gefenta kayan mayenta ne datasha jiya ta barsu babbaje a gurin, sallati Samir yayi cikin zuciyarta kafin ya k'arasa kusa da ita, ko kayan bacci bata saka ba tun kayan da aka kawota dasu jiya je, bubbugata yafarayi tare da fad'in"kitashi lokacin sallah yayi." Inaa sake gyara kwanciyarta tayi, Samir yakasa hak'uri cigaba yayi da bubbugata dakyar ta tashi, cikin alamun har yanzu tana cikin maye tace"No ka barni ba kullum nake sallah ba, yau hutawa zanyi sai gobe, bacci nakeji kazo mukwanta kaima ka hak'ura." Ta k'arasa fad'a tana yunk'urin jawoshi jikinta da sauri Samir ya bar d'akin dan lamarin Amaryar tasa gaba yakeyi bawai baya ba.
******** ********
Wajen k'arfe 10:00am (na safe) Samir yashirya ya fito tsaf, haryakai bak'in k'ofar fita saiyayi wani tunani, juyowa yayi da baya ya koma d'akin Yaseera haryanzu tana kwance amman idanunta biyu, da sauri ta tashi tazauna tana fad'in "D-lovely good morning, shine jiya ka barni ni kad'ai baka dawo da wuri ba, kamanta kazo ka kwashi garar amaryar da aka kawo maka cos you don't care of me, ko baka sona ne?, shine kawai nasha abubuwana nayi mankas saboda namanta da damuwar da kasani ciki jiya, for good sake nasan ba haka akeyima amare ba, d'okinsu akeyi." Samir dai kasa tanka mata yayi, mamaki da al'ajabi duk ya cikashi, dan bai zaci lamarin Yaseera kai haka ba, girgiza kai yayi kawai yasa kai ya fice dan tunawa da alk'awarin sa da Aysher kuma yau zata koma kano saboda karatu.
Yad'auko Aysher da yaransa ya kawosu gidan, kar6a mai kyau Yaseera tayi musu tare da ajiye musu kayan biki dangin su dubulan da alkaki drinks da cake, sosai ta karb'esu hannu bibbiyu har Aysher na mamaki kodai Samir sharri yakeyi mata dan baya sonta, amman kuma ai Abban Aslam bazai mata k'arya ba, haka dai Aysher tayita wad'annan tunanin har lokacin tafiyarta tayi, tayima Yaseera sallama Samir yatafi rakata tasha tahau mota, dan tayi sallama da gidan kawunta. Dakyar yaran suka rabu da ita wato Aslam da Afnan shi kansa Samir d'in kawai k'arfin hali yayi dan yanzu yak'ara tabbatarwa da cewa yayi rashin Sulty mace tagari.
********* *********
Haka al'amarin zaman nasu ya kasan ce tsakanin Samir da Yaseera, bawani zaman lafiya, Yaseera bata iya girki ba, kullum Samir shikenan wajen yawo a gida jen sai da abinci, baya dawowa gida sai bayan k'arfe 9:00pm, dan haka Yaseera har yanzu takasa samun kan D-lovely d'inta, shawara tayi dan haka takira k'awarta saboda masifar sha'awar da yake damun ta, shawara k'awarta ta bata, sosai Yaseera tayi na'am da wad'annan shawaran.
Gidan su takira a waya cewar a turo mata 'yar aikin gidan su zasu tayata aikin abinci, batare da 6ata lokaci ba aka turo mata su, ta basu odar girkama Samir abincin gargajiya tuwon shinkafa miyar agushi, wanda yaji naman tantak'washi da tsokar nama, gefe guda sun had'a masa lafiyayyen zo6o wanda aka sanya mashi cucumber, cikin mintuna kad'an suka kammala aka shirta a dining table, nan da nan ta sallamesu, fitar su ba wuya Yaseera ta d'auko wata k'waya mai bala'in k'arfi guda d'aya ta nik'a yayi laushi ta watsa cikin kofin da zo6on yake ciki, ko ita bata shan wannan k'wayar saita rabashi 4, amman yanzu ta jefama Samir guda 1, akan cewa ya shanye.
Burin Yaseera yana cika?
Mezai faru idan Samir ya kora zo6on nan?
Ku kasance dani
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[12/31/2017, 21:35] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
__________
________________
```WE ARE HERE TO EDUCATE, MOTIVATE, AND ENTERTAIN YOU READER'S.```
_________
_________________
📚 zaku iya samun littattafam mu a Facebook 👇🏼
Fb.me/
ZAMANIWRITERSASSOCIATION
📩 zaku iya aika mana sako ko korafi, Ta email namu 👇🏼
[email protected]
©Zeetty
PAGE 28-29
Samir yau yadawo gida da wuri, kuma a gajiye dan haka kai tsaye ya fara wucewa side d'inshi, ruwa yafara watsama jikinsa kafin ya fito falo ya zauna, kamar yadda yakeyi kullum dan kallon labarai.
Su Aslam suna d'akinsu sunyi bacci tare da mai kula da su da Samir ya d'auko, ba su da wata matsala da Yaseera, saidai bata basu kulawa amman tana jansu a jiki bata musu mugunta.
Cikin salon rausayar ta Yaseera ta k'araso gurinshi, tana karairaya da yauk'i, kan cinyar shi ta zauna tare da rataye hannuwanta a wuyansa, cikin muryan shagwa6a tafara magana da cewa"D-lovely kayafemin duk abinda nakeyi maka, nasan cewa auren nan anyimaka ne bawai dan kana sona ba, amman meyasa bazaka iya taimakawa mahaifina ba akan abinda yanema, wato shiryuwata duk da nasan Allah ke shiryar da bawansa, amman wallahi D-lovely nima inaso nadaina 6atamin ran da kakeyi da daina kulawa dani shine yasani nake shan kayan maye a gidan ka, saboda na manta da wasu abubuwan, amman dan Allah D-lovely kataimaki rayuwata gurin ganin na shiryu saboda na zamowa yarana uwa tagari." Tak'arasa fad'a tana sheshshek'ar kuka.
Jikin Samir yayi sanyi sosai, gashi baya son yaji mace tana kuka dan haka yace"is Okay ya wuce, ki nutsu kigyara rayuwarki da sauran lokacin da yarage miki tashi ki je ki kwanta."
Cikin sharen hawaye Yaseera tace"In sha Allah D-lovely nagode, but yau inason na baka mamaki dan haka nasa an shirya maka girki, masu aikin gidan mu da kansu sukazo nasa sukayi maka abincin gargajiya so pls zo muje kaci, nima very soon zan fara girka maka da kaina, but for the first time a tarihin auren mu yau zomuje kaci girkin gidan ka."
Mamakine yakama Samir, bayason musanta mata tunda sosai shirin take nema, kuma gashi yunwar yakeji daman tunaninsa yasha tea ya kwanta, amman bari yaje yaci abincin da Yaseera tasa aka shirya masa.......
"Come on! D-lovely taso muje pls, don't say no." Yaseera ta katseshi da fad'in haka tare da kamo hanun sa, haka yamik'e yana biye da ita har dining area.
Zaman yayi ta fara zuba masa abincin tuwo da miya, sosai Samir yaji dad'in ganin abincin saboda yakwana biyu baici ba, dan haka ya zage ya narka, saida yaseera ta lura yaci abincin sosai kafin ta zuba masa had'in zo6o, nan ma haka ya dinga sha kamar ba gobe dan yanason zo6o sosai cikin lemukan gargajiya, ya na cikin shan kofin zo6o na uku da Yaseera taketa zuba masa yana kowara, nan labari ya canja gaba d'aya yajisa cikin wata duniyar, yafita daga haiyacinsa ga6a d'aya, Yaseera ya hango ta juye masa zuwa kammanin Aysher, subhanallah da sauri ya jawota kamar mayunwacin zaki, yafara aika mata da sak'on kiss yake aika mata dashi ta ko ina, dayake Yaseera a buk'ace take kuma gata gwana ce sosai, nan ta k'ara rikita Samir da nata salon soyayyar, gaba d'aya suka afka cikin duniyar masoya da kyar Samir ya yunk'ura ya d'auketa sai Bed room d'in sa.
_Asuba tagari._
Misalin k'arfe 5:00pm aka kai amarya cikin kwates na ma'aikatar NNPC (nifanare), 'yan kai amarya basu jima da zuwa ba sukayima amarya sallama dan komawa gidajensu bisaga umarnin uban amarya.
Yaseera bayan fitar yan rakiyarta, ta shiga neman wayar angon nata dan yau kwata-kwata bata sameshi ba wayar sa a kashe, so take ta tambayeshi yadda yaji sanda ya shiga wancan duniyar (maye) amman taji shiru har zuwa lokacin da aka kawota gidan, dan haka d'akinta ta shiga ta d'auko akwatin da Johnson yabawa k'awarta lisa Baby ta kawo mata, ta d'auko cocien (hodar iblis) ta fara zuk'a dan a cewar ta lamarin na yau babbane, zataso taji yadda guy d'in nan yake dan he is extremely hand son, dole sai ta had'a da kayan zuwa duniyar sama, tuni ta fita haiyacin ta ta fara buga kanta da gefen gad'on da ta ke kwance dan ta kwana biyu bata zuk'a ba............
_Shin ya rayuwar Samir zata kasance da 'yar maye. Kuniyoni._
Muje zuwa
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[12/31/2017, 21:35] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
__________
________________
```WE ARE HERE TO EDUCATE, MOTIVATE, AND ENTERTAIN YOU READER'S.```
_________
_________________
📚 zaku iya samun littattafam mu a Facebook 👇🏼
Fb.me/
ZAMANIWRITERSASSOCIATION
📩 zaku iya aika mana sako ko korafi, Ta email namu 👇🏼
[email protected]
©Zeetty
PAGE 26-27
Samir bashi ya shigo gidan ba sai wajen k'arfe 9:00pm, da kyar Aysher ta lalla6eshi yataho shi kad'ai dan yace dole sai da ita zasu taho, tayi masa alk'awarin zuwa gobe in sha Allah sai su taho da su Aslam gaba d'aya.
Cikin sanyin murya yayi sallama bai damu a amsa masa ba dan yasan mamallakiyar gidan a yanzu balallai bane tasan mahimmancin sa, d'ak'in sa na da ya nufa wanda ya mayar da gadon Aysher d'akin, dan koda yasa aka loda kayan d'akin Aysher dan a kaimata kano bai yadda ya had'a da gadon ba, gad'onsa ya saka mata cikin kayan saboda daman yafi tsada kuma duk shiya zuba musu lokacin da zasu dawo kaduna.
Gefen makekiyar gad'on ya dafe kansa tare da fad'in "Hasbunallahu wani'imal wakil! Allah ka kawomin canji cikin rayuwata, Allah ka tabbatar min da abinda yake alheri a rayuwata." Yana gama wannan addu'ar ya shige band'aki dan watsa ruwa kotakan amaryar sa baibi ba.
Da asubah ya farka yaje ya d'auro alwala dan zuwa masallaci, yafito falo zai fice sai kuma yafasa ya sakai d'akin Aysher nada, wanda yake d'akin Yaseera a yanzu, ya sa hannu ya bud'e cikin sa'a k'ofar a bud'e take, hango amaryar tasa yayi baje a kan gado tana shak'ar bacci gefenta kayan mayenta ne datasha jiya ta barsu babbaje a gurin, sallati Samir yayi cikin zuciyarta kafin ya k'arasa kusa da ita, ko kayan bacci bata saka ba tun kayan da aka kawota dasu jiya je, bubbugata yafarayi tare da fad'in"kitashi lokacin sallah yayi." Inaa sake gyara kwanciyarta tayi, Samir yakasa hak'uri cigaba yayi da bubbugata dakyar ta tashi, cikin alamun har yanzu tana cikin maye tace"No ka barni ba kullum nake sallah ba, yau hutawa zanyi sai gobe, bacci nakeji kazo mukwanta kaima ka hak'ura." Ta k'arasa fad'a tana yunk'urin jawoshi jikinta da sauri Samir ya bar d'akin dan lamarin Amaryar tasa gaba yakeyi bawai baya ba.
******** ********
Wajen k'arfe 10:00am (na safe) Samir yashirya ya fito tsaf, haryakai bak'in k'ofar fita saiyayi wani tunani, juyowa yayi da baya ya koma d'akin Yaseera haryanzu tana kwance amman idanunta biyu, da sauri ta tashi tazauna tana fad'in "D-lovely good morning, shine jiya ka barni ni kad'ai baka dawo da wuri ba, kamanta kazo ka kwashi garar amaryar da aka kawo maka cos you don't care of me, ko baka sona ne?, shine kawai nasha abubuwana nayi mankas saboda namanta da damuwar da kasani ciki jiya, for good sake nasan ba haka akeyima amare ba, d'okinsu akeyi." Samir dai kasa tanka mata yayi, mamaki da al'ajabi duk ya cikashi, dan bai zaci lamarin Yaseera kai haka ba, girgiza kai yayi kawai yasa kai ya fice dan tunawa da alk'awarin sa da Aysher kuma yau zata koma kano saboda karatu.
Yad'auko Aysher da yaransa ya kawosu gidan, kar6a mai kyau Yaseera tayi musu tare da ajiye musu kayan biki dangin su dubulan da alkaki drinks da cake, sosai ta karb'esu hannu bibbiyu har Aysher na mamaki kodai Samir sharri yakeyi mata dan baya sonta, amman kuma ai Abban Aslam bazai mata k'arya ba, haka dai Aysher tayita wad'annan tunanin har lokacin tafiyarta tayi, tayima Yaseera sallama Samir yatafi rakata tasha tahau mota, dan tayi sallama da gidan kawunta. Dakyar yaran suka rabu da ita wato Aslam da Afnan shi kansa Samir d'in kawai k'arfin hali yayi dan yanzu yak'ara tabbatarwa da cewa yayi rashin Sulty mace tagari.
********* *********
Haka al'amarin zaman nasu ya kasan ce tsakanin Samir da Yaseera, bawani zaman lafiya, Yaseera bata iya girki ba, kullum Samir shikenan wajen yawo a gida jen sai da abinci, baya dawowa gida sai bayan k'arfe 9:00pm, dan haka Yaseera har yanzu takasa samun kan D-lovely d'inta, shawara tayi dan haka takira k'awarta saboda masifar sha'awar da yake damun ta, shawara k'awarta ta bata, sosai Yaseera tayi na'am da wad'annan shawaran.
Gidan su takira a waya cewar a turo mata 'yar aikin gidan su zasu tayata aikin abinci, batare da 6ata lokaci ba aka turo mata su, ta basu odar girkama Samir abincin gargajiya tuwon shinkafa miyar agushi, wanda yaji naman tantak'washi da tsokar nama, gefe guda sun had'a masa lafiyayyen zo6o wanda aka sanya mashi cucumber, cikin mintuna kad'an suka kammala aka shirta a dining table, nan da nan ta sallamesu, fitar su ba wuya Yaseera ta d'auko wata k'waya mai bala'in k'arfi guda d'aya ta nik'a yayi laushi ta watsa cikin kofin da zo6on yake ciki, ko ita bata shan wannan k'wayar saita rabashi 4, amman yanzu ta jefama Samir guda 1, akan cewa ya shanye.
Burin Yaseera yana cika?
Mezai faru idan Samir ya kora zo6on nan?
Ku kasance dani
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[12/31/2017, 21:35] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: 💐💐💐💐💐
*MAFARIN LAMARIN*
DAGA TASKAR
*ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION (Z.W.A)*
__________
________________
```WE ARE HERE TO EDUCATE, MOTIVATE, AND ENTERTAIN YOU READER'S.```
_________
_________________
📚 zaku iya samun littattafam mu a Facebook 👇🏼
Fb.me/
ZAMANIWRITERSASSOCIATION
📩 zaku iya aika mana sako ko korafi, Ta email namu 👇🏼
[email protected]
©Zeetty
PAGE 28-29
Samir yau yadawo gida da wuri, kuma a gajiye dan haka kai tsaye ya fara wucewa side d'inshi, ruwa yafara watsama jikinsa kafin ya fito falo ya zauna, kamar yadda yakeyi kullum dan kallon labarai.
Su Aslam suna d'akinsu sunyi bacci tare da mai kula da su da Samir ya d'auko, ba su da wata matsala da Yaseera, saidai bata basu kulawa amman tana jansu a jiki bata musu mugunta.
Cikin salon rausayar ta Yaseera ta k'araso gurinshi, tana karairaya da yauk'i, kan cinyar shi ta zauna tare da rataye hannuwanta a wuyansa, cikin muryan shagwa6a tafara magana da cewa"D-lovely kayafemin duk abinda nakeyi maka, nasan cewa auren nan anyimaka ne bawai dan kana sona ba, amman meyasa bazaka iya taimakawa mahaifina ba akan abinda yanema, wato shiryuwata duk da nasan Allah ke shiryar da bawansa, amman wallahi D-lovely nima inaso nadaina 6atamin ran da kakeyi da daina kulawa dani shine yasani nake shan kayan maye a gidan ka, saboda na manta da wasu abubuwan, amman dan Allah D-lovely kataimaki rayuwata gurin ganin na shiryu saboda na zamowa yarana uwa tagari." Tak'arasa fad'a tana sheshshek'ar kuka.
Jikin Samir yayi sanyi sosai, gashi baya son yaji mace tana kuka dan haka yace"is Okay ya wuce, ki nutsu kigyara rayuwarki da sauran lokacin da yarage miki tashi ki je ki kwanta."
Cikin sharen hawaye Yaseera tace"In sha Allah D-lovely nagode, but yau inason na baka mamaki dan haka nasa an shirya maka girki, masu aikin gidan mu da kansu sukazo nasa sukayi maka abincin gargajiya so pls zo muje kaci, nima very soon zan fara girka maka da kaina, but for the first time a tarihin auren mu yau zomuje kaci girkin gidan ka."
Mamakine yakama Samir, bayason musanta mata tunda sosai shirin take nema, kuma gashi yunwar yakeji daman tunaninsa yasha tea ya kwanta, amman bari yaje yaci abincin da Yaseera tasa aka shirya masa.......
"Come on! D-lovely taso muje pls, don't say no." Yaseera ta katseshi da fad'in haka tare da kamo hanun sa, haka yamik'e yana biye da ita har dining area.
Zaman yayi ta fara zuba masa abincin tuwo da miya, sosai Samir yaji dad'in ganin abincin saboda yakwana biyu baici ba, dan haka ya zage ya narka, saida yaseera ta lura yaci abincin sosai kafin ta zuba masa had'in zo6o, nan ma haka ya dinga sha kamar ba gobe dan yanason zo6o sosai cikin lemukan gargajiya, ya na cikin shan kofin zo6o na uku da Yaseera taketa zuba masa yana kowara, nan labari ya canja gaba d'aya yajisa cikin wata duniyar, yafita daga haiyacinsa ga6a d'aya, Yaseera ya hango ta juye masa zuwa kammanin Aysher, subhanallah da sauri ya jawota kamar mayunwacin zaki, yafara aika mata da sak'on kiss yake aika mata dashi ta ko ina, dayake Yaseera a buk'ace take kuma gata gwana ce sosai, nan ta k'ara rikita Samir da nata salon soyayyar, gaba d'aya suka afka cikin duniyar masoya da kyar Samir ya yunk'ura ya d'auketa sai Bed room d'in sa.
_Asuba tagari._